BY MIEIEBEE
PAGE 26
*December, 2016*
_Here’s a page in honour of my dear supporters, *Lieeymarh, Humairah Melody, Princess Salmah, Khadijahπ, Aunty Jeedderh, Nusaiba Musa, Ashnur Pyar, Cute Xarah, Xee Yabour, Leemcy, Princess Haleemah, Sumee Luv, Fateemah Maid and Zainab. A* I love y’all so much #OneLoveπ_
_In Zeezee’s room..._
Kuka take tasha tsakaninta da Allah wane zata cire ranta, ga kuma yadda kanta keyi mata sari har wani dishe-dishe take gani, tunda take bata taa6 buguwa kaman na yau ba, dukan Baba is uncomprable to Ibraheem’s. Hakan ta cigaba dayi sannan daga bisani ta miqe kan gadon ta bud’e k’ofa sanadin knock dataji, Mama tagani bayan sun iso sun zauna Zeezee tace, “Mama kin basa hak’uri ya hak’ura?” Kai kawai Mama ta kad’a mata “tukuna kema nakega sekin basa hak’uri amman ba yau ba ko zuwa gobe maybe ya tausaya miki ya hak’uran ko gobe kinada paper?”
“Eh inada amman Hausa ne.”
“Ko baki yiba ba matsala?”
“Ba matsalan chan” tasa kuka.
“Toh kukan ya isa mana, gayamin meya kaiki kwana a waje jiya Zeezee kika min k’arya kuma zan fita harkanki gabad’aya nima.”
“Wallahi nima banyi niyyan kwana a waje ba Mama, da dare yazo yayi ne nace ya kawoni gida yak’i wai se gobe.”
“Waye shi d’in? Saurayinki?” Kai ta gyad’a a hankali “me sunansa?”
“Sadeeq” tayi k’arya.
“Yanzu da Sadeeq damu suwa sukafi k’ima da daraja a idonki Zeezee dahar zaki bisa party keba muslima bace? Iyyeh? Kuma da wancan tsinannen shirin kikayi ta yawo a wajen? Nashiga uku ni Hafsah zaki halakar dani da raina. Irin tarbiyyan da na baki kenan bani bama ko Baban naku ya tab’a cemiki kije party ne?”
“A’a Mama dan Allah kuyi hak’uri wallahi sharrin shaid’an ne baran sake ba, please kima Baba magana kada yamin auren dole wallahi na tuba.”
“Kinsan da haka kika d’au hanyan iskanci? Aure dole a aurar dake Zeezee shi kad’ai ze sa ki nitsu kiyi hankali.”
“Mama wallahi na nitsu ban sakewa. Ni shikenan bazan k’arisa karatu na ba?”
“Zaki k’arasa mana idan kikayi sa’an miji dan koni bansan mawa Babanki zeyi sadak’an dake ba, inkuma ba’a dace ba keda bokon se in anayi a lahira.” Wani irin kuka Zeezee ta sakewa rushewa dashi daga k’arshe ma Mama fice mata tayi daga d’akin dan ko tak’i yin shiru. Seda tayi ta godewa Allah ta nufi bathroom ta wanke face nata sannan ta fito tasa lock a d’akin ta ciro wata k’aramar Samsung galaxy a wardrobe nata ta nufi bayi. Lubiee ta shiga kira and not long enough ta d’aga.
“Zeezee!” Tayi exclaiming. Batasan a sanda ta fara kuka ba “na’am Lubiee.”
“Zeezee what happened? Ina kika shiga? We’ve all gone crazy looking for you.”
“Lubiee dan Allah ki taimaka min ina cikin tsaka meh wuya.”
“Subhanallahi! Kina ina ne yanzu?”
“Ina gida-” katseta tayi da “alhamdulillah tunda kin dawo gida ina ba guduwa dake aka so yi ba?”
“Lubiee I followed Adeel to a party a Yankari...” Kap ta kwashe labarin komi ta bata ba tare da ta b’oye mata komi ba. “Innalillahi! Zeezee how could you? Mesa baki fad’a minba kafin ki bisan? What were you thinking?”
“Lubiee I wanted to make him happy, he really wanted me to go and I love Adeel morethan words can ever tell.”
“Toh yanzu meh Baba ya miki after making your so called Adeel happy?”
“Ya mammareni yasa akai min all Sexually Transmitted Diseases (STDs) tests acewarsa wai naje na kwana da Adeel ne.”
“Yaaa Salam!!!”
“Ba nan kad’ai ba ya fasa min duka gadgets d’ina, yayi seizing min mota yakuma ce bazan k’arisa Neco exams d’ina ba wai... Wai aure zemin” ta kuma rushewa da kuka. “Please help me out.”
“Aure! Innalillahi Babe why all this? Mesa dan Allah? Da kin fad’a min zaki bi Adeel party dana hanaki no matter what yanzu gashi ya kaiki ya baroki. After making him happy look at what you’ve cursed upon yourself. Wallahi he won’t escape it sena fad’awa Abba ya kirasa yamai fad’a shima tunda duk shine sila.”
“Inhar kina sona you won’t.”
“What do you mean?”
“Please don’t drag Adeel into this mess kibarshi please banason abinda ze tab’a min shi.” Cike da mamaki Lubiee tace, “lallai Zeezee na lura baki san ciwon kanki ba, infact baki ma san ina ke miki ciwo ba. Are you crazy? Taya zakice kar ayi dragging nasa into this after all everything started with him.”
“I don’t care ni kawai karki had’a kansa da Abba please I beg you.”
“Zeezee meh Adeel ya miki haka? Why are you defending him like this?”
“Because I love him please karki had’a kansa da Abba promise me.” Shiru Lubiee tayi, “please” Zeezee ta sake pleading.
“Alright naji.”
“Thank you.”
“Yanzu Zeezee ya zakiyi?”
“Lubiee I really don’t know zan gwada basa hak’uri ni bama Neco na bane ke damuna auren da zemin d’inne. After saying sena gama degree nayi aure yanzu Baba yace zemin me kike ganin su Sumayya zasu cemin, not this auren ma bada wanda nakeso zemin bafa I can’t marry anyone else than Adeel.”
“How comes ke tunaninki takan Adeel kawai yake zuwa? Ke baki godewa Allah bama da Baba be koreki daga gidansa ba? Believe me in Abba ne wallahi tsine min zeyi ya koreni the day ban kwana a gidansa ba, but ke all you can think of is Adeel? Adeel? Haba!”
“Ni da kori nan ma yayi dayafi min wallahi, I know Adeel will take care of me, wallahi I can’t live without him ni banma san ta ina zan fara sanar dashi wannan news ba.”
“You must be insane to think that way Zeezee taya zaki fifita saurayi akan mahaifinki? Akan iyayenki? Ko bakisan bakida kamansu bane?”
“I know Lubiee amman I can’t afford to lose Adeel wallahi” ta rushe da kuka. Da k’yar Lubiee ta samu tayi shiru tace zata kirata anjima when she’s calmed. Katse wayar Zeezee tayi tafito ta miqe kan gado. Not long enough wayarta yahau vibrating tana dubawa taga Adeel ke kira ba tare da b’ata lokaci ba ta share hawayenta tare da clearing throat nata sannan takoma bayin tasa lock tayi picking.
“Halo Sweetest Love.”
“Na’am Very Own.”
“Thanks Gee! I’ve been trynna reach you but can’t get through meya samu d’ayan line naki?”
“Uhm... Na had’a a charging ne.”
“Is that so?”
“Yeah.”
“Oh okay then how did things work out for you and Baba?”
“He believed me we all good.”
“Wow! Cool, I love you Babe and thanks for yestarday.”
“I love you too I’ll call you later.”
“Okay Babe take care.” Tana katsewa ta sake rushewa da sabon kuka haka ranan Zeezee ta yini tana kuka ko cin abinci tak’iyi. Baba kuwa anytime Mama ta d’auko masa maganan Zeezee sede yaja tsaki yabar mata gun.
Washegari da safe Lubiee ta kira Zeezee kan ya Baba ya hak’ura ya barta ta k’arisa Necon ne?
“A’a wallahi Lubiee bayama son maganan zuwa anjima zanje na samesa na gwada basa hak’uri.”
“Toh Allah yasa ya hak’ura sorry kinji?”
“Uhum and please koda Adeel yazo school yau kice masa nariga na tafi gida kinji?”
“Tom naji bye.” Bayan breakfast Zeezee tayi sallama a d’akinsu Mama, Mama ce kad’ai ta amsa bayan ta shiga ta nemi gu ta zauna a k’asa.
“Ina kwana Baba?” Ko kallonta ma beyi ba bale yasan tanayi.
“Baba dan Allah kayi hak’uri, na tuba wallahi bazan k’ara ba kayi hak’uri dan Allah.”
“Tashi kifita kibar min d’aki kafin na sab’a miki!” Yayi maganan cikin kakkausar muryan daya mugun razana ta. “Baba dan Allah kayi hak’uri” tayi stating in a crying tone.
“Alhj kayi hak’uri ka saurari yarinyan nan tunda hak’uri zata baka ba wani abin ba.”
“Bazan sauraretan ba bana buk’atar hak’urin ta, tashi kifita nace.”
“Baba I’m terribly sorry dan Allah kayi hak’uri.”
“Bazaki fitan bane?!” Har tana neman cin tuntu6e ta miqe ta fice tana kuka sosai.
“Alhj ya kamata ka yayyafa wa zuciyarka ruwan sanyi kayi hak’uri yarinyan nan ta gama exams nata, yau mafa suna da paper amman bata je ba.”
“Semeh? Ba exams da zata k’arasa wai ni zata tozarta a idanun jama’a!”
“Wai toh kai bakajin hak’uri ne kuma naga da baka d’aura Zeezee kan wannan gur6arcacciyar tarbiyan ba da duk hakan be faru ba so kadena blaming nata ita kad’ai.”
“Ya miki kyau.”
“Amman Alhj kayi hak’uri” nasiha sosai Mama ta tayi masa amman sam yace shifa ba makarantar da Zeezee zata sake komawa.
Da Maghrib Zeezee na zaune a d’akinta ta had’a kai da guiwa se kuka take Mama ta shigo “Zeezee tashi muje Babanki nason miki magana.” A sanyaye tabi bayan Mama sannan ta samu gu ta zauna “gani Baba.” Kamar wanda bazeyi magana ba yace, “toh ki bud’e kunnuwanki da kyau ki saurareni, dan Mamanku kad’ai zan barki ki k’arisa exams naki kuma hakan bawai na nufin na sauk’o bane daga laifin da kika min. Omar will be the one to take you and bring you back home, inhar kika taka inda ba school ba ban yafe miki ba Zainab kuma ina kan bakata har yanzu kina gama Necon duk wanda yazomin zanyi sadaqar ki masa koma waye ne tunda ke rayuwan bariki kika d’au wa kanki.” Tana hawaye tace, “nagode Baba, kuma kayi hak’uri nasan nayi laifi amman it will never repeat itself again dan Allah kayi hak’uri ka barni in cigaba da karatu na.”
“Tashi kifita kibani gu!”
“Alhj kayi hak’uri ka saurari yarinyan nan.” Hak’uri sosai Zeezee tayita bawa Baba tana kuka tsakaninta da Allah, shida kansa yagaji da jin hak’urin yace, “naji tashi kifita.”
“Nagode Baba in shaa Allahu bazan sake tafka rashin hankali irin wannan ba inna sake kamin duk abinda kaga ya dace dani” tana kaiwa nan ta koma d’akinta.
Washegari tun 8:15AM ta gama shirinta ta zarce d’akinsu Mama ta gaishesu sede sam ba fara’a tattare da Baba ko kud’in break yak’i bata. “Toh ni na tafi.”
“Allah bada sa’a” cewar Mama.
“Ameen” ta amsa tana jiran ko Baba ma zece mata hakan sede kota kanta beyi ba dan kanta ta fice zuwa d’akin Omar, “Ya Omar na shirya.” In less than 20 minutes suka isa school.
“Nasan halinki Zeezee baki ta6a jin magana koda an miki, the reason why su Ya Ibraheem dasu Mariam basu san wannan abu da kikayi ba is because of me ni na rok’i Mama da Baba kar a fad’a musu saboda there is no point doing so. Kinfi kowa sanin yadda ran Baba ya 6aci dan kanki sekiyi whats good Allah ya bada sa’a.”
“Ameen nagode Ya Omar amman wallahi believe me ni banje na kwana da wani na miji ba party kawai naje.”
“Naji goodluck.”
Sosai Lubiee taji dad’i ganin Zeezee sun gama paper 1 a intervals Zeezee ta labarta wa Lubiee all thats been going on lately. By 3pm suka gama exams na yau immediately Baba ya aika Omar yaje ya d’aukota. Da tafiyan su befi minti uku ba Adeel yazo, Lubiee kad’ai ya tarar wani erin mugun kallo take mai “Baby Sis ina girlfriend d’ina?”
“Ajiyanta kabani?”
“Ohh why the act? Meya faru?”
“Ban sani ba yanzu kai ka kyauta kenan? Seka d’auki Zeezee ka kaita party kak’i dawo da ita gida se a washegari, don’t you know the implications of doing so? Karfa kamanta Zeezee ‘ya mace ce koda ba abinda ya shiga tsakaninku her parents will think taje tayi iskanci ne a waje.”
“What gibberish are you speaking? Give me a break please, we all good, I told her to set up a lie, and she did Dad nata believed her what else do you want me to do?”
“Oh haka ne?”
“Don’t you know? Ba abinda Babanta ya mata.”
“Yayi kyau.”
“So ina take?”
“Ta tafi gida batajin dad’i sosai.”
“Ohh ayyah, thanks then na tafi ki gaishe da Ummi.” Lubiee na isa gida ta kira Zeezee, “mesa baki fad’awa Adeel abinda yafaru ba?”
“Kamar ya?”
“Mesa baki fad’a masa for what he did ya b’ata tsakaninki da Baba ba?”
“Sabida I don’t want him to feel guilty.”
“But why? He have to take the blame Zeezee.”
“No he don’t have to, I’ll alone banason abinda ze tab’amin Adeel na gwammaci ni nayita suffering akanshi so please let things be the way they are for me please.”
“Toh shikenan as you say se jibi in mun had’u a school.” Suna gama wayan Adeel ya kirata “Babe I went to your school earlier Lubiee tace you left you aren’t feeling too good.”
“Yeah wallahi Very Own amman karka damu da sauk’i”
“And you didn’t tell me.”
“Sabida banason abinda ze tayar naka da hankali ne, I love you way much.”
“And I love you as much, get well soon okay? Your man loves you so much.”
“I love you too bye zan d’an huta”
“Okay rest well” tayi hanging. Fitowa tayi daga bayin ta mik’e kan gado tana tunanin ya rayuwar ta zata kasance without Adeel. Da ta rasa sa ta gwammaci ta rasa ranta, wannan kenan!
★*★*★*★
Haka rayuwan Zeezee ya cigaba da kasancewa kullum cikin k’unci. Har a yau kuwa bata sanar da Adeel gaskiya ba, kullum cikin bawa Baba hak’uri suke ita da Mama har suka samu suka shawo kansa yaja baya da zancen auren sadaqan da zeyi da Zeezee. Se anan taji sanyi a ranta finally zata kasance da Adeel nata. Cikin ikon Allah suka gama neco exams nasu a ranan sukayita having fun like never se da yamma ta dawo gida.
“Haka kuma kukayi da uniform nakun?” Mama dake fitowa daga kitchen ta kalli Zeezee da tayi rugu-rugu da uniform nata ko ina jiki autographs ne da marker sannan kuma sprays.
“Mama makaranta fa muka gama.”
“Toh Allah sanya albarka.”
“Ameen Baba na gida?”
“A’a ya fita amman soon ze dawo.”
“Oh okay sannu da aiki toh” tana kaiwa nan ta fice zuwa d’akinta ta hau waya da Adeel.
“What is tomorrow?” ya tambayeta.
“Tomorrow is my man’s birthday, you think I could ever forget your birthday? I might forget mine but yours NEVER!”
“Awwn! I love you Barbie.”
“I love you too.”
“I miss your arms around me two days, lets meet up today please.”
“Very Own I don’t think you miss me as much as I do miss you wallahi amman kasan I have to be vigilant yanzu sabida abinda yafaru recently in bahaka ba Baba yana iya gano ni.”
“Hakane kuma but know that I miss you.”
“I miss you too Cuddle bear, so what do you plan on doing for your silver jubilee birthday?”
“Nothing much, I’ll just be celebrating it here at Zaranda.”
“Oh really? A grand party?”
“Yes a grand one Babe, I’ll be turning 25 dole ai.”
“So by what time?”
“Its starting by 8pm ending till down.”
“8pm?!” Tayi exclaiming itan data d’au da safe za’ayi yadda zata samu taje.
“Yes you know you need to be there ko?”
“Sure I’ll be there for you, if I don’t who will?”
“Number one reason why I love you so I’ll come and pick you up.”
“Toh sekazo I love you.”
“I love you too.” Tana hanging ta fito daga bayin tana me tunanin ya za’ayi tayi attending birthday’n Adeel, tasani inhar wannan karan ta sake fita da daddare da k’yar abu su dai-daita tsakaninta da Baba amman kuma abinda ta sani for sure is she can’t miss her Very Own’s birthday, not ever! Seeing batada way out ta kira Lubiee “hello Babe is the cake ready?”
“Yyess almost sede bada wancan picture nakun akayi ba fa, da wanda ku kasa polo shirt black and white akayi using.”
“Why toh?”
“An kasa minimizing pic d’in chan.”
“Damn it! Banso haka ba amman yayi kyau?”
“Eh karki damu zan miki sending sneak pic ta whatsapp.”
“Okay toh amman Babe da akwai matsala fah.”
“Meneh kuma yanzu?”
“Yanzu Very Own yake sanar dani wai birthday’n shin fa da dare za’ayi.”
“Da dare?!” Lubiee tayi exclaiming.
“Eh wai Babe ya zanyi dan Allah?”
“Ya kuwa zakiyi? Tell him bazeyi kije da daddaren ba.”
“Tell him? That will be the last thing I’ll ever do.”
“Zeezee baki horu bane waikam? You mean zaki sake binsa goben ma after what happened kwanaki?”
“No amman I can’t tell him that I can’t attend his birthday.”
“Why not?”
“Because he is my Man Lubiee can’t you get it, ya kike tsammanin zeyi feeling ace girlfriend nasa guda can’t make it to his birthday?”
“Toh kice mishi time d’in is inconvenient to you acanza a miyar 2-5pm haka.”
“No I don’t wanna be a burden to him.”
“Zeezee get brain kina jina koh? You are not attending this party inhar da daddare za’ayi ni na gaya miki am calling Adeel up.”
“A’a Babe please don’t zan masa magana da kaina kinji please.”
“Better senaji daga gareki” nan tayi hanging. Safa da marah Zeezee tahau yi a bayin sam tarasa meke mata dad’i she can’t miss Adeel’s birthday for the world to ya zatayi yanzu? Tafi minti biyar tana tunani sannan daga k’arshe tayi making up mind nata she’ll call him up and tell him what happened last time data kwana a waje. Number’nsa ta shiga dialing and not long enough ya d’aga.
*©MIEMIEBEE* TEAM#YGC*
ππππ
wwww.beeenovels.blogspot.com
Saturday, 31 December 2016
Wednesday, 28 December 2016
‘YAR GATA CE!
BY MIEMIEBEE
PAGE 25
*December, 2016*
Line na Zeezee tayi dialing sede switched off yake ta cemata don haka ta kira na Adeel kusan 4 missed calls tamai be d’aga ba.
_Party hall, Yankari._
Rawa su Zeezee ke tasha, gabad’aya filin an bata ita da Adeel se cashewa suke daman gwana ce when it comes to dancing, a jikinta ba inda Adeel be ta6a ba. Ko sallan Maghrib basuyi ba to talk more of Ishaa, bayan sun gama cashewa sun yi taking dance floor, aka hau applauding nasu. Hannunsa taja suka koma gefe suka zauna bayan tasha ruwa ta d’aga wayansa dake kan table dan duban time. To her suprise taga 10:02PM “o my Gee! Na shiga uku! Very Own k’arfe 10:02 banyi sallah ba, nashiga uku Baba must have gone crazy looking for me, wayyo Allah na mutu!” Tayi maganan kamar wacce zatayi kuka all confused.
“Calm down Babe we’ll go and pray now soon zamu tafi.”
“Very Own dan Allah mutafi yanzu na shiga uku me zan fad’awa Baba? Please do something.” Hannunta ya kama ya had’a da nasa “calm down okay? You are not going home at this night saboda nasan Baba will be very furious at you kibari se gobe.”
“What?!” Tayi maganan unblievably “har gobe? Kana nufin yau ba a gidan Babana zan kwana ba? Please karka min haka ba haka mukayi dakai ba Adeel save me please, wallahi Baba ze kasheni.”
“I told you to stop crossing me, don’t you trust me? Kika koma gida a daren yau sun saki gaba sun rik’a miki questions kenan ina kikaje, if you’re not lucky har dukanki zasu iya yi amman kika bari gobe da safe kika koma seki tinkaresu da kuka kice wani ne ya d’aukeki jiya ya gudu dake, addu’a kika tayi Allah ya dawo dake.”
“How is that even possible Adeel? My parents are not dumb dan Allah ka kaini gida I can’t sleep outside my Dad’s house.”
“In kinga nabar nan toh safiya tayi ne, ke mesa ba’a gayamiki magana kiji ne wai? Tun da muka zo nan acikin friends d’ina kinga wanda girlfriend nasa ke basa matsala ne inba niba? Cut it out okay? This is bullsh*t!” Key’n motarsa ya zaro ya wurga mata “gashi seki tafin ai tunda ke ba’a tab’a gaya miki magana kiji mschw!” Yayi hitting table d’in so hard da hannunsa.
Kuka ta shiga rusawa wajen if only ta iya driving late at night da ta tafin, da tasan da haka da bata biyosa bama in the first place. Taya iyayenta suna raye bawai aure ko tafiya tayi ba zata kwana a waje? Ita yanzu bama wannan ba what if shed’an ya rinjayi Adeel yayi mata wani abin da daddare fah? K’ara volume na kukan nata tayi amman ko ta kanta Adeel beyi ba, hasali wayarsa ma yake ta latsawa seda tayi me isarta sannan ta share hawayen nata. _Adeel is my only hope, dole nayi kamar yadda yakeso kokuwa nice da asara_ tayi tunanin haka a ranta. Key’n motar ta ajiye masa kan table d’in, adalilin haka ya d’ago kai yana kallonta “kin fasa tafiyan ne?” Kai kawai ta gyad’a mai.
“Why?”
“Because I trust you Very Own.”
“Then why did you cross me?”
“Because I was afraid Very Own ban tab’a kwana a waje ba se yau tsoro nakeji” miqewa yayi ya jawota jikinsa “I’m with you, you are safe kinji?” Kai ta gyad’a a hankali seda hankalinta yad’an kwanta ya saketa suka fice zuwa wani hotel not too far from Yankari. D’aki ya musu booking seperately anan suka biya sallolinsu sannan suka ci abinci. Sam hankalin Zeezee yakasa kwanciya ta kunna wayarta ma tsoro take gudun kar Baba ya kirata ya shiga.
Kafin Adeel ya kwanta ya nufi d’akinta dan dubata, “hope ba abinda kike buk’ata ko?” Kai kawai ta kad’a mai. “Don’t worry kinji? I’ve got you, gobe first thing in the morning zan kaiki gida, I love you” yayi pecking nata a forehead.
“I love you too” ta fad’a a hankali nan ya ja mata k’ofan ya rufe. Yana juyawa sega friend nasa Anaconda da wasu mata guda biyu ta each side nasa “ya Adeel? Don’t tell me you are sleeping alone?”
“I am” yabasa amsa a takaice.
“Babe nakan fah meya sameta ko kunyi fad’a ne?”
“Nahh bata sallah ne” yayi mai k’arya.
“Ohh I see kona baka d’aya daga cikin nawa ne?”
“No thanks seda safe” yana kaiwa nan ya fice zuwa d’akinsa.
Kwana zaune Zeezee tayi gabad’aya takasa bacci tsantsan tashin hankali, tunanin ya iyayenta za suyi da ita gobe kawai take. Achan gida ma haka ne Mama duk ta kasa bacci as tana tunanin wani hali Zeezee ke ciki, kwana Mama tayi tana Sallah Allah dawo mata da Zeezee gida safe and sound. Abin ya bata mamaki yadda hankalin Baba ya kwanta lokaci guda gashi koda ta tambayesa any news seya ce mata babu.
_5:56AM_
Adeel yayi knocking bisa door na Zeezee, ba tare d a b’ata lokaci ba ta bud’e “morning Sunshine.” Yayi greeting nata.
“Morning Very Own.” tace sama-sama.
“Owww don’t tell me you didn’t sleep yestarnight.” Yayi maganan hannunsa k’ark’ashin fuskarta, kai ta kad’a tare da sauk’e hannun nasa.
“I couldn’t force myself into sleeping shiyasa.”
“So lets have breakfast?”
“No Adeel dan Allah ka kaini gida kaji please kayi hak’uri bawai ina crossing naka bane kawai inason inje gida ne” tayi asking pleadingly.
“Okay Babe lets go.”
45 minutes drive yakaisu corner’n gidansu Zeezee. Tun anan tahau kakkarwa hannunta Adeel ya riqo “all is well kinji karki damu, ba abinda Baba ze miki you are his girl just tell him someone tried ro run away with you.”
“I’ll try.”
“Duk abinda akwai call me up kinji? Thanks for yestarday, I love you” yayi pecking kumatunta. “I love you too” tafad’a da k’yar sannan ta bud’e k’ofan ta fice seda ta shiga gida Adeel yaja mota ya tafi shima. A dai-dai bakin k’ofan ta tsaya takasa going any further. Wani erin mumunar harb’awa zuciyarta ke, tafi minti uku tsaye wajen sannan daga bisani tayi _womaning_ up ta k’arisa ciki. A dai-dai lokacin Mama da Baba suke shirin fitowa da alama don cigaba da nemanta ne, tana ganinsu ta wani mugun razana.
“Zeezee!” Mama da Baba sukayi exclaiming in unison. Kakkarwan take har yanzu takasa ce dasu komi.
“Zainab kece?” Mama tayi maganan some inches away from her tana shafa hannunta.
“Nnn... Nice Mama” tayi speaking up finally in a low cracky voice.
“Alhamdulillah! Alhamdulillah Alhj Zeezee ce Allah ya dawo mana da ita, ina kika shiga Zeezee? Meya faru?” Har anan Baba bece komi ba as se gallawa Zeezee harara yake.
“Mm... Mama wani ne ya gudu dani” se ta rushe da kuka kaman daga sama kawai taji sauk’an mari fas! A fuskarta seda taga stars dan azaba, kafin ta hankara Baba ya sake k’ara mata d’aya. A rayuwarta bata tab’a shan zafin mari kamar na yau ba, never once did she ever imagined that Baba ze tab’a d’aga hannu ya mareta. Da sauri Mama taja crying Zeezee gefe d’aya “Alhj dan Allah kayi hak’uri hakan be kamata ba, mu godewa Allah ta dawo gida shine babba.”
“Ta dawo? Mesa bata bi shi d’an iskan sun gudu gabad’aya ba?”
“Alhj please calm down ka tsaya muji daga bakinta mana ko bakaji tace wani ne ya gudu da ita ba?”
“K’aryan banza waye yaro anan da zata raina masa wayo? Ke!” Yayi maganan da Zeezee “kalleni nan! Kalleni nace!” A hankali tana kare jikinta a na Mama ta d’ago jajayen idanunta tana kallon Baba “meya faru jiya?” ya tambayeta finally. Shiru tayi tama kasa magana se hawaye kawai take a yayinda inda Baba ya zuba mata mari keta mata rad’ad’i. “Bazakiyi magana bane sena baki kashi kome?”
“Bb... Bb.. Baba wallahi wani ne ya gudu dan-” bata k’are maganan ba Baba ya hau kanta a fusace, da wuri Mama tajasa baya “Alhj kace zaka biye wa yarinyan nan wallahi kasheta zakayi ko ka illata ta, kayi hak’uri dan Allah.”
“Ba gwara ta mutun ba na huta akan ta b’ata min suna, kap cikin dangina ba wanda ya ta6ayin iskanci, akanki kuma” ya nuna crying Zeezee da yatsa “baza a soma ba kina jina ko? Ina kika je jiya nace? Wani d’an iskan ne yazo ya d’aukeki and ina ya kaiki? Kuma wallahi kika kuskura kikamin k’arya kinji na rantse bazaki kwana da rai ba yau.” Shiru Zeezee tayi ta kasa magana se zubar da hawaye take endlessly.
“Alhj dan Allah kayi hak’uri bamu sani ba ko dagaske wanin ne yaso guduwa da ita tunda kaga tadawo tana kuka.”
“Aikin banza, ajinki bana sane ne da party’n da sukayi organising jiya a Yankari? Police excuse suka karb’a dalilin da yasa ban samu na bita har Yankarin na bata kashi a wajen ba kenan, in kuma baki yarda ba ta kwaye miki hijabin nata kiga abinda ke k’asa. Kwaye hijabin nakin!” Ya buk’aci Zeezee ko motsawa batayi ba, “ki kwaye nace ko sena kwaye miki da kaina?” salati kawai Mama ta hau yi.
“Baba dan Allah kayi hak’uri, na tuba dan Allah kayi hak’uri.”
“Ki kwaye nace!” Kafin Mama ta hankara ya turata gefe ya nufi kan Zeezee. Fincikota yayi da hannu d’aya sannan yaja hijabin nata seda ya cire. Sega Zeezee nan da shirin party’n ta na jiya, wani marin Baba ya sake kai mata fiye da biyun d’azu. Wani irin ihu ta saki seda Omar dake bacci yafito a gigice yana kallon ikon Allah.
“Hakane wani ya gudu dake? K’arya zaki sake yimin akan laifin da kika aikata?” Ya d’aga hannu ze sake kai mata wani bugin Mama ta shiga tsakiyarsu “Alhj dan girman Allah kayi hak’uri inma dukan tan zakayi kayi da bulala bada hannu ba, dan Allah nace” turata gefe yayi ya sake kaiwa Zeezee wani marin ihu ta shiga yi sosai tana had’asa da Allah.
“Omar do something karya illata Zeezee please” cewar Mama. Da k’yar Omar ya samu ya k’wato Zeezee daga hannun Baba don se ball da Zeezee yake tamkar bashi ne mahaifinta ba, bayan Omar ta lab’e se rusa kuka take.
“Iskanci zakiyi a gida? Iskanci? Waye ubanki nace! Eyye! Har wai zaki kwana a waje, Mariam da Yasmeen ba yayyunki bane da bazakiyi koyi dasu ba? Miqo wayanki nan kuma kije ki d’auko duka wani gadgets naki including your car key” ganin bata motsa ba ya daka mata tsawa “ko baki jini bane?!” Tana b’ari cikin wata dashasshiyar murya tace, “naji” wayar nata ta miqa wa Omar yabawa Baba “wannan ne wayanki?” Ya tambayeta.
“Omar wannan iphone 7 nawa ne? S ceh?” Da Omar ya duba seyaga pro ce “a’a pro ce Baba.”
“Waya saya miki wannan d’in?” Shiru ba amsa, “waya saya miki nace?!” Ya daka mata tsawa.
“Baba dan Allah kayi hak’uri.”
“D’an iskan saurayin naki ko? Lallai yarinyan nan kinyi nisa har waya saurayi ke siya miki sabida bakida uba koh? Zaki sha mamaki baki sanni bane” Buga wayar yayi a k’asa seda ta rugurguje “wuce kije ki tattaro min gadgets naki, keda waya kuma ya k’are sede miji ne ze sai miki, wuce nace kafin na illataki anan!” Da gudu tayi d’akinta ta tattaro su ipad nata da komi ta kai ta ajiye a tsakar gidan tana ji tana gani Baba yayi rugu-rugu da komi a wajen daga kan ipad nata da mac book duk ya faffasa su sannan yasa key’n motarta ta a aljihu.
“Ke wai iskanci kika sa a gaba koh?” Kai tayi saurin kad’awa “naki ya k’are a gidan nan inkinga kin sake taka wajen gidan nan toh gawarki za’a fita dashi kokuwa mijinki yazo ya d’aukanki, dan aure zan miki bazan zauna ina gani kib’ata min suna a gari ba. Ace ni! Ni naje masallaci ana nuna ni da yatsa ga wacce ‘yarsa tabi saurayi wallahi kinyi kad’an Zainab kina jina ba? Kinyi kad’an. Ko banzan Necon ma bazaki k’arasa ba sadaqa dake zanyi in huta. Kuma Hafsah ku shirya yanzun nan aje ayi mata gwaji ko tana tattare da wani cutan zamanin insan nayi da ita tun wuri, nan da 2 weeks kuma zaku sake komawa kuyi mata pregnancy test ‘yar iska kawai abin naki hauka ne? Bakida hankali ne? Mene ban miki ba a rayuwa da zaki saka min da wannan butulci? Tambayar ki nake! Rai ne kawai ban saya na baki ba Zeezee. Duk bakiga wannan ba zaki fifita saurayi akaina ni uban ki ko?! Har ki bisa kuje ku kwana a waje, Karuwa ce ke nace? Yaushe aka haifeki da har zaki fara bin sauarayi?”
“Haba Alhj! Meyayi zafi haka? Abun duk be kai ga haka ba please.” cewar Mama.
“Baki jini bane? Inje in dawo baki aikata abinda na fad’an ba kiga abinda zan miki kema, kaji ai Omar maza ka kaisu nan Reemee a gwada ‘yar iskan nan” yana kaiwa nan ya fice yabar gidan. Ihu Zeezee ta k’urma har k’asa ta sauk’a tana kuka wane zata cire ranta.
“Mama dan Allah ki rok’i Baba yayi hak’uri wallahi na tuba wallahi ni ban kwana da wani d’a na miji ba, Ya Omar dan Allah ka tayani bawa Baba hak’uri.”
“Da Allah ja bakinki kimin shiru!” Mama ta tsawata mata “da uban wa yace kibi saurayi har ki k’i dawowa gida ki kwana waje?”
“Mama wallahi ban kwana dawani na miji ba Ya Omar please believe me.”
“K’arya kike!”
“Mama wallahi ba k’arya nake ba please believe me.”
“Dana yarda dake da ban yarda dake ba du d’aya ne Zeezee saboda bashi ze canza mind na Babanku da fact that you slept outside ba, ni dan Allah ki mik’e mu fice asibitin kafin ya dawo.” Haka Zeezee na kukan cire rai suka fice asibiti inda aka gudanar da all tests d’in aka kuma sa gynaecologist ta duba Zeezee ta tabbatar musu virgin ce ita har yanzu. Seda result na tests ya fito suka dawo gida. Ko bud’ewa Mama batayi ba ta kaiwa Baba dake zaune a d’akinsa. “Ga result d’in” amsa yayi ya duba komi negative ne, d’an sanyi yaji aransa. Numfasa Mama tayi tace, “Alhj yarinyan nan bawai taje tayi iskanci bane a waje kawai de kamar yadda ka fad’a party ya tsaidata tunda an dubata ba’a ga alamun komi ba ya kamata ka sassauta mata.”
“Nifa ban yarda ba inba iskancin taje tayi ba meze hanata dawowa gida jiya? Ko bakida labarin a hotel suka kwana ne?”
“Hotel Alhj?! Dan Allah ya isa haka tunda gashi de anyi tests bata d’auke da komai, Zeezee zata k’arisa rubuta Necon ta karka mata ruining future please.”
“In ke kike ajiyeta seki kaita school d’in gobe, ita bawai iskanci tasa a gaba ba zan koya mata hankali bata sanni hane wallahi.”
“Maganan gaskiya kaima da laifinka Alhj, infact kaine sanadin komi tun farko da baka mayar da ita *_‘YAR GATAN_* da batada flaws ba da hakan duk be faru ba. Sau nawa Zeezee zatayi abinda ba dai-dai ba kaima kasani amman kak’i bata laifi ka d’aure mata gindi. Sau nawa nake cemaka Zeezee na bin samari kak’i jina? Da kaji magana na da duk hakan ya faru ne? Kaima you’re partially to blame.”
“And I accept my mistake Hafsah nasan nayi kuskure amman ban tab’a sanin dan ka bawa yaro gata seya ta6ar6are ba. Yara nawa ake basu gata kuma su tashi da hankali da nituswansu, itade Zeezee batada wayo ne kawai. A tunani na Zeezee zatayi making d’ina proud da kalan gatan dana bata.”
“Sam ba haka bane Alhj, duk d’an daya zamanto ba ai magana, iyayensa suna barinsa yanayin duk abinda yakeso a lokacin da yaga dama a tunaninsu wai wannan gata ne toh wallahi ba gata bane, illa 6ata tarbiyya kuma surely zasuyi regetting some day. Yanzu cikin Mariam da Yasmeen akwai wanda ya ta6a tafka rashin hankali irin wannan ne? Kai ka nunawa Zeezee she is never at fault sannan kuma duk abinda tayi dai-dai ne toh wallahi in har baka taka mata birki yanzu ba, gaba abinda zata mana semunyi kuka tunda gashi nan ta fara yin hanya yanzu. Ina kira ga dukkan iyaye masu sakankanta yara dan wai su sunje boko shikenan koda yaro yana ba dai-dai ba baza’a mai magana ba, wallahi tun wuri sudena kafin azo ayita ihu bayan hari. Kaima Alhj daka jini da a baya da duk hakan be faru ba.”
“Tabbas Hafsah ba k’arya acikin zancen ki, ban tab’a sanin gata nada illa ba se yau, na d’au yadda na bawa Zeezee gata zan zo inyi alfahari da ita, nad’au duk cikin yaran seta fisu hankali da nitsuwa da komi badan komi ba sedan yadda na nuna mata so amman tabbas GATA yana da BABBAN ILLA. Shiyasa bazan bari abun Zeezeen yayi nisa fiye da haka ba, aure zanyi mata tun wuri in huta kafin tamin abinda ze iya tsinka min zuciya na fad’i na mutu.”
“Alhj ni ban hanaka yi mata aure ba amma de kabari tak’are necon nata tunda ta riga ta fara.”
“Ba abinda zata k’arisa aure zanyi mata, in kinga Zeezee ta sake laying foot a gate na gidan nan toh ko tayi aure anzo fita da ita kokuwa mutuwa tayi my decision is final.”
*© MIEMIEBEE* *TEAM#YGC!*
ππππ
www.beeenovels.blogspot.com
PAGE 25
*December, 2016*
Line na Zeezee tayi dialing sede switched off yake ta cemata don haka ta kira na Adeel kusan 4 missed calls tamai be d’aga ba.
_Party hall, Yankari._
Rawa su Zeezee ke tasha, gabad’aya filin an bata ita da Adeel se cashewa suke daman gwana ce when it comes to dancing, a jikinta ba inda Adeel be ta6a ba. Ko sallan Maghrib basuyi ba to talk more of Ishaa, bayan sun gama cashewa sun yi taking dance floor, aka hau applauding nasu. Hannunsa taja suka koma gefe suka zauna bayan tasha ruwa ta d’aga wayansa dake kan table dan duban time. To her suprise taga 10:02PM “o my Gee! Na shiga uku! Very Own k’arfe 10:02 banyi sallah ba, nashiga uku Baba must have gone crazy looking for me, wayyo Allah na mutu!” Tayi maganan kamar wacce zatayi kuka all confused.
“Calm down Babe we’ll go and pray now soon zamu tafi.”
“Very Own dan Allah mutafi yanzu na shiga uku me zan fad’awa Baba? Please do something.” Hannunta ya kama ya had’a da nasa “calm down okay? You are not going home at this night saboda nasan Baba will be very furious at you kibari se gobe.”
“What?!” Tayi maganan unblievably “har gobe? Kana nufin yau ba a gidan Babana zan kwana ba? Please karka min haka ba haka mukayi dakai ba Adeel save me please, wallahi Baba ze kasheni.”
“I told you to stop crossing me, don’t you trust me? Kika koma gida a daren yau sun saki gaba sun rik’a miki questions kenan ina kikaje, if you’re not lucky har dukanki zasu iya yi amman kika bari gobe da safe kika koma seki tinkaresu da kuka kice wani ne ya d’aukeki jiya ya gudu dake, addu’a kika tayi Allah ya dawo dake.”
“How is that even possible Adeel? My parents are not dumb dan Allah ka kaini gida I can’t sleep outside my Dad’s house.”
“In kinga nabar nan toh safiya tayi ne, ke mesa ba’a gayamiki magana kiji ne wai? Tun da muka zo nan acikin friends d’ina kinga wanda girlfriend nasa ke basa matsala ne inba niba? Cut it out okay? This is bullsh*t!” Key’n motarsa ya zaro ya wurga mata “gashi seki tafin ai tunda ke ba’a tab’a gaya miki magana kiji mschw!” Yayi hitting table d’in so hard da hannunsa.
Kuka ta shiga rusawa wajen if only ta iya driving late at night da ta tafin, da tasan da haka da bata biyosa bama in the first place. Taya iyayenta suna raye bawai aure ko tafiya tayi ba zata kwana a waje? Ita yanzu bama wannan ba what if shed’an ya rinjayi Adeel yayi mata wani abin da daddare fah? K’ara volume na kukan nata tayi amman ko ta kanta Adeel beyi ba, hasali wayarsa ma yake ta latsawa seda tayi me isarta sannan ta share hawayen nata. _Adeel is my only hope, dole nayi kamar yadda yakeso kokuwa nice da asara_ tayi tunanin haka a ranta. Key’n motar ta ajiye masa kan table d’in, adalilin haka ya d’ago kai yana kallonta “kin fasa tafiyan ne?” Kai kawai ta gyad’a mai.
“Why?”
“Because I trust you Very Own.”
“Then why did you cross me?”
“Because I was afraid Very Own ban tab’a kwana a waje ba se yau tsoro nakeji” miqewa yayi ya jawota jikinsa “I’m with you, you are safe kinji?” Kai ta gyad’a a hankali seda hankalinta yad’an kwanta ya saketa suka fice zuwa wani hotel not too far from Yankari. D’aki ya musu booking seperately anan suka biya sallolinsu sannan suka ci abinci. Sam hankalin Zeezee yakasa kwanciya ta kunna wayarta ma tsoro take gudun kar Baba ya kirata ya shiga.
Kafin Adeel ya kwanta ya nufi d’akinta dan dubata, “hope ba abinda kike buk’ata ko?” Kai kawai ta kad’a mai. “Don’t worry kinji? I’ve got you, gobe first thing in the morning zan kaiki gida, I love you” yayi pecking nata a forehead.
“I love you too” ta fad’a a hankali nan ya ja mata k’ofan ya rufe. Yana juyawa sega friend nasa Anaconda da wasu mata guda biyu ta each side nasa “ya Adeel? Don’t tell me you are sleeping alone?”
“I am” yabasa amsa a takaice.
“Babe nakan fah meya sameta ko kunyi fad’a ne?”
“Nahh bata sallah ne” yayi mai k’arya.
“Ohh I see kona baka d’aya daga cikin nawa ne?”
“No thanks seda safe” yana kaiwa nan ya fice zuwa d’akinsa.
Kwana zaune Zeezee tayi gabad’aya takasa bacci tsantsan tashin hankali, tunanin ya iyayenta za suyi da ita gobe kawai take. Achan gida ma haka ne Mama duk ta kasa bacci as tana tunanin wani hali Zeezee ke ciki, kwana Mama tayi tana Sallah Allah dawo mata da Zeezee gida safe and sound. Abin ya bata mamaki yadda hankalin Baba ya kwanta lokaci guda gashi koda ta tambayesa any news seya ce mata babu.
_5:56AM_
Adeel yayi knocking bisa door na Zeezee, ba tare d a b’ata lokaci ba ta bud’e “morning Sunshine.” Yayi greeting nata.
“Morning Very Own.” tace sama-sama.
“Owww don’t tell me you didn’t sleep yestarnight.” Yayi maganan hannunsa k’ark’ashin fuskarta, kai ta kad’a tare da sauk’e hannun nasa.
“I couldn’t force myself into sleeping shiyasa.”
“So lets have breakfast?”
“No Adeel dan Allah ka kaini gida kaji please kayi hak’uri bawai ina crossing naka bane kawai inason inje gida ne” tayi asking pleadingly.
“Okay Babe lets go.”
45 minutes drive yakaisu corner’n gidansu Zeezee. Tun anan tahau kakkarwa hannunta Adeel ya riqo “all is well kinji karki damu, ba abinda Baba ze miki you are his girl just tell him someone tried ro run away with you.”
“I’ll try.”
“Duk abinda akwai call me up kinji? Thanks for yestarday, I love you” yayi pecking kumatunta. “I love you too” tafad’a da k’yar sannan ta bud’e k’ofan ta fice seda ta shiga gida Adeel yaja mota ya tafi shima. A dai-dai bakin k’ofan ta tsaya takasa going any further. Wani erin mumunar harb’awa zuciyarta ke, tafi minti uku tsaye wajen sannan daga bisani tayi _womaning_ up ta k’arisa ciki. A dai-dai lokacin Mama da Baba suke shirin fitowa da alama don cigaba da nemanta ne, tana ganinsu ta wani mugun razana.
“Zeezee!” Mama da Baba sukayi exclaiming in unison. Kakkarwan take har yanzu takasa ce dasu komi.
“Zainab kece?” Mama tayi maganan some inches away from her tana shafa hannunta.
“Nnn... Nice Mama” tayi speaking up finally in a low cracky voice.
“Alhamdulillah! Alhamdulillah Alhj Zeezee ce Allah ya dawo mana da ita, ina kika shiga Zeezee? Meya faru?” Har anan Baba bece komi ba as se gallawa Zeezee harara yake.
“Mm... Mama wani ne ya gudu dani” se ta rushe da kuka kaman daga sama kawai taji sauk’an mari fas! A fuskarta seda taga stars dan azaba, kafin ta hankara Baba ya sake k’ara mata d’aya. A rayuwarta bata tab’a shan zafin mari kamar na yau ba, never once did she ever imagined that Baba ze tab’a d’aga hannu ya mareta. Da sauri Mama taja crying Zeezee gefe d’aya “Alhj dan Allah kayi hak’uri hakan be kamata ba, mu godewa Allah ta dawo gida shine babba.”
“Ta dawo? Mesa bata bi shi d’an iskan sun gudu gabad’aya ba?”
“Alhj please calm down ka tsaya muji daga bakinta mana ko bakaji tace wani ne ya gudu da ita ba?”
“K’aryan banza waye yaro anan da zata raina masa wayo? Ke!” Yayi maganan da Zeezee “kalleni nan! Kalleni nace!” A hankali tana kare jikinta a na Mama ta d’ago jajayen idanunta tana kallon Baba “meya faru jiya?” ya tambayeta finally. Shiru tayi tama kasa magana se hawaye kawai take a yayinda inda Baba ya zuba mata mari keta mata rad’ad’i. “Bazakiyi magana bane sena baki kashi kome?”
“Bb... Bb.. Baba wallahi wani ne ya gudu dan-” bata k’are maganan ba Baba ya hau kanta a fusace, da wuri Mama tajasa baya “Alhj kace zaka biye wa yarinyan nan wallahi kasheta zakayi ko ka illata ta, kayi hak’uri dan Allah.”
“Ba gwara ta mutun ba na huta akan ta b’ata min suna, kap cikin dangina ba wanda ya ta6ayin iskanci, akanki kuma” ya nuna crying Zeezee da yatsa “baza a soma ba kina jina ko? Ina kika je jiya nace? Wani d’an iskan ne yazo ya d’aukeki and ina ya kaiki? Kuma wallahi kika kuskura kikamin k’arya kinji na rantse bazaki kwana da rai ba yau.” Shiru Zeezee tayi ta kasa magana se zubar da hawaye take endlessly.
“Alhj dan Allah kayi hak’uri bamu sani ba ko dagaske wanin ne yaso guduwa da ita tunda kaga tadawo tana kuka.”
“Aikin banza, ajinki bana sane ne da party’n da sukayi organising jiya a Yankari? Police excuse suka karb’a dalilin da yasa ban samu na bita har Yankarin na bata kashi a wajen ba kenan, in kuma baki yarda ba ta kwaye miki hijabin nata kiga abinda ke k’asa. Kwaye hijabin nakin!” Ya buk’aci Zeezee ko motsawa batayi ba, “ki kwaye nace ko sena kwaye miki da kaina?” salati kawai Mama ta hau yi.
“Baba dan Allah kayi hak’uri, na tuba dan Allah kayi hak’uri.”
“Ki kwaye nace!” Kafin Mama ta hankara ya turata gefe ya nufi kan Zeezee. Fincikota yayi da hannu d’aya sannan yaja hijabin nata seda ya cire. Sega Zeezee nan da shirin party’n ta na jiya, wani marin Baba ya sake kai mata fiye da biyun d’azu. Wani irin ihu ta saki seda Omar dake bacci yafito a gigice yana kallon ikon Allah.
“Hakane wani ya gudu dake? K’arya zaki sake yimin akan laifin da kika aikata?” Ya d’aga hannu ze sake kai mata wani bugin Mama ta shiga tsakiyarsu “Alhj dan girman Allah kayi hak’uri inma dukan tan zakayi kayi da bulala bada hannu ba, dan Allah nace” turata gefe yayi ya sake kaiwa Zeezee wani marin ihu ta shiga yi sosai tana had’asa da Allah.
“Omar do something karya illata Zeezee please” cewar Mama. Da k’yar Omar ya samu ya k’wato Zeezee daga hannun Baba don se ball da Zeezee yake tamkar bashi ne mahaifinta ba, bayan Omar ta lab’e se rusa kuka take.
“Iskanci zakiyi a gida? Iskanci? Waye ubanki nace! Eyye! Har wai zaki kwana a waje, Mariam da Yasmeen ba yayyunki bane da bazakiyi koyi dasu ba? Miqo wayanki nan kuma kije ki d’auko duka wani gadgets naki including your car key” ganin bata motsa ba ya daka mata tsawa “ko baki jini bane?!” Tana b’ari cikin wata dashasshiyar murya tace, “naji” wayar nata ta miqa wa Omar yabawa Baba “wannan ne wayanki?” Ya tambayeta.
“Omar wannan iphone 7 nawa ne? S ceh?” Da Omar ya duba seyaga pro ce “a’a pro ce Baba.”
“Waya saya miki wannan d’in?” Shiru ba amsa, “waya saya miki nace?!” Ya daka mata tsawa.
“Baba dan Allah kayi hak’uri.”
“D’an iskan saurayin naki ko? Lallai yarinyan nan kinyi nisa har waya saurayi ke siya miki sabida bakida uba koh? Zaki sha mamaki baki sanni bane” Buga wayar yayi a k’asa seda ta rugurguje “wuce kije ki tattaro min gadgets naki, keda waya kuma ya k’are sede miji ne ze sai miki, wuce nace kafin na illataki anan!” Da gudu tayi d’akinta ta tattaro su ipad nata da komi ta kai ta ajiye a tsakar gidan tana ji tana gani Baba yayi rugu-rugu da komi a wajen daga kan ipad nata da mac book duk ya faffasa su sannan yasa key’n motarta ta a aljihu.
“Ke wai iskanci kika sa a gaba koh?” Kai tayi saurin kad’awa “naki ya k’are a gidan nan inkinga kin sake taka wajen gidan nan toh gawarki za’a fita dashi kokuwa mijinki yazo ya d’aukanki, dan aure zan miki bazan zauna ina gani kib’ata min suna a gari ba. Ace ni! Ni naje masallaci ana nuna ni da yatsa ga wacce ‘yarsa tabi saurayi wallahi kinyi kad’an Zainab kina jina ba? Kinyi kad’an. Ko banzan Necon ma bazaki k’arasa ba sadaqa dake zanyi in huta. Kuma Hafsah ku shirya yanzun nan aje ayi mata gwaji ko tana tattare da wani cutan zamanin insan nayi da ita tun wuri, nan da 2 weeks kuma zaku sake komawa kuyi mata pregnancy test ‘yar iska kawai abin naki hauka ne? Bakida hankali ne? Mene ban miki ba a rayuwa da zaki saka min da wannan butulci? Tambayar ki nake! Rai ne kawai ban saya na baki ba Zeezee. Duk bakiga wannan ba zaki fifita saurayi akaina ni uban ki ko?! Har ki bisa kuje ku kwana a waje, Karuwa ce ke nace? Yaushe aka haifeki da har zaki fara bin sauarayi?”
“Haba Alhj! Meyayi zafi haka? Abun duk be kai ga haka ba please.” cewar Mama.
“Baki jini bane? Inje in dawo baki aikata abinda na fad’an ba kiga abinda zan miki kema, kaji ai Omar maza ka kaisu nan Reemee a gwada ‘yar iskan nan” yana kaiwa nan ya fice yabar gidan. Ihu Zeezee ta k’urma har k’asa ta sauk’a tana kuka wane zata cire ranta.
“Mama dan Allah ki rok’i Baba yayi hak’uri wallahi na tuba wallahi ni ban kwana da wani d’a na miji ba, Ya Omar dan Allah ka tayani bawa Baba hak’uri.”
“Da Allah ja bakinki kimin shiru!” Mama ta tsawata mata “da uban wa yace kibi saurayi har ki k’i dawowa gida ki kwana waje?”
“Mama wallahi ban kwana dawani na miji ba Ya Omar please believe me.”
“K’arya kike!”
“Mama wallahi ba k’arya nake ba please believe me.”
“Dana yarda dake da ban yarda dake ba du d’aya ne Zeezee saboda bashi ze canza mind na Babanku da fact that you slept outside ba, ni dan Allah ki mik’e mu fice asibitin kafin ya dawo.” Haka Zeezee na kukan cire rai suka fice asibiti inda aka gudanar da all tests d’in aka kuma sa gynaecologist ta duba Zeezee ta tabbatar musu virgin ce ita har yanzu. Seda result na tests ya fito suka dawo gida. Ko bud’ewa Mama batayi ba ta kaiwa Baba dake zaune a d’akinsa. “Ga result d’in” amsa yayi ya duba komi negative ne, d’an sanyi yaji aransa. Numfasa Mama tayi tace, “Alhj yarinyan nan bawai taje tayi iskanci bane a waje kawai de kamar yadda ka fad’a party ya tsaidata tunda an dubata ba’a ga alamun komi ba ya kamata ka sassauta mata.”
“Nifa ban yarda ba inba iskancin taje tayi ba meze hanata dawowa gida jiya? Ko bakida labarin a hotel suka kwana ne?”
“Hotel Alhj?! Dan Allah ya isa haka tunda gashi de anyi tests bata d’auke da komai, Zeezee zata k’arisa rubuta Necon ta karka mata ruining future please.”
“In ke kike ajiyeta seki kaita school d’in gobe, ita bawai iskanci tasa a gaba ba zan koya mata hankali bata sanni hane wallahi.”
“Maganan gaskiya kaima da laifinka Alhj, infact kaine sanadin komi tun farko da baka mayar da ita *_‘YAR GATAN_* da batada flaws ba da hakan duk be faru ba. Sau nawa Zeezee zatayi abinda ba dai-dai ba kaima kasani amman kak’i bata laifi ka d’aure mata gindi. Sau nawa nake cemaka Zeezee na bin samari kak’i jina? Da kaji magana na da duk hakan ya faru ne? Kaima you’re partially to blame.”
“And I accept my mistake Hafsah nasan nayi kuskure amman ban tab’a sanin dan ka bawa yaro gata seya ta6ar6are ba. Yara nawa ake basu gata kuma su tashi da hankali da nituswansu, itade Zeezee batada wayo ne kawai. A tunani na Zeezee zatayi making d’ina proud da kalan gatan dana bata.”
“Sam ba haka bane Alhj, duk d’an daya zamanto ba ai magana, iyayensa suna barinsa yanayin duk abinda yakeso a lokacin da yaga dama a tunaninsu wai wannan gata ne toh wallahi ba gata bane, illa 6ata tarbiyya kuma surely zasuyi regetting some day. Yanzu cikin Mariam da Yasmeen akwai wanda ya ta6a tafka rashin hankali irin wannan ne? Kai ka nunawa Zeezee she is never at fault sannan kuma duk abinda tayi dai-dai ne toh wallahi in har baka taka mata birki yanzu ba, gaba abinda zata mana semunyi kuka tunda gashi nan ta fara yin hanya yanzu. Ina kira ga dukkan iyaye masu sakankanta yara dan wai su sunje boko shikenan koda yaro yana ba dai-dai ba baza’a mai magana ba, wallahi tun wuri sudena kafin azo ayita ihu bayan hari. Kaima Alhj daka jini da a baya da duk hakan be faru ba.”
“Tabbas Hafsah ba k’arya acikin zancen ki, ban tab’a sanin gata nada illa ba se yau, na d’au yadda na bawa Zeezee gata zan zo inyi alfahari da ita, nad’au duk cikin yaran seta fisu hankali da nitsuwa da komi badan komi ba sedan yadda na nuna mata so amman tabbas GATA yana da BABBAN ILLA. Shiyasa bazan bari abun Zeezeen yayi nisa fiye da haka ba, aure zanyi mata tun wuri in huta kafin tamin abinda ze iya tsinka min zuciya na fad’i na mutu.”
“Alhj ni ban hanaka yi mata aure ba amma de kabari tak’are necon nata tunda ta riga ta fara.”
“Ba abinda zata k’arisa aure zanyi mata, in kinga Zeezee ta sake laying foot a gate na gidan nan toh ko tayi aure anzo fita da ita kokuwa mutuwa tayi my decision is final.”
*© MIEMIEBEE* *TEAM#YGC!*
ππππ
www.beeenovels.blogspot.com
Tuesday, 27 December 2016
‘YAR GATA CE!
BY MIEMIEBEE
PAGE 24
*December, 2016*
Tsaye Mama da Baba suke a corridor’n k’ofan da Zeezee ke ciki, kallo d’aya za’ayi musu asan suna cikin babban tashin hankali sam sun kasa zama gu d’aya se safa da marwah suke wajen. Ana cikin haka k’ofan d’akintan ya bud’u, kusan da gudu su Mama suka nufi gun “Dr. How is she?” Sukayi tambayan in unison.
“You two must be her parents, am I right?”
“Yes” Baba ya amsa a yayinda Mama ta gyad’a kai.
“Karku damu she is in a stable condition, alhamdulillah bataji wani ciwo ba kanta kawai tad’an fasa ta gefe wanda a sanadin haka glass ya samu ya shiga amman mun cire har anyi d’inki yanzu haka ma zaku iya shiga ganinta.”
“Alhamdulillah” kawai ke tashi wajen “mutumin data bigen fah?” Baba ya tambaya.
“Eh an kawo min report nasa d’azu, kariya biyu ya samu a k’afa seda gefen kansa daya fashe shima bayan nan alhamdulillah.”
“Toh alhamdulillah mun gode Dr. Bari mu duba ‘yar tamu.”
“Excuse me” yana kaiwa nan ya basu waje. D’akin sukayi rushing kwance suka tarar da Zeezee kan gado ta rik’e gefen kanta da hannu “sannu k’anwata sannu” Baba yayi maganan yana dafe kafad’arta.
“Sannu Zeezee how are you feeling?” asked Mama. Kuka tasa musu, da k’yar suka samu tayi shiru “Baba kaina ciwo.”
“Ai dole ne dama Zeezee mugode wa Allah ma anan abin ya tsaya beyi gaba ba.”
“Baba mutumin dana bigen fah? Ya mutu?”
“A’a yana raye be mutu ba.”
“Alhamdulillah” tace.
“Hmm aini shiyasa ban goyi bayan wannan motar da aka siya mikin ba, yanzu da tsohon ya mutu azumi sittin (60) ya hau kanki, kai kuma inhar danginsa suka k’i yarda seka biya diyya, duk wannan wani irin tashin hankali ne?”
“Qaddara bata wuce ranarta Hafsah, koni nan zan iya yin hatsari nakai mutum lahira, bawai zancen dan Zeezee is too young to drive bane.”
“Ai dama kai bazaka tab’a shiryuwa ba inba wai kuka da hawaye Zeezee ta saka ba.”
“Toh ya isa, yarinya batada lafiya ba suratai yakamata muyi ta mata akai ba, godiya wa Allah ya kamata muyi tunda anan Allah ya tsaida qaddaran. Sannu ko K’anwata kina jin yunwa?”
“A’a ni akaini gida banason zaman nan.”
“Karki damu bari jikinki yayi k’arfi.”
★*★*★*★
5 days Zeezee tayi a asibiti akayi discharging nata. Kusan duk friends nata including Adeel sunzo sun gaisheta, shida Lubiee kanma kusan kullum suna kanta. 2 weeks ya d’auketa kafin nan ta warke gabad’aya, bada jimawa ba suka fara neco. Motarta kuwa tuni Baba yakai aka gyara mata yadawo sabo k’al ba kalan jan kunnen da Mama bata mai ba kan yabari se in sun gama makarantar yaso ya gyara mata amman inaa yak’i. Zeezee kuwa ko bayan incident d’in bata shiryu tabar speeding kan hanya ba, ana gama paper zata tara su Lubiee and others su fita yawo. Ranar da suka yi Geography Adeel yazo school ya d’auketa daga school bayan sunci abinci a Mr. Biggs suka wuce chan bayan gari ya nemi waje yayi parking se hirarsu suke sha gwanin sha’awa. Wayarta ya d’aga yayi entering sunansa as password sannan ya shiga cikin photos yana kalla, yana cikin haka yayi coming across pic na wani d’an saurayi ai take ya fusata “waye wannan?” Ya tambayeta harshly. Koda ran Mama ne ya b’aci Zeezee bata rikicewa haka se in na Adeel ne, “Very Own wani pic?”
“Wannan!” Ya nuna mata wayan. “Ko zakice baki san shi ba.”
“Nasan shi but Very Own calm down wallahi ba komai a tsakani na dashi.”
“Then meh pic nasa yakeyi a wayanki? Ban hanaki barin photos na maza a phone naki ba? You’re cheating on me with him right?”
“Omg No! Am not, wallahi ba komai tsakani na dashi, he’s just a friend-” ya barta tayi explaining kanta nma yak’i, ita kanta ta manta dalilin daya hanata goge pic d’in.
“You are lying!” dan banzan zuciya irin nasa besan a lokacin da yayi wurgi da wayan nata ba seta k’ofa yayi, raga-raga yayi kan kwaltan. Hannu Zeezee ta aza kan bakinta in shock, hawaye kawai tasoma zubarwa, wayyo iphone 7s nata!
“Adeel wallahi ba saurayi na bane kaima kasan I only belong to you be kamata ka fasa min waya ba.”
“Na fasan do something about it if you can, just shut up and get out, dama tun ba yau ba nasan am not the only one.”
“Adeel idan ka sauk’eni anan a ina zan samu abun hawa kayi hak’uri please.” Wai shi ya fasa mata waya amman ita ke basa hakuri while actually she can’t remember when last ta bawa Mama hak’uri amman in Adeel ne kullum cikin basa hak’uri take.
“I said get out!” Ya tsawata mata sekace wani mahaifinta.
Gefen titi guda ta nufi ta tsuguna tana me cigaba da kuka abin tausayi, tafi minti goma haka sannan daga bisani Adeel ya fito ya nufi inda take tare da mik’ar da ita har a yanzu kukan take. A hankali ya share mata hawayen nata “am sorry kinji?” Hugging nasa tayi tana kuka sosai “wallahi ba saurayi na bane, am not cheating on you Adeel please believe me.”
“Is okay I trust you, am sorry kinji?” Har mota ya sata sannan ya tattara broken pieces na wayar nata ya cire sim d’in cikin, yaja mota ya kaita gida. Tun shigarta gida take addu’a Allah yasa kar ayi noticing yau wayanta bayi tare da ita. Da Maghrib Zeezee na zaune a d’akinta abin duniya sun mata yawa ita yanzu in Baba ya tambayeta ina wayanta me zata ce mai? Tana cikin wannan tunani Mama ta kirata zuciyarta na harb’awa ta mik’e a sanyaye ta fice, “na’am Mama, sannu Baba” ta gaishesa.
“Yauwa K’anwata sannu, yau lafiya dai koh najiki shiru?”
“Lafiya Mama kin kirani.”
“Eh wayanki zaki aramun nawa airtime ya k’are.” Nanfa Zeezee ta shiga raba ido, “baki jini bane?”
“Naji Mama wayana ya fad’a a ruwa d’azu so na shanya.”
“Shine baki fad’amin ba akai miki gyara?” Fad’in Baba.
“A’a karka damu Baba ze farfad’o in shaa Allah.”
“No wonder yau ba’ayi ta d’aukan selfies na asara ba, jeki shikenan.” Kwana zaune Zeezee tayi ranan as tana nazarin ina zata sake samun wani iphone d’in.
The next day Adeel ya kirata ta d’ayan line nata wanda duk ‘yan gidansu ma basu san tanada wayar ba kan taje ta samesa a so so place, suna gama paper’n taje ta samesa da motar ta. Kallo d’aya ya mata ya gano da akwai matsala murmushi ya saki sannan ya tambayeta ya paper.
“Lafiya qalau” ta amsa sama-sama “why did you call for me?” hannu ya mik’a a seat na baya ya fito da wani packaged leather jikin attached with a small card.
“Meh wannan?”
“Naki ne open it.” Amsa tayi ta karance letter’n amar haka;
_I’m sorry Sweetest Love for going wild mad at you yestarday, I hope you can find it somewhere in your precious heart to forgive me am sorry. ILY_ D’an murmushi ta saki sannan ta bud’e pack d’in, sabuwar rose gold iphone 7pro taga aciki kafin ta tambayesa nawaye ne yace, “naki ne Babe, I’m sorry accept my apologies.”
“Omg! Very Own! You’re the most sweetest thing that has ever happened to me thank you so much.”
“Your sim is ready, I love you.”
“I love you too” tayi hugging nasa. Bayan ta kunna wayan yace;
“Akwai wani d’an party’n da clique d’ina sukayi organising a Yankari I want you to be there” yayi maganan yana shafa hannunta.
“Har Yankari Very Own?”
“Nan da Yankarin ne har?” Yayi maganan a bit angry.
“I’m sorry please don’t be mad ba wai ina nufin bazan je bane, I mean kaga yanzu fa 4:30pm har yaushe zamuje Yankari in koma gida? Baba ya hanani staying late at night.”
“Shikenan ke baki kai ki kula da kanki ba? Such a Daddy’s girl.”
“Bawai haka bane Very Own understand mana.”
“Da fitowa fili kikayi kikace you don’t love me it would have been better.”
“Omg! Adeel” ta kama hannunsa da nata bibbiyu, “please kabar fad’in haka wallahi I love you morethan so much.”
“If you really do then do this for me Babe, be there I really want you to be there.”
“Very Own-” katse ta yayi;
“Zakije yes or no? Stop wasting my time.” Shiru tayi totally speechless “I guess the answer is no” yana kaiwa nan ya bud’e motar ya fice not minding ya rufe mata k’ofan. Bayansa tabi ta shiga k’wala mai kira amman kota kanta beyi ba. “Adeel please don’t go ka tsaya please...” yana kaiwa gun motansa ya shiga ya fice. Hawaye ta soma yi a wajen unstoppingly da k’yar ta k’arisa gun motarta ta share hawayenta sannan ta d’ago wayan ta shiga kiransa sede har 5 missed calls be d’auka ba. Hankalinta sam baya jikinta ta shiga driving, ikon Allah kad’ai ya kaita gida.
Tana isa tayi wulli da kanta kan gado ta cigaba da rusa kukan seda tayi me isarta ta mik’e ta watsa ruwa ta sake gwada layin Adeel har 2 missed calls be d’aga ba, texting nasa tayi _Very Own you don’t have to be mad anymore, your happiness means the world to me text me your location I’ll be there. ILY_
**
Yana a d’akinsa yana kan shirin zuwa Yankari message na Zeezee ya shigo, da kaman baze d’aga ba sekuma ya bud’e bayan ya gama karantawa ya murmusa sannan ya kirata take ta d’aga “hello Very Own I’m sorry dan Allah kayi hak’uri it won’t happen again.”
“Thats my lady I love you.” Sanyi sosai taji a ranta “I love you more so where will I meet you up?”
“Zanzo in d’aukeki.”
“Toh I’ll be waiting.”
“Aha and also kinsan how you’ll dress koh? Party-like”
“Yes Baby.”
“Yauwa Babe sena zo” yana kaiwa nan ya katse. Da sauri-sauri ya gama shiri itama haka. Crazy pencil jeans trousers nata tasha da wani top dake nan kaman vest saman sa had’e yake da sark’a dogo me fad’i black colour. Mininal makeup tayi applying tasa assesories nata sannan ta b’urma babban hijabi kai ta fito that was by 5:20pm kenan. “Ina kuma zakije?” Mama ta tambayeta.
“Kati zan siyo anan shago.”
“Toh Allah sa” batayi ta kanta ba ta fice a dai-dai wani shagon dake bakin corner ta tsaya ta kira Adeel in less than five (5) minutes ya k’ariso. Ba tare da b’ata lokaci ba ta shige ciki sede Ya Wakeel me shago yaga shigewarta cikin motar. Pecking nata yayi a kumatu sannan yace, “ya da hijabi kuma Babe?”
“Don’t worry” hijabin nata ta kwaye ta wurga back seat “thats my babe you are looking super sexy.”
“Thank you.” Motan ya ja suka hau tafiya ayayinda take d’aura kanta. Sun d’au tsawon lokaci kad’an suka isa Yankari inda duk sauran party rockers d’in suke.
“Mu fita koh?” Hannunsa ta rik’e “Very Own promise me I’ll be safe with you ba abinda ze sameni please” tayi pleading. Tausayi ta basa, hannun nasa ya cire daga nata sannan ya kwantar da ita ajikinsa “don’t worry Babe, you are safe with me nothing will happen to you. ”
“I trust you and love you.”
“I love you too lets go then.”
***
Loud music ke tashi wajen, gabad’aya ba wuta se turning club lights, maqale jikinta tayi ana Adeel duk tsoro takeji seyanzu takeji dama ta sani da bata biyosa ba, what if abu ya sameta yanzu? VIP table ya kaisu suka zauna sam tak’i sakesa, abinci akayi serving nasu taci tak’i gudun kar ansa abin bugarwa aciki taci ta bugu.
“Babe aiint you hungry?” Kai kawai ta kad’a masa “you don’t trust me?”
“I do, inda banyi trusting naka ba zan biyo ka nan ne?”
“Toh why won’t you eat?”
“Am not hungry” ta k’irk’iro murmushi.
_7:12PM_
Zeezee ta warware sosai har tayi new friends wasu ‘yan iska first class wajen, se rawa suke suna goga jikinsu dana maza. Wayanta dake pocket nata ne ya soma ringing tana kai dubanta taga Amiable Dad dum! Zuciyarta ta buga hannun Adeel taja zuwa waje “Very Own Baba na kira na me zanyi please?” Tayi stating all confused, wayar ya amsa a zatonta ma picking zeyi tayi saurin fad’in “no please karka d’aga.” Gani kawai tayi ya kashe wayan gabad’aya.
“Adeel Baba na ne fa yake kira, how could you?”
“Babe kin cika tsoro, let them be you are safe with me.”
“Kabani waya na!” Tayi maganan a tsawace, kallonta ya tsaya yi ransa na tafasa. Wayar ya wurga mata “mani kike d’agawa murya? Gashi kiyi duk abinda kikeso, bullshit kawai!” yana kaiwa nan yabar mata gun. Hawaye ta shiga yi ga wayan a hannunta ta kira Baba ta kasa gashi bata taho da motar taba bale ta koma gida, Adeel is her only way back home. Ita yanzu ba Baba ba bakuma Adeel ba, bazata iya yin 2-0 ba. Waje ta nema ta zauna tasha kukanta har seda ta godewa Allah sannan ta share hawayenta ta gyara makeup nata ta koma ciki in the midst of some bitches ta samu Adeel zaune se hira suke suna dariya. Wani irin wawan kishi taji ya rufeta tsam amman she can’t blame him ita ta jawo komi.
A nitse ta k’arisa wajen, koda ya ganta beyi ta kanta ba, gabansa ta nufa, “Adeel I’m sorry” tayi maganan a hankali, yi yayi kaman be ganta ba, “I said am sorry please” hannunsa ya mik’a mata sannan ta jasa zuwa wurin da akwai privacy. “Adeel am sorry please” sekuma ta rushe da kuka, kallonta ya tsaya yi daga bisani yayi hugging nata “Babe if you’ll do as I say bazamu na fad’a ba, kidena crossing d’ina.” Hugging nasa back tayi “I wont ever please kadena kula wancan hoes d’in.”
“If you’ll give me all of yourself and listen to me I won’t.”
“I’m all yours Adeel just promise me bazakamin abinda ze tab’amin pride (budurci) d’ina ba.”
“Never Babe, your pride belongs to me but only if mukayi aure so stop worrying yourself on that kinji?” Kai tayi nodding “I love you.” Hawayenta ya share mata suka koma ciki suka cigaba da partying.
_9:21PM Gidansu Zeezee_
Dawowan Baba gida kenan wannan shine fitansa na tara tun d’azu yake neman Zeezee. Duk inda yasan tana zuwa yaje ba Zeezee ba labarinta, har report yakai wa police hankalinsa ya matuk’ar tashi sosai, bashi kad’ai ba har Mama da Omar.
“Ina K’anwata ta shiga? Ina aka kaimin K’anwata? Ba halinta bane staying late at night, duk laifin kine Hafsah be kamata kibarta ta fita shagon ba, tunda Omar na gida mesa baki aikesa ya siya mata katin ba?”
“Kamar ya laifi na Alhj? Kasan de Zeezee ba magana na takeji ba koda nace mata kada tafitan eventually se tayi.”
“Toh baga irinta ba yanzu yarinya ta b’ata, wallahi duk abinda ya sami K’anwata kisani kece sanadi mschw!” Yana kaiwa nan yaja motansa ya sake fita for the 10th time yana zagaya unguwa yana tambayan mutane ko sunga Zeezee. Sede duk inda ya tambaya se suce mai sun ganta ne lokacinda take dawowa daga school. At last ya wuce shagon Ya Wakeel daya raina, aikuwa Ya Wakeel yace tabbas ya ganta tana shigan wani Mercedes-benz bak’a dawani saurayi ciki.
“Zeezeen! Kaga tana shiga cikin motan wani?!” Baba yayi maganan disbelievingly.
“Tabbas! Na ganta da idanu na Alhj.” kai Baba ya shiga kad’awa.
“Wallahi k’arya ne ban yarda Zeezee na zatayi wannan abu ba kai de kawai kace kana son yi mata sharri ne shikenan in bahaka ‘yar 16 years zakace tabi d’a na miji? To zuwa ina?! Wallahi k’arya ne ba kalan tarbiyyan dana bata ba kenan.”
“Shikenan Alhj amman nide kam naga Zeezee tana shiga motan wani.” Ko k’arisa sauraronsa Baba beyi ba yaja mota ya koma gida a fusace still not believing any of Ya Wakeel’s words sede his words kept on dancing in his head. “Ya Alhj? Any good news?” Banza da Mama yayi ya wuce d’aki, sam brain nasa yakasa comprehending abinda Ya Wakeel ya fad’a mai, what if its true? Kai yayi saurin kad’awa “noo it can’t be possible, sharri ne.”
“Sharri mawa Alhj?” Mama dake zaune a gefensa ta tambaya. “Dan Allah ka gayamun.”
“Hafsah wallahi sharri ne, Zeezee bata bi wani namiji ba sharri ne.” Zumbur Mama ta miqe tare da dafe k’irji, “Zeezee tabi wani na miji? Innalillahi wa inna ilaihi raji’un nawa yak’are nashiga uku!”
For the 1000th time Baba ya sake gwada line na Zeezee switched off.
“Hafsah kin yarda Zeezee zatabi wani d’a na mijin waje? Kin yarda?”
“Alhj ba batun na yarda koko a’a bane fatan mu Allah yasa yadda ya d’auketa ya dawo mana da ita lafiya ba tare da yamata wani abun ba dan Ya Wakeel babban mutum ne bazeyi wa Zeezee sharri ba.”
“Innalillahi wa inna ilaihi raji’un, mena ma Zeezee a rayuwa da zatayimin haka Hafsah? Yarinyan nan bata tab’a neman abu tarasa a k’ark’ashina ba, koda banida hali zan kwatanta, mesa zatayimin haka? Mesa zata nemi tozartani cikin jama’a?”
“Alhj yanzu duk ba wannan ba addu’a zamuyi Allah sa ta dawo gida lafiya. Dalilin dukannin wannan abubuwa kuwa shine ILLAN GATA daman ni seda na gaya, sam tarbiyyan daka d’aura Zeezee akai gurb’arcacciya ne kaima kasani amman kak’i saurarona, ba abinda nafi guje mana kamar rana irin ta yau yanzu inhar wani abin b’atanci ya samu Zeezee ya zamuyi? Ina zamu sa kanmu acikin jama’a? Bama wannan ba in ta kamu da ciwon zamani kaman Aids fah? Wayyo Allah ka rufa mana siri ka dawo mana da Zeezee safe and sound.” wayarta ta ja ta sake gwada layin Ummien Lubiee kan ko Zeezee ta biya chan, sede har yanzu amsar d’aya ce bata zoba, Allah sa a sameta. Lubiee kanta couldn’t believe it dataji Zeezee bata dawo gida ba har yanzu, where could she be?
*© MIEMIEBEE*
ππππ
www.beeenovels.blogspot.com
PAGE 24
*December, 2016*
Tsaye Mama da Baba suke a corridor’n k’ofan da Zeezee ke ciki, kallo d’aya za’ayi musu asan suna cikin babban tashin hankali sam sun kasa zama gu d’aya se safa da marwah suke wajen. Ana cikin haka k’ofan d’akintan ya bud’u, kusan da gudu su Mama suka nufi gun “Dr. How is she?” Sukayi tambayan in unison.
“You two must be her parents, am I right?”
“Yes” Baba ya amsa a yayinda Mama ta gyad’a kai.
“Karku damu she is in a stable condition, alhamdulillah bataji wani ciwo ba kanta kawai tad’an fasa ta gefe wanda a sanadin haka glass ya samu ya shiga amman mun cire har anyi d’inki yanzu haka ma zaku iya shiga ganinta.”
“Alhamdulillah” kawai ke tashi wajen “mutumin data bigen fah?” Baba ya tambaya.
“Eh an kawo min report nasa d’azu, kariya biyu ya samu a k’afa seda gefen kansa daya fashe shima bayan nan alhamdulillah.”
“Toh alhamdulillah mun gode Dr. Bari mu duba ‘yar tamu.”
“Excuse me” yana kaiwa nan ya basu waje. D’akin sukayi rushing kwance suka tarar da Zeezee kan gado ta rik’e gefen kanta da hannu “sannu k’anwata sannu” Baba yayi maganan yana dafe kafad’arta.
“Sannu Zeezee how are you feeling?” asked Mama. Kuka tasa musu, da k’yar suka samu tayi shiru “Baba kaina ciwo.”
“Ai dole ne dama Zeezee mugode wa Allah ma anan abin ya tsaya beyi gaba ba.”
“Baba mutumin dana bigen fah? Ya mutu?”
“A’a yana raye be mutu ba.”
“Alhamdulillah” tace.
“Hmm aini shiyasa ban goyi bayan wannan motar da aka siya mikin ba, yanzu da tsohon ya mutu azumi sittin (60) ya hau kanki, kai kuma inhar danginsa suka k’i yarda seka biya diyya, duk wannan wani irin tashin hankali ne?”
“Qaddara bata wuce ranarta Hafsah, koni nan zan iya yin hatsari nakai mutum lahira, bawai zancen dan Zeezee is too young to drive bane.”
“Ai dama kai bazaka tab’a shiryuwa ba inba wai kuka da hawaye Zeezee ta saka ba.”
“Toh ya isa, yarinya batada lafiya ba suratai yakamata muyi ta mata akai ba, godiya wa Allah ya kamata muyi tunda anan Allah ya tsaida qaddaran. Sannu ko K’anwata kina jin yunwa?”
“A’a ni akaini gida banason zaman nan.”
“Karki damu bari jikinki yayi k’arfi.”
★*★*★*★
5 days Zeezee tayi a asibiti akayi discharging nata. Kusan duk friends nata including Adeel sunzo sun gaisheta, shida Lubiee kanma kusan kullum suna kanta. 2 weeks ya d’auketa kafin nan ta warke gabad’aya, bada jimawa ba suka fara neco. Motarta kuwa tuni Baba yakai aka gyara mata yadawo sabo k’al ba kalan jan kunnen da Mama bata mai ba kan yabari se in sun gama makarantar yaso ya gyara mata amman inaa yak’i. Zeezee kuwa ko bayan incident d’in bata shiryu tabar speeding kan hanya ba, ana gama paper zata tara su Lubiee and others su fita yawo. Ranar da suka yi Geography Adeel yazo school ya d’auketa daga school bayan sunci abinci a Mr. Biggs suka wuce chan bayan gari ya nemi waje yayi parking se hirarsu suke sha gwanin sha’awa. Wayarta ya d’aga yayi entering sunansa as password sannan ya shiga cikin photos yana kalla, yana cikin haka yayi coming across pic na wani d’an saurayi ai take ya fusata “waye wannan?” Ya tambayeta harshly. Koda ran Mama ne ya b’aci Zeezee bata rikicewa haka se in na Adeel ne, “Very Own wani pic?”
“Wannan!” Ya nuna mata wayan. “Ko zakice baki san shi ba.”
“Nasan shi but Very Own calm down wallahi ba komai a tsakani na dashi.”
“Then meh pic nasa yakeyi a wayanki? Ban hanaki barin photos na maza a phone naki ba? You’re cheating on me with him right?”
“Omg No! Am not, wallahi ba komai tsakani na dashi, he’s just a friend-” ya barta tayi explaining kanta nma yak’i, ita kanta ta manta dalilin daya hanata goge pic d’in.
“You are lying!” dan banzan zuciya irin nasa besan a lokacin da yayi wurgi da wayan nata ba seta k’ofa yayi, raga-raga yayi kan kwaltan. Hannu Zeezee ta aza kan bakinta in shock, hawaye kawai tasoma zubarwa, wayyo iphone 7s nata!
“Adeel wallahi ba saurayi na bane kaima kasan I only belong to you be kamata ka fasa min waya ba.”
“Na fasan do something about it if you can, just shut up and get out, dama tun ba yau ba nasan am not the only one.”
“Adeel idan ka sauk’eni anan a ina zan samu abun hawa kayi hak’uri please.” Wai shi ya fasa mata waya amman ita ke basa hakuri while actually she can’t remember when last ta bawa Mama hak’uri amman in Adeel ne kullum cikin basa hak’uri take.
“I said get out!” Ya tsawata mata sekace wani mahaifinta.
Gefen titi guda ta nufi ta tsuguna tana me cigaba da kuka abin tausayi, tafi minti goma haka sannan daga bisani Adeel ya fito ya nufi inda take tare da mik’ar da ita har a yanzu kukan take. A hankali ya share mata hawayen nata “am sorry kinji?” Hugging nasa tayi tana kuka sosai “wallahi ba saurayi na bane, am not cheating on you Adeel please believe me.”
“Is okay I trust you, am sorry kinji?” Har mota ya sata sannan ya tattara broken pieces na wayar nata ya cire sim d’in cikin, yaja mota ya kaita gida. Tun shigarta gida take addu’a Allah yasa kar ayi noticing yau wayanta bayi tare da ita. Da Maghrib Zeezee na zaune a d’akinta abin duniya sun mata yawa ita yanzu in Baba ya tambayeta ina wayanta me zata ce mai? Tana cikin wannan tunani Mama ta kirata zuciyarta na harb’awa ta mik’e a sanyaye ta fice, “na’am Mama, sannu Baba” ta gaishesa.
“Yauwa K’anwata sannu, yau lafiya dai koh najiki shiru?”
“Lafiya Mama kin kirani.”
“Eh wayanki zaki aramun nawa airtime ya k’are.” Nanfa Zeezee ta shiga raba ido, “baki jini bane?”
“Naji Mama wayana ya fad’a a ruwa d’azu so na shanya.”
“Shine baki fad’amin ba akai miki gyara?” Fad’in Baba.
“A’a karka damu Baba ze farfad’o in shaa Allah.”
“No wonder yau ba’ayi ta d’aukan selfies na asara ba, jeki shikenan.” Kwana zaune Zeezee tayi ranan as tana nazarin ina zata sake samun wani iphone d’in.
The next day Adeel ya kirata ta d’ayan line nata wanda duk ‘yan gidansu ma basu san tanada wayar ba kan taje ta samesa a so so place, suna gama paper’n taje ta samesa da motar ta. Kallo d’aya ya mata ya gano da akwai matsala murmushi ya saki sannan ya tambayeta ya paper.
“Lafiya qalau” ta amsa sama-sama “why did you call for me?” hannu ya mik’a a seat na baya ya fito da wani packaged leather jikin attached with a small card.
“Meh wannan?”
“Naki ne open it.” Amsa tayi ta karance letter’n amar haka;
_I’m sorry Sweetest Love for going wild mad at you yestarday, I hope you can find it somewhere in your precious heart to forgive me am sorry. ILY_ D’an murmushi ta saki sannan ta bud’e pack d’in, sabuwar rose gold iphone 7pro taga aciki kafin ta tambayesa nawaye ne yace, “naki ne Babe, I’m sorry accept my apologies.”
“Omg! Very Own! You’re the most sweetest thing that has ever happened to me thank you so much.”
“Your sim is ready, I love you.”
“I love you too” tayi hugging nasa. Bayan ta kunna wayan yace;
“Akwai wani d’an party’n da clique d’ina sukayi organising a Yankari I want you to be there” yayi maganan yana shafa hannunta.
“Har Yankari Very Own?”
“Nan da Yankarin ne har?” Yayi maganan a bit angry.
“I’m sorry please don’t be mad ba wai ina nufin bazan je bane, I mean kaga yanzu fa 4:30pm har yaushe zamuje Yankari in koma gida? Baba ya hanani staying late at night.”
“Shikenan ke baki kai ki kula da kanki ba? Such a Daddy’s girl.”
“Bawai haka bane Very Own understand mana.”
“Da fitowa fili kikayi kikace you don’t love me it would have been better.”
“Omg! Adeel” ta kama hannunsa da nata bibbiyu, “please kabar fad’in haka wallahi I love you morethan so much.”
“If you really do then do this for me Babe, be there I really want you to be there.”
“Very Own-” katse ta yayi;
“Zakije yes or no? Stop wasting my time.” Shiru tayi totally speechless “I guess the answer is no” yana kaiwa nan ya bud’e motar ya fice not minding ya rufe mata k’ofan. Bayansa tabi ta shiga k’wala mai kira amman kota kanta beyi ba. “Adeel please don’t go ka tsaya please...” yana kaiwa gun motansa ya shiga ya fice. Hawaye ta soma yi a wajen unstoppingly da k’yar ta k’arisa gun motarta ta share hawayenta sannan ta d’ago wayan ta shiga kiransa sede har 5 missed calls be d’auka ba. Hankalinta sam baya jikinta ta shiga driving, ikon Allah kad’ai ya kaita gida.
Tana isa tayi wulli da kanta kan gado ta cigaba da rusa kukan seda tayi me isarta ta mik’e ta watsa ruwa ta sake gwada layin Adeel har 2 missed calls be d’aga ba, texting nasa tayi _Very Own you don’t have to be mad anymore, your happiness means the world to me text me your location I’ll be there. ILY_
**
Yana a d’akinsa yana kan shirin zuwa Yankari message na Zeezee ya shigo, da kaman baze d’aga ba sekuma ya bud’e bayan ya gama karantawa ya murmusa sannan ya kirata take ta d’aga “hello Very Own I’m sorry dan Allah kayi hak’uri it won’t happen again.”
“Thats my lady I love you.” Sanyi sosai taji a ranta “I love you more so where will I meet you up?”
“Zanzo in d’aukeki.”
“Toh I’ll be waiting.”
“Aha and also kinsan how you’ll dress koh? Party-like”
“Yes Baby.”
“Yauwa Babe sena zo” yana kaiwa nan ya katse. Da sauri-sauri ya gama shiri itama haka. Crazy pencil jeans trousers nata tasha da wani top dake nan kaman vest saman sa had’e yake da sark’a dogo me fad’i black colour. Mininal makeup tayi applying tasa assesories nata sannan ta b’urma babban hijabi kai ta fito that was by 5:20pm kenan. “Ina kuma zakije?” Mama ta tambayeta.
“Kati zan siyo anan shago.”
“Toh Allah sa” batayi ta kanta ba ta fice a dai-dai wani shagon dake bakin corner ta tsaya ta kira Adeel in less than five (5) minutes ya k’ariso. Ba tare da b’ata lokaci ba ta shige ciki sede Ya Wakeel me shago yaga shigewarta cikin motar. Pecking nata yayi a kumatu sannan yace, “ya da hijabi kuma Babe?”
“Don’t worry” hijabin nata ta kwaye ta wurga back seat “thats my babe you are looking super sexy.”
“Thank you.” Motan ya ja suka hau tafiya ayayinda take d’aura kanta. Sun d’au tsawon lokaci kad’an suka isa Yankari inda duk sauran party rockers d’in suke.
“Mu fita koh?” Hannunsa ta rik’e “Very Own promise me I’ll be safe with you ba abinda ze sameni please” tayi pleading. Tausayi ta basa, hannun nasa ya cire daga nata sannan ya kwantar da ita ajikinsa “don’t worry Babe, you are safe with me nothing will happen to you. ”
“I trust you and love you.”
“I love you too lets go then.”
***
Loud music ke tashi wajen, gabad’aya ba wuta se turning club lights, maqale jikinta tayi ana Adeel duk tsoro takeji seyanzu takeji dama ta sani da bata biyosa ba, what if abu ya sameta yanzu? VIP table ya kaisu suka zauna sam tak’i sakesa, abinci akayi serving nasu taci tak’i gudun kar ansa abin bugarwa aciki taci ta bugu.
“Babe aiint you hungry?” Kai kawai ta kad’a masa “you don’t trust me?”
“I do, inda banyi trusting naka ba zan biyo ka nan ne?”
“Toh why won’t you eat?”
“Am not hungry” ta k’irk’iro murmushi.
_7:12PM_
Zeezee ta warware sosai har tayi new friends wasu ‘yan iska first class wajen, se rawa suke suna goga jikinsu dana maza. Wayanta dake pocket nata ne ya soma ringing tana kai dubanta taga Amiable Dad dum! Zuciyarta ta buga hannun Adeel taja zuwa waje “Very Own Baba na kira na me zanyi please?” Tayi stating all confused, wayar ya amsa a zatonta ma picking zeyi tayi saurin fad’in “no please karka d’aga.” Gani kawai tayi ya kashe wayan gabad’aya.
“Adeel Baba na ne fa yake kira, how could you?”
“Babe kin cika tsoro, let them be you are safe with me.”
“Kabani waya na!” Tayi maganan a tsawace, kallonta ya tsaya yi ransa na tafasa. Wayar ya wurga mata “mani kike d’agawa murya? Gashi kiyi duk abinda kikeso, bullshit kawai!” yana kaiwa nan yabar mata gun. Hawaye ta shiga yi ga wayan a hannunta ta kira Baba ta kasa gashi bata taho da motar taba bale ta koma gida, Adeel is her only way back home. Ita yanzu ba Baba ba bakuma Adeel ba, bazata iya yin 2-0 ba. Waje ta nema ta zauna tasha kukanta har seda ta godewa Allah sannan ta share hawayenta ta gyara makeup nata ta koma ciki in the midst of some bitches ta samu Adeel zaune se hira suke suna dariya. Wani irin wawan kishi taji ya rufeta tsam amman she can’t blame him ita ta jawo komi.
A nitse ta k’arisa wajen, koda ya ganta beyi ta kanta ba, gabansa ta nufa, “Adeel I’m sorry” tayi maganan a hankali, yi yayi kaman be ganta ba, “I said am sorry please” hannunsa ya mik’a mata sannan ta jasa zuwa wurin da akwai privacy. “Adeel am sorry please” sekuma ta rushe da kuka, kallonta ya tsaya yi daga bisani yayi hugging nata “Babe if you’ll do as I say bazamu na fad’a ba, kidena crossing d’ina.” Hugging nasa back tayi “I wont ever please kadena kula wancan hoes d’in.”
“If you’ll give me all of yourself and listen to me I won’t.”
“I’m all yours Adeel just promise me bazakamin abinda ze tab’amin pride (budurci) d’ina ba.”
“Never Babe, your pride belongs to me but only if mukayi aure so stop worrying yourself on that kinji?” Kai tayi nodding “I love you.” Hawayenta ya share mata suka koma ciki suka cigaba da partying.
_9:21PM Gidansu Zeezee_
Dawowan Baba gida kenan wannan shine fitansa na tara tun d’azu yake neman Zeezee. Duk inda yasan tana zuwa yaje ba Zeezee ba labarinta, har report yakai wa police hankalinsa ya matuk’ar tashi sosai, bashi kad’ai ba har Mama da Omar.
“Ina K’anwata ta shiga? Ina aka kaimin K’anwata? Ba halinta bane staying late at night, duk laifin kine Hafsah be kamata kibarta ta fita shagon ba, tunda Omar na gida mesa baki aikesa ya siya mata katin ba?”
“Kamar ya laifi na Alhj? Kasan de Zeezee ba magana na takeji ba koda nace mata kada tafitan eventually se tayi.”
“Toh baga irinta ba yanzu yarinya ta b’ata, wallahi duk abinda ya sami K’anwata kisani kece sanadi mschw!” Yana kaiwa nan yaja motansa ya sake fita for the 10th time yana zagaya unguwa yana tambayan mutane ko sunga Zeezee. Sede duk inda ya tambaya se suce mai sun ganta ne lokacinda take dawowa daga school. At last ya wuce shagon Ya Wakeel daya raina, aikuwa Ya Wakeel yace tabbas ya ganta tana shigan wani Mercedes-benz bak’a dawani saurayi ciki.
“Zeezeen! Kaga tana shiga cikin motan wani?!” Baba yayi maganan disbelievingly.
“Tabbas! Na ganta da idanu na Alhj.” kai Baba ya shiga kad’awa.
“Wallahi k’arya ne ban yarda Zeezee na zatayi wannan abu ba kai de kawai kace kana son yi mata sharri ne shikenan in bahaka ‘yar 16 years zakace tabi d’a na miji? To zuwa ina?! Wallahi k’arya ne ba kalan tarbiyyan dana bata ba kenan.”
“Shikenan Alhj amman nide kam naga Zeezee tana shiga motan wani.” Ko k’arisa sauraronsa Baba beyi ba yaja mota ya koma gida a fusace still not believing any of Ya Wakeel’s words sede his words kept on dancing in his head. “Ya Alhj? Any good news?” Banza da Mama yayi ya wuce d’aki, sam brain nasa yakasa comprehending abinda Ya Wakeel ya fad’a mai, what if its true? Kai yayi saurin kad’awa “noo it can’t be possible, sharri ne.”
“Sharri mawa Alhj?” Mama dake zaune a gefensa ta tambaya. “Dan Allah ka gayamun.”
“Hafsah wallahi sharri ne, Zeezee bata bi wani namiji ba sharri ne.” Zumbur Mama ta miqe tare da dafe k’irji, “Zeezee tabi wani na miji? Innalillahi wa inna ilaihi raji’un nawa yak’are nashiga uku!”
For the 1000th time Baba ya sake gwada line na Zeezee switched off.
“Hafsah kin yarda Zeezee zatabi wani d’a na mijin waje? Kin yarda?”
“Alhj ba batun na yarda koko a’a bane fatan mu Allah yasa yadda ya d’auketa ya dawo mana da ita lafiya ba tare da yamata wani abun ba dan Ya Wakeel babban mutum ne bazeyi wa Zeezee sharri ba.”
“Innalillahi wa inna ilaihi raji’un, mena ma Zeezee a rayuwa da zatayimin haka Hafsah? Yarinyan nan bata tab’a neman abu tarasa a k’ark’ashina ba, koda banida hali zan kwatanta, mesa zatayimin haka? Mesa zata nemi tozartani cikin jama’a?”
“Alhj yanzu duk ba wannan ba addu’a zamuyi Allah sa ta dawo gida lafiya. Dalilin dukannin wannan abubuwa kuwa shine ILLAN GATA daman ni seda na gaya, sam tarbiyyan daka d’aura Zeezee akai gurb’arcacciya ne kaima kasani amman kak’i saurarona, ba abinda nafi guje mana kamar rana irin ta yau yanzu inhar wani abin b’atanci ya samu Zeezee ya zamuyi? Ina zamu sa kanmu acikin jama’a? Bama wannan ba in ta kamu da ciwon zamani kaman Aids fah? Wayyo Allah ka rufa mana siri ka dawo mana da Zeezee safe and sound.” wayarta ta ja ta sake gwada layin Ummien Lubiee kan ko Zeezee ta biya chan, sede har yanzu amsar d’aya ce bata zoba, Allah sa a sameta. Lubiee kanta couldn’t believe it dataji Zeezee bata dawo gida ba har yanzu, where could she be?
*© MIEMIEBEE*
ππππ
www.beeenovels.blogspot.com
Sunday, 25 December 2016
‘YAR GATA CE!
BY MIEMIEBEE
PAGE 23
*December, 2016*
A guest room ta sauka, bayan ta watsa ruwa ta fito tana bin gidan da kallo, a kitchen ta tarar da Fateemah tana had’a lunch “sannu Aunty Fatee” tayi maganan cike da gatsine.
“Yauwa Zeezee har kin fito ne?”
“Eh ina Ya Ibraheem?”
“Yanzun ya fita ya koma office.”
“Ohh gidan Yaya na yayi kyau ba laifi.”
“Ko? Toh mungode” A zuciyarta tace _ya gode ko kun gode? Sekace tare kuka gina gidan, over sabi._
“Chab! Amman kam Aunty Fatee kin k’ara k’iba abincin gidan Yayana na aiki.”
“LOL koh? Kije ki d’anyi kallo kafin na gama had’a lunch d’in” chan k’asa-k’asa Zeezee tace, “da yafi maki kam dan ba assisting naki girkin zanba hutu na zoyi ehe!”
“Na’am kikace meh?”
“A’a babu nace sannu da aiki ni zan d’an zagaya ta cikin gidan, naga kaman akwai garden.”
“Eh akwai bismillah.” D’akin data sauk’a ta koma ta d’au wayarta sannan ta wuce garden d’in se videon kanta take tana posting a snapchat haka ta tayi har seda Fateemah ta kirata kan lunch is ready. Cikin nutsuwa suka gama cin abincin agun Zeezee tabar plate nata, Fateemah da kanta ta tattara tayi wanke-wanke. Kallo kad’an Zeezee ta tab’a ta koma d’aki ta hau waya da Adeel nata. Se 5pm da Ibraheem ya dawo tafito ta mai sannu da zuwa nan sukayi proper gaisuwa ya mutan gida da komi da komi. “Kinbar rashin kunya kokuwa har yansu halin naki na nan?”
“Ni daman ina rashin kunya ne?”
“Allah sa toh, bazaki ci abinci bane ke?” Yayi maganan yana zama kan kujerar dining da Fateemah taja mai.
“Munci da Aunty Fatee d’azu.”
“Oh okay” nan Fateemah tayi serving nasa tare da zama gefensa tahau feeding nasa. Baki Zeezee ta sake wangalau tana kallon ikon Allah. Yi tayi kamar tana kalllon TV amman hasali hankalinta akan su yake bayan ya gama cin abincin ya rik’o hannun Fateemah “zamu shiga ciki Zeezee feel at home.”
“ko baka fad’a ba ai” tace tana bin interwined hands nasu da kallo suna b’acewa ta tafe hannunta “oh! iskanci a idona yau, kome zasuyi acikin d’akin kuma se Allah hehehe! Su Ya Ibraheem manya” kallo ta tayi chan da kallon ya isheta ta hau chatting. 6:30pm Ibraheem yafito sanye da jallabiya “lokacin Sallah yayi seki tashi.”
“Toh ni banayi.”
“Ya miki kyau ni na tafi masallaci.”
“Allah kare toh” yana fita ta mik’e zunbur ta nufi d’akin da taga sun shiga d’azu. Fateemah ta tarar da hand drier a rik’e a hannunta tana d’aure da towel both a jikinta da kuma kanta. Wani shegen kallo Zeezee ta bita dashi ina irin nasan me kukayin nan. “Uh Aunty Fatee ashe d’akinku na shigo na zata nawa ne.”
“A’a naki na k’arshen corrider by your left hand.”
“Aihoo amman wanke kanki kikayi ko?”
“Eh” ta amsa a takaice.
“Ohh amman meyasa? Naga sabon kitso ne akanki.”
“Ermm... Eh normally idan nayi wanka haka nake sena wanke kan.” tayi maganan tana neman ignoring topic d’in.
“Wow wierd! Ga kuma ko ina tsaf a d’akin illa kan gado sekace anyi dambe akai.”
“Zeezee kije kiyi sallah kinji? Nima yanzu zanyi.”
“Nikam bana Sallah bazan taya ki gyaran gadon kafin Ya yadawo.” Ganin ta nufi gadon Fateemah tayi saurin shan gabanta “a’a bari karki damu ai hutu kika zoyi ba aiki ba zan gyara da kaina nagode.”
“Allah Aunty Fatee kibari na gyara miki.”
“A’a Zeezee kibari nagode” haka suka tayi seda Zeezee ta wahalar da ita ta hak’uran tare da ficewa “‘yar is.. ai da kin bari na gyaran naga me kike b’oyewa, ai wallahi sena hanaku sukuni keda Ya” tayi maganan tana mik’ewa kan gadonta.
Washegari ranar ta kasance Saturday ba aiki, tun 9am su Ibraheem suka tashi banda Zeezee dake ta sharb’an bacci. Shi da Fateemansa suka had’a breakfast suka karya sannan suka ajiyewa Zeezee nata se 12noon ta tashi tayi wanka ta shirya sannan ta fito. A parlour ta tarar dasu suna hira suna kallo Fateemah ta kwanta jikin Ibraheem comfortably sekace ‘yar baby. Seda Zeezee ta k’are musu kallo sannan tayi gyaran murya nan Fateemah tahau k’ok’arin d’agowa daga jikin Ibraheem, ganin haka shikuma yak’i saketa “toh in bazaku gyara ba ina kwananku.”
“Baby ka sakeni please” Fateemah tayi maganan can k’asa-k’asa.
“Ko gaisuwan ma bazaku amsa bane Lovey-Dovey?”
“Kin fara koh? Baki bar halin nan naki na rashin kunya ba ashe.”
“Hali zanen dutse, kuma ai naga akan gaskiya na nake, inba neman ku b’atani ba taya kunji motsi na bazaku d’an gyara ba?”
“Yi hak’uri Zeezee ga can breakfast naki a dining.” Fateemah tayi stating shamely.
“Apologies accepted, me kika girka?”
“Chips ne da omalet.”
“Nikam banason chips indomie nakeso.”
“Ga kitchen ai seki shiga ki dafa ko ita Fateeman kikeso ta girka miki?”
“Aiko tanason girkamin d’in ma ba barin ta zakayi ba yadda kawani damk’eta ajikin ka sekace za’a sace maka ita, you may carry on na wuce kitchen.” Anan ta fice kai kawai Ibraheem ya kad’a Fateemah na murmushi tace, “Zeezeenmu se a hankali.”
“Ai nakega kafin ta gama hutun nata seta bugu zatayi hankali, tad’an manta ni ne two days”
“No Baby banda duka please.”
****
Bayan Sallan Azahar Fateemah ta shiga had’a lunch, Ibraheem na dawowa yaga Zeezee zaune a parlour tana kallo while Fateemah nacan tana aiki. “Ke bazaki je ki taya Aunty’n ki aiki bane?”
“Ya aiki nazo yi ko hutu? Danfa Mama na tak’ura mun agida yasa nazo nan dan na d’an huta, nan d’in ma kace wai sena taya Aunty Fatee aiki? Da bani nan wake taya ta?”
“Karkiga fa dan kinzo hutu ki zata wai bazan iya dukanki ba tam! is better kiyi minding tongue naki.”
“Toh Ya amman nazo hutu kuma sekace senayi aiki.”
“Sekinyi tashi kije ki sameta.”
“Ni wallahi-” ganin ya nufi kanta ta mik’e a 360 se kitchen d’in tana cunno baki tana gun-guni “lafiya dai ko Zeezee?”
“Wani irin lafiya wannan mijinkin wai sede nazo na tayaki aiki sekace ba hutu nazo yiba.”
“LOL toh karki damu jeki cigaba da kallon ki yanzu ma zan gama.”
“Yauwa toh ki fad’a mishi yaji karya daken.”
“Baby! Aww sorry Ya Ibraheem!” ta kirasa.
“A’a ni koda Baby’n ma kika kirasa ba matsala nide in baze daken ba shikenan.”
“Yes Sweetheart” yayi magana yana k’arisowa kitchen d’in “me kike tsaye achan bance kiyi assiting Fateemah ba?”
“A’a Baby kabarta please kaga ba dad’i hutu tazo let her be. Ai aikin ma ba yawa yanzu zan gama.”
“Wai ance miki anayiwa Zeezee abinda takeso ne? Ko washing dishes ne kibata.”
“Seriously Babe let her be na gama komi jekiyi kallonki Zeezee.” Gwalo Zeezee tama Ibraheem tazo wucewa ya danna mata rank’washi akai “Allah ya-”
“Me kika ce?” tana murza wajen tace;
“Nace Allah saka maka da alkhairi” ta gyara zancen nata. Ita de Fateema dariya kawai take sha’anin Ibraheem da Zeezee se kallo.
★*★*★*★
Haka fa Zeezee ta cigaba da moran hutun ta gidan Ibraheem, ba aikinda take komi Fateemah keyi koda Ibraheem yace tayi se Fateemah tace a’a tabari zatayi da kanta. In garin Allah ya waye Zeezee sede tayi wanka tayita d’aukan hoto, chatting, waya da Adeel da kuma kallo. Sekuma ta bari Ibraheem da Fateemah sunyi d’aki seta ruga aguje ta shiga ciki ba notice ta hau ihu wai taga kyankyeso ko b’era. Gabad’aya ta hana Fateemah sukuni dan ita Fateemah ta rage kalan love da take bawa mijinta amman dukda haka Zeezee bata gani bale tad’an rage mata wani abun.
7:48AM Fateemah da Ibraheem suna tsaye gaban dressing mirror tana mai bottling shirt, tana gamawa ta d’aura masa necktie dai-dai tazo basa goodluck kiss kenan Zeezee ta bankad’e k’ofa yau harda ‘yar kukanta. A firgice Ibraheem da Fateemah suka juya suna kallon ta, duk kunya yabi ya ratsa Fateemah “uhm Zeezee lafiya?” tayi saurin tambaya. Kuka tasa gun ta k’arisa wajen Ibraheem da gudu tare da hugging nasa tana kuka. “Wai meke danunki ne? Ko aljanu sun shige kine bamu sani ba.” Ibraheem yayi maganan a bit confused. “Sakeni toh!” Sake matsesa tayi ajikinta “Ya tell me its a dream Baba be mutu ba tell me please” ta hau rusa kukan munafirci.
“Mutuwa kuma?”
“Maybe mafarki tayi” Fateemah ta amsa shi.
“Toh sakeni mana Baba be mutu ba da Allah mafarki ne.”
“Tsoro nakeji” ta cigaba da sobbing, hannu Fateemah tasa zata jata daga jikin Ibraheem ta bata warm hug instead aikuwa Zeezee tak’i, haka ba yadda Ibraheem ya iya yayi hugging nata back yana caressing bayan ta nan munafukan ta b’ullo da rabin idonta tana kallon sauyin yanayin fuskan Fateemah dan dole taji tokari a zuciyarta dukda tasan siblings nesu amman kishi irin namu na mata baze barta ba. Sun kusan minti uku a haka sannan ta d’ago daga jikinsa “shikenan?” ya tambayeta
“Eh nagode.” Kai yayi nodding “koma kije ki kwanta toh ba abinda ya samu Baba, zan tafi office if you need anything else ga Fateemah.”
“Toh Allah ya kare.” Nan ta fice tana murmushi ita kad’anta tana isa d’aki ta baje kan gado “right timing nayi ashe, wannan Fateemah ta fiye iskanci wallahi kullum cikin kissing Yaya shikuma sekace zombie yata biye mata mschww! Ai wallahi muddin ina gidan nan sekun dawo salihan dole. Ko a babu nasan na sosa miki rai.” Bacci takoma se 12noon as always ta tashi tayi wanka ta shirya tsaf sannan ta fita, breakfast nata ta tarar a dining ta bud’e ta gama ci sannan ta shiga k’wala wa Fateemah kira, daga d’akinsu ta amsa nan Zeezee ta bud’e ta shiga ta sameta zaune a k’asa tana gyaran wardrobe nata.
“Sannu Aunty, gyaran drawer kike?”
“Eh wallahi Zeezee harkin karya?”
“Eh bazan tayaki.”
“A’a bari karki damu.”
“Allah kibari na tayaki” nan suka shiga gyara mata. Ashe dekam Zeezee da biyu tace zata taya tan don tun kafin ayi bikin, cikin kayan lefen taga wani lace daya mugun mata kyau ba yadda batayi da Ibraheem ya bata ba yak’i gakuma koda ta duba shagunan Baba duk babu.
Tana cikin had’a mata wardrobe d’in taci karo da lace d’in ko d’inkawa ma Fateemah batayi ba “wow!” Tayi exclaiming. “Aunty Fatee wallahi wannan lace ya had’u gashi favorite color na black and red kap Bauchi na duba ban samu ba.”
“Haba kina so ne?”
“Sosai ma wallahi.”
“Toh shikenan ki d’auka na baki.”
“In d’auka?!” tayi maganan unbelievably bata d’au Fateemah is as sweet as this ba. “Eh ki d’auka ba kina so ba? Na baki.”
“A’a Aunty ai naki ne.”
“Banason haka fah, nace ki d’auka.”
“Wow! To nagode Allah saka da alkhairi” nan ta cigaba da ninke mata kayakin tana cikinyi taci karo da wani white blouse daya mugun mata kyau again gashi always same as her size nanma tayita zuzuta shi haka Fateemah ta d’au ta bata a takaice seda ta kwashi kayakin Fateema har hud’u da shoe and bag guda d’aya sannan taji dad’i. Cike da jin dad’i taje tasa cikin akwatinta. Kitchen Fateemah ta zarce ta shiga had’a lunch sede tun d’azu kasala ke damunta tana cikin soya kaza ta soma jin amai take ta nufi sink ta shiga kwararowa, nan fa uwar gulma ta shigo kitchen d’in a 360 a ranta tace _bade ciki ba!_
“Aunty Fatee lafiya? Subhanalli me kikaci haka? Sannu” nan ta tayata ta d’auraye bakin ta.
“Dama bakida lafiya ne?”
“Kar ki damu am fine something just came over me.”
“Ahakan ne you are fine? Bari na kira Ya.”
“A’a barshi karki tada mishi hankali a off-” bata k’are maganan ba tasake juyawa sink ta cigaba da kwararo amai tana iddawa Zeezee ta d’au waya ta kira Ya Ibraheem kan gida ba lafiya. Not long enough ya iso hankali a tashe, Fateemansa ya tarar zaune a kasalance kan kujera. ”Omg! Sweetheart whats wrong?”
“Babu nifa seda nacewa Zeezee karta kira ka tak’i jina, am fine.”
“Wallahi batada lafiya Ya amai tayi sau uku fitanka.”
“Baby kinci wani abu ne?”
“Wallahi I don’t know I keep on feeling nauseatic and weak.”
”Humm kinci wake kenan” cewar Zeezee. Sam Ibraheem be gane me hakan ke nufi ba, ita Fateema data gane se kawai tayi shiru.
“Wake taci ya b’ata mata ciki?” Ibraheem ya tambaya.
“Ai bama ita taci ba Ya, kai ka bata dan haka se kuje asibiti.”
“Nikuma? Yaushe?”
“Yo ina zan sani abu acikin duhu kuje asibiti de kafin jikin nata yayi worse.”
“Uhm Zeezee d’an kashemin gas d’in muka dawo zan gama soya chicken d’in.” cewar Fateemah.
“Ga Zeezee seta k’arisa ai kafin mu dawo.”
“Wallahi karna k’ona kace zakamin duka gomma na fad’a maka tun yanzu ban iya soya kaza ba wallahi.”
“Ko kunya bakiji ba da girman ki mschww”
“To meh abin kunya aciki? Wanda taci wake bata ji kunya ba seni, ko ince wanda yabada wake beji kunya ba seni?” kai kawai Fateemah ta kad’a.
“Wai me kike fad’a nekam? Wuce kije ki kashe gas d’in useless kawai. Kinsan gomma kin nutsu kin fara koyan girki ko?”
“Ai nagama secondary school zan fara koya bari na d’au ma Aunty Fatee mayafinta nima zan biku.”
“Kina gida ba inda zaki.”
“Allah sarki mana Ya.”
“Baby ni kawai kabarta taje jeki d’aukomin mayafi na akan gado Zeezee.” Da ‘toh’ ta fice. In less than 30 minutes suka isa asibiti nan akayiwa Fateema gwaji, not long enough result ya fito nan aka tabbatar musu juna biyu ne d’auke da Fateema. Dad’i kashe wannan happy couple banda Zeezee dake binsu da kallon tsiya “kome abin murnan oho? Dama kam akayi ai dole sakamako ya fito mschw kunada aiki wallahi.” Se anan Ibraheem ya fahimci zancen Zeezee na d’azu batun wai shiya bawa Fateemah wake taci oh! Allah ya shirya masa Zeezee yarinya sam ba kunya. Haka suna isa gida Fateemah tad’an huta tace zata cigaba da suyan sam Ibraheem ya hanata shida Zeezee suka k’arisa suyan nan ma seda ta k’ona kanta ta k’ona shi duka.
Tun daga nan fa rayuwan Zeezee gidan Ibraheem ya soya. Wani irin d’an banzan laulayi ne da Fateemah, ko tsayuwan kirki bata iyayi dan haka bata iya aikin komi, duk wani aikin gidan Zeezee keyi banda girki saboda daman bata iya ba dan haka Ibraheem ke cikin siyo abinci ba dafe ba dare. Zeezee kullum cikin k’orafi ita wallahi hutun ma ya isheta zata koma gida.
*~ *~ *~
“Zeezee! Zeezee!” Ibraheem ya kira ta daga ciki.
“Na’am” ta amsa tana zaune a parlour seda ta gama d’ura ashar sannan ta mik’e ta nufi d’akin nasu “gani.”
“Ki had’awa Fateemah custard.”
“Ni ban iya ba.”
“Baby she don’t have to kabarta please.”
“Had’a custard ma baki iya ba? Cinki za’a zo ayi ne?”
“Ni wallahi zan koma gida nagaji da ni nace tayi cikin.”
“Me kike ce?” yayi tambayan in a serious tone daya razana Zeezee.
“Babu nace barin je na had’a mata sannu Aunty Fatee” tana kaiwa nan ta fice in less than 15 minutes ta had’a ta dawo kad’an Fateemah tasha Zeezee ta miyar da sauran, ga wanke-wanke nan tun na jiya da rana bata wanke ba. Da yamma Fateemah tad’an warware ta fad’a kitchen se gani tayi wanke-wanke nayi mata sallama. Kai kawai ta kad’a ta shiga wankewa tana cikin yi Ibraheem ya shigo “Sweetie wanke-wanken meh kuma bayan kinsan you’re sick, kibari Zeezee zatayi.”
“Naga kaman muna tak’ura mata dayawa kabari yanzu zan gama.”
“Kibari nace, Zeezee zo nan!” seda ta gama b’ata lokaci ta fito “gani.”
“Oya karb’i wanke-wanken ki gama.”
“Allah sarki Ya kabari ko zuwa gobe mana, yau fa nayi shara.”
“Meaning? In anyi shara ba’a wanke-wanke kenan?”
“Ni wallahi zan koma gida nagaji.”
“Ai tunda kika kawo kanki sekun kusa fara Neco zaki koma gida.” K’afa tahau bugawa amman kota kanta beyi ba yaja Fateemah suka fice. Harara tabi wanke-wanken da sannan daga bisani ta d’aga wuk’a ta yanke yatsanta dagangan nan jini yahau bulbula. Wani irin rikicaccen ihu ta saki Ibraheem besan a lokacin da yafito ba “amman lafiyan ki kuwa?”
“Wayyo Allah yatsa na, jinin jikina ze k’are na shiga uku!”
“Meya sameki?” yayi maganan yana k’arasawa gun sink d’in, kawai gani yayi hannun Zeezee na jini sosai.
“Subhanallahi! ya akayi kika yanke haka?” Tap ya bud’e yasa yatsantan nata underneath, se ihu take bayan daya gama mata dressing ya kalleta “dagangan kika yanke hannun naki dan karkiyi wanke-wanken ko?”
“Mahaukaciya ce ni da zan yanke hannu na da kaina? Ni wallahi yana min zafi.” bakinta ya bige paw! “Nikuma me nace? Wayyo Allah hannu na, wallahi yana min zafi”
“Toh dama ba dole ya miki ba mschww!” shi da kansa ya k’are wanke-wanken ranan. In 2 days time suka samu meh aiki dan duk yadda zasuyi sun san Zeezee bame aiki bace.
One more week ta musu Yasmeen ta haihu ta samu d’anta. Nan fa Zeezee ta had’a akwatinta har airport su Ibraheem suka kaita ya sallameta da 10k Fateema kuma 5k da kuma turmin zani d’aya. Daga Abuja ta wuce Kaduna inda ta had’u dasu Mama, d’an Yasmeen kyakkyawa kaman Babansa anyi suna yaro yaci sunan Kakansa (baban mijin Yasmeen) Sulaiman. Bayan suna su Zeezee suka dawo Bauchi. Ko nunawa Mama kud’in dasu Ibraheem da mijin Yasmeen suka bata batayi ba seda ta gama kashe kud’in tukunah ta fad’a mata.
Kowa na preparation na Neco banda Zeezee data sa yawo a gaba, yau ma as usual by 11am ta gama shiri ta fita, ta shiga cikin gari tana ta driving da gudu kamar yadda ta saba ta k’ure music, wayanta ne ya soma ringing d’agawan da tayi don ganin waye kawai the next abinda tayi noticing shine wani Baba tsoho dake dab da gabanta. Kafin ta ce zata danna brake harta bigesa. Kan motan ta juya da wuri hakan yasa ta buga kanta jikin wani pole. Kaca-kaca gaban motanta yayi, wani irin ihu ta saki daga nan bata sake sanin meya faruwa ba. A sume kanta na jini aka ciro ta daga motan, ita da tsohon data mai k’ariya biyu dakuma fashewan kai aka tattarasu se Teaching Hospital. Baba aka fara kira aka sanar dashi halin da ake ciki.
_45 minutes afterwards, Teaching Hospital..._
*© MIEMIEBEE*
ππππ
beeenovels.blogspot.com
PAGE 23
*December, 2016*
A guest room ta sauka, bayan ta watsa ruwa ta fito tana bin gidan da kallo, a kitchen ta tarar da Fateemah tana had’a lunch “sannu Aunty Fatee” tayi maganan cike da gatsine.
“Yauwa Zeezee har kin fito ne?”
“Eh ina Ya Ibraheem?”
“Yanzun ya fita ya koma office.”
“Ohh gidan Yaya na yayi kyau ba laifi.”
“Ko? Toh mungode” A zuciyarta tace _ya gode ko kun gode? Sekace tare kuka gina gidan, over sabi._
“Chab! Amman kam Aunty Fatee kin k’ara k’iba abincin gidan Yayana na aiki.”
“LOL koh? Kije ki d’anyi kallo kafin na gama had’a lunch d’in” chan k’asa-k’asa Zeezee tace, “da yafi maki kam dan ba assisting naki girkin zanba hutu na zoyi ehe!”
“Na’am kikace meh?”
“A’a babu nace sannu da aiki ni zan d’an zagaya ta cikin gidan, naga kaman akwai garden.”
“Eh akwai bismillah.” D’akin data sauk’a ta koma ta d’au wayarta sannan ta wuce garden d’in se videon kanta take tana posting a snapchat haka ta tayi har seda Fateemah ta kirata kan lunch is ready. Cikin nutsuwa suka gama cin abincin agun Zeezee tabar plate nata, Fateemah da kanta ta tattara tayi wanke-wanke. Kallo kad’an Zeezee ta tab’a ta koma d’aki ta hau waya da Adeel nata. Se 5pm da Ibraheem ya dawo tafito ta mai sannu da zuwa nan sukayi proper gaisuwa ya mutan gida da komi da komi. “Kinbar rashin kunya kokuwa har yansu halin naki na nan?”
“Ni daman ina rashin kunya ne?”
“Allah sa toh, bazaki ci abinci bane ke?” Yayi maganan yana zama kan kujerar dining da Fateemah taja mai.
“Munci da Aunty Fatee d’azu.”
“Oh okay” nan Fateemah tayi serving nasa tare da zama gefensa tahau feeding nasa. Baki Zeezee ta sake wangalau tana kallon ikon Allah. Yi tayi kamar tana kalllon TV amman hasali hankalinta akan su yake bayan ya gama cin abincin ya rik’o hannun Fateemah “zamu shiga ciki Zeezee feel at home.”
“ko baka fad’a ba ai” tace tana bin interwined hands nasu da kallo suna b’acewa ta tafe hannunta “oh! iskanci a idona yau, kome zasuyi acikin d’akin kuma se Allah hehehe! Su Ya Ibraheem manya” kallo ta tayi chan da kallon ya isheta ta hau chatting. 6:30pm Ibraheem yafito sanye da jallabiya “lokacin Sallah yayi seki tashi.”
“Toh ni banayi.”
“Ya miki kyau ni na tafi masallaci.”
“Allah kare toh” yana fita ta mik’e zunbur ta nufi d’akin da taga sun shiga d’azu. Fateemah ta tarar da hand drier a rik’e a hannunta tana d’aure da towel both a jikinta da kuma kanta. Wani shegen kallo Zeezee ta bita dashi ina irin nasan me kukayin nan. “Uh Aunty Fatee ashe d’akinku na shigo na zata nawa ne.”
“A’a naki na k’arshen corrider by your left hand.”
“Aihoo amman wanke kanki kikayi ko?”
“Eh” ta amsa a takaice.
“Ohh amman meyasa? Naga sabon kitso ne akanki.”
“Ermm... Eh normally idan nayi wanka haka nake sena wanke kan.” tayi maganan tana neman ignoring topic d’in.
“Wow wierd! Ga kuma ko ina tsaf a d’akin illa kan gado sekace anyi dambe akai.”
“Zeezee kije kiyi sallah kinji? Nima yanzu zanyi.”
“Nikam bana Sallah bazan taya ki gyaran gadon kafin Ya yadawo.” Ganin ta nufi gadon Fateemah tayi saurin shan gabanta “a’a bari karki damu ai hutu kika zoyi ba aiki ba zan gyara da kaina nagode.”
“Allah Aunty Fatee kibari na gyara miki.”
“A’a Zeezee kibari nagode” haka suka tayi seda Zeezee ta wahalar da ita ta hak’uran tare da ficewa “‘yar is.. ai da kin bari na gyaran naga me kike b’oyewa, ai wallahi sena hanaku sukuni keda Ya” tayi maganan tana mik’ewa kan gadonta.
Washegari ranar ta kasance Saturday ba aiki, tun 9am su Ibraheem suka tashi banda Zeezee dake ta sharb’an bacci. Shi da Fateemansa suka had’a breakfast suka karya sannan suka ajiyewa Zeezee nata se 12noon ta tashi tayi wanka ta shirya sannan ta fito. A parlour ta tarar dasu suna hira suna kallo Fateemah ta kwanta jikin Ibraheem comfortably sekace ‘yar baby. Seda Zeezee ta k’are musu kallo sannan tayi gyaran murya nan Fateemah tahau k’ok’arin d’agowa daga jikin Ibraheem, ganin haka shikuma yak’i saketa “toh in bazaku gyara ba ina kwananku.”
“Baby ka sakeni please” Fateemah tayi maganan can k’asa-k’asa.
“Ko gaisuwan ma bazaku amsa bane Lovey-Dovey?”
“Kin fara koh? Baki bar halin nan naki na rashin kunya ba ashe.”
“Hali zanen dutse, kuma ai naga akan gaskiya na nake, inba neman ku b’atani ba taya kunji motsi na bazaku d’an gyara ba?”
“Yi hak’uri Zeezee ga can breakfast naki a dining.” Fateemah tayi stating shamely.
“Apologies accepted, me kika girka?”
“Chips ne da omalet.”
“Nikam banason chips indomie nakeso.”
“Ga kitchen ai seki shiga ki dafa ko ita Fateeman kikeso ta girka miki?”
“Aiko tanason girkamin d’in ma ba barin ta zakayi ba yadda kawani damk’eta ajikin ka sekace za’a sace maka ita, you may carry on na wuce kitchen.” Anan ta fice kai kawai Ibraheem ya kad’a Fateemah na murmushi tace, “Zeezeenmu se a hankali.”
“Ai nakega kafin ta gama hutun nata seta bugu zatayi hankali, tad’an manta ni ne two days”
“No Baby banda duka please.”
****
Bayan Sallan Azahar Fateemah ta shiga had’a lunch, Ibraheem na dawowa yaga Zeezee zaune a parlour tana kallo while Fateemah nacan tana aiki. “Ke bazaki je ki taya Aunty’n ki aiki bane?”
“Ya aiki nazo yi ko hutu? Danfa Mama na tak’ura mun agida yasa nazo nan dan na d’an huta, nan d’in ma kace wai sena taya Aunty Fatee aiki? Da bani nan wake taya ta?”
“Karkiga fa dan kinzo hutu ki zata wai bazan iya dukanki ba tam! is better kiyi minding tongue naki.”
“Toh Ya amman nazo hutu kuma sekace senayi aiki.”
“Sekinyi tashi kije ki sameta.”
“Ni wallahi-” ganin ya nufi kanta ta mik’e a 360 se kitchen d’in tana cunno baki tana gun-guni “lafiya dai ko Zeezee?”
“Wani irin lafiya wannan mijinkin wai sede nazo na tayaki aiki sekace ba hutu nazo yiba.”
“LOL toh karki damu jeki cigaba da kallon ki yanzu ma zan gama.”
“Yauwa toh ki fad’a mishi yaji karya daken.”
“Baby! Aww sorry Ya Ibraheem!” ta kirasa.
“A’a ni koda Baby’n ma kika kirasa ba matsala nide in baze daken ba shikenan.”
“Yes Sweetheart” yayi magana yana k’arisowa kitchen d’in “me kike tsaye achan bance kiyi assiting Fateemah ba?”
“A’a Baby kabarta please kaga ba dad’i hutu tazo let her be. Ai aikin ma ba yawa yanzu zan gama.”
“Wai ance miki anayiwa Zeezee abinda takeso ne? Ko washing dishes ne kibata.”
“Seriously Babe let her be na gama komi jekiyi kallonki Zeezee.” Gwalo Zeezee tama Ibraheem tazo wucewa ya danna mata rank’washi akai “Allah ya-”
“Me kika ce?” tana murza wajen tace;
“Nace Allah saka maka da alkhairi” ta gyara zancen nata. Ita de Fateema dariya kawai take sha’anin Ibraheem da Zeezee se kallo.
★*★*★*★
Haka fa Zeezee ta cigaba da moran hutun ta gidan Ibraheem, ba aikinda take komi Fateemah keyi koda Ibraheem yace tayi se Fateemah tace a’a tabari zatayi da kanta. In garin Allah ya waye Zeezee sede tayi wanka tayita d’aukan hoto, chatting, waya da Adeel da kuma kallo. Sekuma ta bari Ibraheem da Fateemah sunyi d’aki seta ruga aguje ta shiga ciki ba notice ta hau ihu wai taga kyankyeso ko b’era. Gabad’aya ta hana Fateemah sukuni dan ita Fateemah ta rage kalan love da take bawa mijinta amman dukda haka Zeezee bata gani bale tad’an rage mata wani abun.
7:48AM Fateemah da Ibraheem suna tsaye gaban dressing mirror tana mai bottling shirt, tana gamawa ta d’aura masa necktie dai-dai tazo basa goodluck kiss kenan Zeezee ta bankad’e k’ofa yau harda ‘yar kukanta. A firgice Ibraheem da Fateemah suka juya suna kallon ta, duk kunya yabi ya ratsa Fateemah “uhm Zeezee lafiya?” tayi saurin tambaya. Kuka tasa gun ta k’arisa wajen Ibraheem da gudu tare da hugging nasa tana kuka. “Wai meke danunki ne? Ko aljanu sun shige kine bamu sani ba.” Ibraheem yayi maganan a bit confused. “Sakeni toh!” Sake matsesa tayi ajikinta “Ya tell me its a dream Baba be mutu ba tell me please” ta hau rusa kukan munafirci.
“Mutuwa kuma?”
“Maybe mafarki tayi” Fateemah ta amsa shi.
“Toh sakeni mana Baba be mutu ba da Allah mafarki ne.”
“Tsoro nakeji” ta cigaba da sobbing, hannu Fateemah tasa zata jata daga jikin Ibraheem ta bata warm hug instead aikuwa Zeezee tak’i, haka ba yadda Ibraheem ya iya yayi hugging nata back yana caressing bayan ta nan munafukan ta b’ullo da rabin idonta tana kallon sauyin yanayin fuskan Fateemah dan dole taji tokari a zuciyarta dukda tasan siblings nesu amman kishi irin namu na mata baze barta ba. Sun kusan minti uku a haka sannan ta d’ago daga jikinsa “shikenan?” ya tambayeta
“Eh nagode.” Kai yayi nodding “koma kije ki kwanta toh ba abinda ya samu Baba, zan tafi office if you need anything else ga Fateemah.”
“Toh Allah ya kare.” Nan ta fice tana murmushi ita kad’anta tana isa d’aki ta baje kan gado “right timing nayi ashe, wannan Fateemah ta fiye iskanci wallahi kullum cikin kissing Yaya shikuma sekace zombie yata biye mata mschww! Ai wallahi muddin ina gidan nan sekun dawo salihan dole. Ko a babu nasan na sosa miki rai.” Bacci takoma se 12noon as always ta tashi tayi wanka ta shirya tsaf sannan ta fita, breakfast nata ta tarar a dining ta bud’e ta gama ci sannan ta shiga k’wala wa Fateemah kira, daga d’akinsu ta amsa nan Zeezee ta bud’e ta shiga ta sameta zaune a k’asa tana gyaran wardrobe nata.
“Sannu Aunty, gyaran drawer kike?”
“Eh wallahi Zeezee harkin karya?”
“Eh bazan tayaki.”
“A’a bari karki damu.”
“Allah kibari na tayaki” nan suka shiga gyara mata. Ashe dekam Zeezee da biyu tace zata taya tan don tun kafin ayi bikin, cikin kayan lefen taga wani lace daya mugun mata kyau ba yadda batayi da Ibraheem ya bata ba yak’i gakuma koda ta duba shagunan Baba duk babu.
Tana cikin had’a mata wardrobe d’in taci karo da lace d’in ko d’inkawa ma Fateemah batayi ba “wow!” Tayi exclaiming. “Aunty Fatee wallahi wannan lace ya had’u gashi favorite color na black and red kap Bauchi na duba ban samu ba.”
“Haba kina so ne?”
“Sosai ma wallahi.”
“Toh shikenan ki d’auka na baki.”
“In d’auka?!” tayi maganan unbelievably bata d’au Fateemah is as sweet as this ba. “Eh ki d’auka ba kina so ba? Na baki.”
“A’a Aunty ai naki ne.”
“Banason haka fah, nace ki d’auka.”
“Wow! To nagode Allah saka da alkhairi” nan ta cigaba da ninke mata kayakin tana cikinyi taci karo da wani white blouse daya mugun mata kyau again gashi always same as her size nanma tayita zuzuta shi haka Fateemah ta d’au ta bata a takaice seda ta kwashi kayakin Fateema har hud’u da shoe and bag guda d’aya sannan taji dad’i. Cike da jin dad’i taje tasa cikin akwatinta. Kitchen Fateemah ta zarce ta shiga had’a lunch sede tun d’azu kasala ke damunta tana cikin soya kaza ta soma jin amai take ta nufi sink ta shiga kwararowa, nan fa uwar gulma ta shigo kitchen d’in a 360 a ranta tace _bade ciki ba!_
“Aunty Fatee lafiya? Subhanalli me kikaci haka? Sannu” nan ta tayata ta d’auraye bakin ta.
“Dama bakida lafiya ne?”
“Kar ki damu am fine something just came over me.”
“Ahakan ne you are fine? Bari na kira Ya.”
“A’a barshi karki tada mishi hankali a off-” bata k’are maganan ba tasake juyawa sink ta cigaba da kwararo amai tana iddawa Zeezee ta d’au waya ta kira Ya Ibraheem kan gida ba lafiya. Not long enough ya iso hankali a tashe, Fateemansa ya tarar zaune a kasalance kan kujera. ”Omg! Sweetheart whats wrong?”
“Babu nifa seda nacewa Zeezee karta kira ka tak’i jina, am fine.”
“Wallahi batada lafiya Ya amai tayi sau uku fitanka.”
“Baby kinci wani abu ne?”
“Wallahi I don’t know I keep on feeling nauseatic and weak.”
”Humm kinci wake kenan” cewar Zeezee. Sam Ibraheem be gane me hakan ke nufi ba, ita Fateema data gane se kawai tayi shiru.
“Wake taci ya b’ata mata ciki?” Ibraheem ya tambaya.
“Ai bama ita taci ba Ya, kai ka bata dan haka se kuje asibiti.”
“Nikuma? Yaushe?”
“Yo ina zan sani abu acikin duhu kuje asibiti de kafin jikin nata yayi worse.”
“Uhm Zeezee d’an kashemin gas d’in muka dawo zan gama soya chicken d’in.” cewar Fateemah.
“Ga Zeezee seta k’arisa ai kafin mu dawo.”
“Wallahi karna k’ona kace zakamin duka gomma na fad’a maka tun yanzu ban iya soya kaza ba wallahi.”
“Ko kunya bakiji ba da girman ki mschww”
“To meh abin kunya aciki? Wanda taci wake bata ji kunya ba seni, ko ince wanda yabada wake beji kunya ba seni?” kai kawai Fateemah ta kad’a.
“Wai me kike fad’a nekam? Wuce kije ki kashe gas d’in useless kawai. Kinsan gomma kin nutsu kin fara koyan girki ko?”
“Ai nagama secondary school zan fara koya bari na d’au ma Aunty Fatee mayafinta nima zan biku.”
“Kina gida ba inda zaki.”
“Allah sarki mana Ya.”
“Baby ni kawai kabarta taje jeki d’aukomin mayafi na akan gado Zeezee.” Da ‘toh’ ta fice. In less than 30 minutes suka isa asibiti nan akayiwa Fateema gwaji, not long enough result ya fito nan aka tabbatar musu juna biyu ne d’auke da Fateema. Dad’i kashe wannan happy couple banda Zeezee dake binsu da kallon tsiya “kome abin murnan oho? Dama kam akayi ai dole sakamako ya fito mschw kunada aiki wallahi.” Se anan Ibraheem ya fahimci zancen Zeezee na d’azu batun wai shiya bawa Fateemah wake taci oh! Allah ya shirya masa Zeezee yarinya sam ba kunya. Haka suna isa gida Fateemah tad’an huta tace zata cigaba da suyan sam Ibraheem ya hanata shida Zeezee suka k’arisa suyan nan ma seda ta k’ona kanta ta k’ona shi duka.
Tun daga nan fa rayuwan Zeezee gidan Ibraheem ya soya. Wani irin d’an banzan laulayi ne da Fateemah, ko tsayuwan kirki bata iyayi dan haka bata iya aikin komi, duk wani aikin gidan Zeezee keyi banda girki saboda daman bata iya ba dan haka Ibraheem ke cikin siyo abinci ba dafe ba dare. Zeezee kullum cikin k’orafi ita wallahi hutun ma ya isheta zata koma gida.
*~ *~ *~
“Zeezee! Zeezee!” Ibraheem ya kira ta daga ciki.
“Na’am” ta amsa tana zaune a parlour seda ta gama d’ura ashar sannan ta mik’e ta nufi d’akin nasu “gani.”
“Ki had’awa Fateemah custard.”
“Ni ban iya ba.”
“Baby she don’t have to kabarta please.”
“Had’a custard ma baki iya ba? Cinki za’a zo ayi ne?”
“Ni wallahi zan koma gida nagaji da ni nace tayi cikin.”
“Me kike ce?” yayi tambayan in a serious tone daya razana Zeezee.
“Babu nace barin je na had’a mata sannu Aunty Fatee” tana kaiwa nan ta fice in less than 15 minutes ta had’a ta dawo kad’an Fateemah tasha Zeezee ta miyar da sauran, ga wanke-wanke nan tun na jiya da rana bata wanke ba. Da yamma Fateemah tad’an warware ta fad’a kitchen se gani tayi wanke-wanke nayi mata sallama. Kai kawai ta kad’a ta shiga wankewa tana cikin yi Ibraheem ya shigo “Sweetie wanke-wanken meh kuma bayan kinsan you’re sick, kibari Zeezee zatayi.”
“Naga kaman muna tak’ura mata dayawa kabari yanzu zan gama.”
“Kibari nace, Zeezee zo nan!” seda ta gama b’ata lokaci ta fito “gani.”
“Oya karb’i wanke-wanken ki gama.”
“Allah sarki Ya kabari ko zuwa gobe mana, yau fa nayi shara.”
“Meaning? In anyi shara ba’a wanke-wanke kenan?”
“Ni wallahi zan koma gida nagaji.”
“Ai tunda kika kawo kanki sekun kusa fara Neco zaki koma gida.” K’afa tahau bugawa amman kota kanta beyi ba yaja Fateemah suka fice. Harara tabi wanke-wanken da sannan daga bisani ta d’aga wuk’a ta yanke yatsanta dagangan nan jini yahau bulbula. Wani irin rikicaccen ihu ta saki Ibraheem besan a lokacin da yafito ba “amman lafiyan ki kuwa?”
“Wayyo Allah yatsa na, jinin jikina ze k’are na shiga uku!”
“Meya sameki?” yayi maganan yana k’arasawa gun sink d’in, kawai gani yayi hannun Zeezee na jini sosai.
“Subhanallahi! ya akayi kika yanke haka?” Tap ya bud’e yasa yatsantan nata underneath, se ihu take bayan daya gama mata dressing ya kalleta “dagangan kika yanke hannun naki dan karkiyi wanke-wanken ko?”
“Mahaukaciya ce ni da zan yanke hannu na da kaina? Ni wallahi yana min zafi.” bakinta ya bige paw! “Nikuma me nace? Wayyo Allah hannu na, wallahi yana min zafi”
“Toh dama ba dole ya miki ba mschww!” shi da kansa ya k’are wanke-wanken ranan. In 2 days time suka samu meh aiki dan duk yadda zasuyi sun san Zeezee bame aiki bace.
One more week ta musu Yasmeen ta haihu ta samu d’anta. Nan fa Zeezee ta had’a akwatinta har airport su Ibraheem suka kaita ya sallameta da 10k Fateema kuma 5k da kuma turmin zani d’aya. Daga Abuja ta wuce Kaduna inda ta had’u dasu Mama, d’an Yasmeen kyakkyawa kaman Babansa anyi suna yaro yaci sunan Kakansa (baban mijin Yasmeen) Sulaiman. Bayan suna su Zeezee suka dawo Bauchi. Ko nunawa Mama kud’in dasu Ibraheem da mijin Yasmeen suka bata batayi ba seda ta gama kashe kud’in tukunah ta fad’a mata.
Kowa na preparation na Neco banda Zeezee data sa yawo a gaba, yau ma as usual by 11am ta gama shiri ta fita, ta shiga cikin gari tana ta driving da gudu kamar yadda ta saba ta k’ure music, wayanta ne ya soma ringing d’agawan da tayi don ganin waye kawai the next abinda tayi noticing shine wani Baba tsoho dake dab da gabanta. Kafin ta ce zata danna brake harta bigesa. Kan motan ta juya da wuri hakan yasa ta buga kanta jikin wani pole. Kaca-kaca gaban motanta yayi, wani irin ihu ta saki daga nan bata sake sanin meya faruwa ba. A sume kanta na jini aka ciro ta daga motan, ita da tsohon data mai k’ariya biyu dakuma fashewan kai aka tattarasu se Teaching Hospital. Baba aka fara kira aka sanar dashi halin da ake ciki.
_45 minutes afterwards, Teaching Hospital..._
*© MIEMIEBEE*
ππππ
beeenovels.blogspot.com
Saturday, 24 December 2016
‘YAR GATA CE!
BY MIEMIEBEE
PAGE 22
*December, 2016*
“A’a barshi K’anwata, toh wallahi Ibraheem ka bud’e kunnuwanka ka saurareni sannan kuma kaje ka samu d’an iskan Aleeyun can kace mai ya fita daga harkan K’anwata banason ya rabawa yarinya attention nata, waec nata ne a gabanta and nothing else. Kuma this should be the first and last inhar kasan ka gayyato friends naka ma kadena kiran Zeezee side naku da Omar kana jina ai?” Shiru... “Ba da kai bane?”
“Naji” yayi maganan harshly “zan iya tafiya?”
“Tashi ka tafi” seda ya galla wa Zeezee harara cike da horo sannan ya fice.
“Kuma Baba kace mai kar ya daken.”
“Barshi bare tab’a kiba, if he does ma let me know.”
“Toh Baba nagode.”
“Yauwa K’anwata Allah miki albarka.”
“Ameen” tana kaiwa nan ta fice.
“Hummm!” Mama ta numfasa, “Allah de kyauta ana ganin gaskiya amman ayita takewa.”
*~ *~ *~
Washegari around 9pm Mama tayi d’akin Zeezee ta sameta se bacci take sha. Bargon data ruhu dashi Mama ta kwaye “oya mik’e kije ki had’a mana breakfast.”
“Wai shikenan sede ba’ayi hutu ba mutum barena samun bacci ba?”
“Tashi nace kona kira Ya Ibraheem ya zane min ke.” Seda tayi wasting several minutes sannan ta mik’e finally tayi toilet. After a while tafito still Mama na tsaye a d’akin nata tace, “chips zamuyi breakfast dashi” shiru tayi taqi amsawa, “ko baki jini bane?”
“Naji.” Bayan fitan Mama ta gwada line na Adeel har sau biyu amman baya picking, morning text message me dad’i tamai sannan ta fice. Nan da nan ta gama fere dankalin ta aza mai kan wuta ta dawo d’aki ta hau chatting da friends nata. Twelve (12) more minutes Mama ta dawo d’akin nata furiously “sekin mana setting gidan on fire zaki samu sukuni ko?! Kin d’aura man gyad’a tun tuni kinzo kinyi zamanki anan kina chatting? Mik’o wayan nace!” Zatayi magana Mama ta daka mata tsawa “miqo nace!” Badan tanaso ba ta miqa mata ta fice se tura baki take gashi Baba bai gida.
Gishiri ta zabga wa dankalin tana sawa cikin mai yayi chaaa!! Kad’an ya rage be zube mata a jiki ba. Dan yadda man yayi zafi da minti goma dankalin ya gama soyuwa ya dawo bak’i k’irin. A garin kwashewa ta k’one kanta a hannu, nan fa tahau disco a kitchen d’in ana cikin haka Mama ta shigo. “Ya haka Zeezee?”
“Ni dan Allah abarni, abanza ansa mutum ya k’one yau wayyo Allah na!” fridge ta bud’e ta ciro k’wai tare da fasawa kan burnt hannun nata. Idon Mama na tozali da k’onannen dankalin ta saki salati “meh wannan!”
“Dankali mana!” Zeezee ta bada amsa in an I-don’t-care attitude.
“Shine bak’i k’irin haka?” D’aya ta gwada d’agawa takai baki aikuwa bai tonuwa, ciki ko alaman soyuwa beyi ba amman ga waje nan ya k’one k’urumus! Bayan nan kuma ga uban gishirin data zabga. Wani abun se girkin Zeezee!
“Ji gishiri! Dagangan kika yi hakan koh? Daman tunda na saki aikin kiketa gunguni, dagangan kika k’onan koh?”
“Kamar ya dagangan? Ni dan Allah kibarni, zanji da k’unan danayi ne kokuma masifar ki.”
“Aww! rashin kunya zakimin akan asaran da kika min? Nasan maganinki, Ibraheem! Ibraheem! Zo Babana.” Ba tare da b’ata lokaci ba yafito “na’am Mama.”
“Yauwa kalli abinda Zeezee tayi da breakfast namu ina mata magana kuma tana gayamin maganan banza.”
“Meh wannan d’in wai?” ya tambaya dan kuwa ya kasa tantance ko dankali ne kokuwa a’a.
“Wai dankali nace ta soya mana tayi wannan abu.”
“Ke bakida hankali ne?” yayi snarling at Zeezee, banza dashi tayi se hura ma hannunta iska take.
“Dake fa nake magana!”
“Dama abinda ka iya kenan, toh dagangan nayi ne ai kuma kunsan ban iya soya dankalin ba kuka sani yi” dama cike yake da ita gashi yasamu another reason na mata duka. Waje ya tura Mama ya shigo kitchen d’in ya mata dukan tsiya, Mama dake waje tana “ya isa haka Ibraheem” dan yadda Zeezee ke ihu amman ina se kaman k’ara mata Mama tace yayi, kirb’anta yatayi seda ya huce haushinsa kap akanta sannan ya barta. “Nan gaba ki sake had’amin waje gun Baba kiga inban miki wanda yafi wannan ba.” Ball da ita yayi sannan ya umarce ta data mik’e abin tausayi se kuka take ta mik’e duk jikinta zafi yake mata batasan da wanne zata fara ji ba.
“Oya d’iba dankalin ki sake ferewa ki soya me kyau kuma ko wallahi na miki wanda yafi wannan.” Gabad’aya taci k’aniyanta yau ko bakin rashin kunyan ma babu “badake bane?”
“Dani ne” nan ta nufi gun basket d’in ta d’iba yana tsaye a kanta ta gama ferewa ta tsaga tasa mai, yana d’an yin zafi tasa gishiri dai-dai ta juye cikin man. Ibraheem ya barta ta fita daga kitchen d’in kafin dankalin ya soyu ma yak’i haka tana tsaye gun har dankalin ya soyu ta kwashe suka karya. Gabad’aya Zeezee ji take dama ba’a k’addaro mata da wannan rana ba, gashi har yanzu ta gwada line na Adeel koya shiga baya picking.
*~ *~ *~
Seda Azahar Baba ya dawo nan Omar daya gama tara kud’in siyan motansa yaje ya samesa ya mai sannu da zuwa. “Baba dama cikon naira dubu d’ari biyar (N500,000) nake so zan sai mota.”
“Iyyeh! Umari nawa ya girma harka tara kud’in sai mota? Wani model ne?”
“Honda DC ceh.”
“Ahh Honda nada kyau, so kanada gurantee na motan?”
“Eh duk mun gama magana komi is in place.”
“Toh bari zan maka transferring kud’in a account naka.”
“Toh Baba nagode Allah ya k’ara bud’i.”
“Ameen Allah maka albarka ya kawo mace ta gari” bayan yafita Mama tace, “oh! Yau wata rana Alhj anyi abin kai toh Allah k’ara bud’i.”
“Ameen” yace mata “ina Zeezee nekam? ”
“Tana d’akinta tana bacci.”
“Ayyah K’anwata yayi kyau toh.”
A ranan Baba ya sawa Omar kud’in as promised, a washegari navy blue discussion continue na Omar ya iso kowa ya taya sa murna barin ma Mama, ita deh Zeezee ko fita taga motan ma tak’iyi dan bak’in ciki. Shikenan Ya Ibraheem, Adda Mariam da Ya Omar suna da mota Yasmeen ma tace mijinta yace ze sai mata mota ita kad’ai ce bata da mota. Kanta ta rufe a d’aki tayita kuka kaman ba gobe, tana cikin yi taji knocking bisa k’ofar d’akinta kamar bazata amsa ba tace, “waye?”
“Baba ne Zeezee” jin shine ta mik’e ta bud’e mai “bade kuka kike ba K’anwata?” Yayi maganan yana scruitinizing face nata. “Wani abu ne?”
“Babu” tace sama-sama tana share hawayenta.
“In shigo toh?”
“Ka shigo Baba” akan kujera suka zauna, “meya faru kike kuka K’anwata? In matsala kike dashi bazaki sameni ki fad’amin ba seki rufe kanki a d’aki kiyita kuka? Ko kinada gatan daya fini ne Zeezee?”
“A’a Baba.”
“Then why won’t you tell me your problem?”
“I’m sorry.”
“Then fad’amin mesa kike kuka?”
“Babu.”
“Kina son muyi fad’a ko?”
“Duk su Ya Ibraheem dasu Adda Mariam suna da mota Yasmeen ma tace min mijinta yace ze sai mata mota ni kad’ai ce banida mota.”
D’an dariya ya saki kalan ta manya, “shine abin kukan K’anwata? Allah kaimu ki gama secondary school mana kiga, kowani kalan mota kikeso zan saya miki.”
“Har sena gama Baba? Bayan ga ‘yan ajinmu su Sumee, Lieeymarh, Nafeesat, Billy duk suna da mota, Lubiee ma Abbansu ya sai mata ita da yayanta.”
“Hakane?”
“Eh wallahi Baba.”
“Toh share hawayenki kinji? Muddin ina raye ba abinda zaki nema ki rasa, in shaa Allahu nan da 2 weeks zan sai miki motanki kema.”
“Dagaske Baba?!” tayi maganan sounding thrilled.
“Eh mana K’anwata in ban farinta miki ba mawa zan farintawa?”
Tsalle ta daka ta d’ale cinyansa tare da hugging nasa “I love you so much Baba.”
“I love you too K’anwata” bata jima ba ta koma gefe ta zauna, “yauwa kuma banason ki fad’awa kowa wannan magana kinji ko? Ko Mamanku ne karki fad’a mata.”
“Bazan fad’awa kowa ba Baba amman wani iri zaka sai min?”
“Don’t you trust me? Its a suprise.”
“I can’t wait! Allah ya k’ara bud’i Baba. Yauwa ance zamu iya fara kawo kud’in neco registration namu.”
“Toh bari in kuka koma school ko a gobe kikeso kikai?”
“Eh a gobe.”
“Toh Allah kaimu.”
“Ameen Baba nagode.”
“Nima nagode” har waje ta rakasa sannan ta dawo d’akinta se tsalle take ita za’a sai mata mota, fatan ta Allah yasa mercedes-benz ce, a rayuwa ba motar dake burgeta kaman benz, benz is life!
★*★*★*★
Life moved on da k’yar abubuwa suka dai-daita tsakanin Zeezee da Adeel, a rayuwa ba abinda tafiso kamar taga ita da Adeel are on good terms suna shiri. Duk wani abinda tasan ze haddiso musu da matsala tana k’ok’arin kiyayewa saboda zaman lafiyansu ya fiye mata komi a duniya.
Yau ranar ta kasance Tuesday da yamma around 4:30PM tana kwance a d’akinta ita kad’ai. Ba kowa a gidan se ita Baba ya fita su Mama kuwa sun je gidan Kaka. Baba ne ya kirata nan da nan ta d’aga “hello Baba.”
“Na’am K’anwata kina gida?”
“Eh.”
“Toh kifito bakin k’ofa yanzu.”
“Toh gani!” mayafinta taja da waya ta fice tana fita taga the most biggest suprise of her life, sabuwar mercedes benz C300 ce fa fara k’al ko ledan jiki ba’a b’are ba. “Omg!” Kawai take ta nanatawa, kuka ta soma tsabagen murna, da gudu taje tayi hugging Baba. “Baba I don’t know the right words to use in thanking you, bansan ya rayuwa na zata kasance without you ba, you mean the world to me you are my hero, I love you so much, morethan you can ever imagine.”
“Zeezee na ta girma I love you as much K’anwata ga key naki nan.” Nan ya mik’a mata, wayarta ta bud’e ta shiga snapchat ta musu selfie ita Baba da motanta tayi adding caption _priceless gift from my Amiable Dad, ILH._ daga nan tayi ta d’aukan motar hoto, saura tayi shi kad’ai saura ita dashi. Ana cikin haka su Mama suka dawo a motan Omar. A gefen motan Baba sukayi parking suka fiffito “sannu Baba” suka yi mai ya musu sannu da zuwa.
“Toh wannan mota fah? Suwa sukazo sukayi parking anan?” Mama ta tambaya.
“Bana mutane bane nawa ne Baba ya siya min” ta k’arisa gunsa tare da kwanciya ajikinsa.
“Meneh? Dawo baya ban jiki ba” Mama tayi maganan disbelievingly a yayinda Omar da Ibraheem sukayi tsaye gun dumbfounded.
“Mota na ne Baba ne ya siya min.”
“Mota! Alhj mota ka sai wa Zeezee?! Da shawaran waye? On hi Hafsah! Mota de?” Ta k’arisa gun motan tana shafawa “kuma sabuwa ko hawanta ma ba’ayi ba.”
“Sabuwa?” Omar yayi maganan yana bin motar da kallo.
“Ni kibar shafamun mota, Baba kace tabar shafa min mota.”
“In bazaku fad’i alkhairi ba keda ‘ya‘yanki seku ja bakinku kuyi shiru.”
“Alhj amman wannan wani erin rashin hankali ne?”
“Sai ma K’anwar tawa mota shine rashin hankali? Ke kin manta kalan alkhairun da marigayiya tayi min ne?”
“Ai marigayiya kace, wannan kuma ba marigayiya bace wallahi tun wuri a mai da motan nan. Wani irin rashin hankali ne haka? Ban tab’a jin inda aka saima ‘yar 16 years mota ba.”
“Yau kinji ai tunda a gidan ki akayi, kuma ba miyar da motan da za’ayi, ina key d’in mu shiga miki da motan ciki.”
“Gashi Baba” nan ta bashi key d’in, a parking lot daya gyara dan parking motansa ya mata parking nata sannan ya kai nasa garriage, Mama da yaranta de suna ganin ikon Allah yau. Kaka ta kira ta irga mata gashi fa Baba ya saiwa Zeezee mota bayan ko gama makaranta batayi ba. Suna gama wayar Kaka ta kira Baba dan mai magana aikuwa ya mata k’arya wai se Zeezee ta gama makarantar zata soma hawa.
Zeezee kam na can a d’akinta tana ta kan applying makeup tana gamawa taci farar gown nata sukayi anko da motanta sannan taje ta cigaba da d’aukan selfie da motar tata. Ranan snapchat seda yayi kuka haka instagram ma. Lubiee couldn’t believe it dataga ansai wa Zeezee mota haka Adeel ma, shi shege girlfriend nasa na hawan C300 shikuma E350 4matic. Washegari Mariam tazo kallon motan *_‘YAR GATAN BABA_*
Cikin sati biyu Baba ya sa wani yaronsa ya koya wa Zeezee mota, tinting glasses d’in tayi da darkest colour, hakan kuwa ba k’aramin karb’an motan yayi ba dake farar mota ce. Kullum ba aikinta se wanke motanta, ko kad’an batason abinda ze tab’a mata shi. Yau da La’asr ta d’au wanka ta feffeshe da turare sannan ta d’au key’n motarta ta fice a waje taci karo da Mama “aikin kenan a penta fuksa a fita yawon banza sa’o’inki suna karatun jamb da waec ke kullum cikin fita unguwa koda shike ba laifinki bane na Baban naki ne tunda ya d’au mota ya baki.”
“Haters are gonna die.”
“Me kika ce?”
“Nace Allah barmin Maman Zeezee, gidansu Lubiee zani.”
“Zancen kenan kullum gidansu Lubiee. Seta gaji dake ai, ke bazaki zauna ki fara karatu ba ko?”
“Wai Mama ce miki akayi yanzu ana karatun waec ne? Answer kawai ake suburbud’a wa mutane.”
“Da kyau.”
“Eh man ku naku lokacin da ba’a baku ba flat F9 kuke fitowa dashi ba bayan karatun da kuke, nide in Baba ya tambayi ina nake kice mai na tafi gidansu Lubiee, ko akwai abinda kikeso?”
“Kan Uwarki nakeso ‘yar banza kawai.”
“Hohoho Maman Zeezee Allah barmin ke kiga ci gabana a duniya.”
“Mschww!” taja tsaki ta fice. K’arisawa gun motarta tayi ta hau gogewa akan wankewan da tayi d’azu. Tana cikinyi Omar ya fito ya k’are mata kallo sannan yace, “ke bud’emin gate.”
“Hehe! Su Ya Omar jiya ba yau bane fa. Levels don change yanzu, ni me sabuwan mota pil bance a bud’en gate ba sekai da seda wani bature ya hau ya baka zakace na bud’e maka?”
“Me kika ce?” yayi snarling at her.
“Babu nace barin gama gogewan na bud’e maka.”
“Da yafi maki kam” nan da nan ta gama ta bud’e mai yana fita itama ta fice. Music nata ta k’ure tana kad’a kai tana driving ana tab’a rawan dab, hankalinta a ruwan sanyi. Gidansu Adeel nata ta wuce, bayan ta samu gu tayi parking ta kirasa “hello My Very Own.”
“Sweetest Love.”
“Kana gida ne?”
“Yup wani abu ne?”
“Nop just kafito bakin gate.”
“Okay right away!” nan yayi hanging. Wayoyinsa ya tattara sannan yayi glancing kansa a mirror ya fice, yana fita bakin gate yaga Zeezeensa tsaye gefen motarta da sunglasses maqale a fuskanta tana mai wani mayen murmushi, murmushin shima ya mayar mata sannan ya k’arisa gun sukayi hugging as always kamar yadda suka saba sekace ba ‘ya‘yan musulmai ba. Bayan yayi releasing nata yayi pecking nata a kumatu “you are looking super sexy Barbie.”
“I know right Very Own toh ya kake?”
“Lafiya, you didn’t tell me you were coming” yayi maganan yana wasa da siraran yatsunta.
“I thought I might suprise My Very Own.”
“Best suprise ever!” ya sake pecking nata “so zamu shiga ciki ko we are going somehwere?”
“Going somewhere just the two of us.”
“I love you Babe.”
“I love you much more My Very Own” ta mik’a itama tayi pecking nasa a cheeks “lets go, hurry I’ll be the one to drive.”
“No way my Queen, allow your King to drive you.” Shi da kansa ya bud’e mata motan ta shiga sannan ya rufe ya zagaya ya tada motan suka fice zuwa Hysaan beverages ya siya musu roasted chicken da drinks daga nan suka wuce can bayan gari inda ba mutane yayi parking. Suna cin kazan su suna hira har suka gama se kusan to 6pm Zeezee ta isa gida.
*~ *~ *~``
Haka deh Allah ya cigaba da raya Zeezee har suka samu sukayi jamb nasu ta fito da 205 points. Ita kanta bata zata zataci ya kai haka ba saboda bawani karatun kirkin datayi as always tana kan waya da Adeel nata. Dama Baba yayi promising nata kan intaci fiye da 200 points ze sai mata duk abinda takeso, iphone 7s tace takeso aranan aka sai mata shi, haka tayita cika ‘yan instagram da snapchat da pictures na iphone 7s nata. Ana cikin haka bikin Ibraheem da Fateemah ya taso, preparation suke sosai ‘cause this is the first time Baba da Mama suke aurar da d’an su na miji. Not long enough aka soma wedding events, Zeezee de kam har ta kusa fin amarya shan kyau dan kuwa har Abj ta tura akayi mata gowns nata. Makeup artist da tama amarya makeup kuwa ita tayi mata nata.
Se palli take da rawan kai. A ranan dinner ta d’au mutane cikin motar tama tak’i ba yadda Mama batayi da ita ba amman tak’i, agun dinner kuwa table nata ita da Lubiee, Adeel, Uthman (boyfrined na Lubiee) seda friends nasu guda biyu ta tanadar musu suka zauna. Angama komi aka kai amarya Abuja. Zeezee dad’i kasheta yanzu ba Ya Ibraheem d’an shisshigi, cin duniyarta zatayi da tsinke hankalinta kwance. Wannan kenan!
Tunda Ibraheem yabar gidan iskancin Zeezee ya k’aru, daman ba wani tsoron Ya Omar take ba, hakan yasa ta sake raina Mama kota mata magana se in ta gadama tayi, cikin sa’a suka soma waec nasu har suka gama saura neco suyi goodbye da secondary school. D’an hutun dake tsakanin waec and neco Zeezee ta had’a akwatinta zata Abuja gun Ya Ibraheem simply because taje taga kalan zaman da suke da matarsa badan wani abu ba. Ta jirgi Baba ya biya mata, 1pm suka yi landing. Ibraheem da Fateemah duka sukaje d’aukota daga airport bayan angama hugging da gaisuwa suka dawo gida. Baki Zeezee ta sake data ga mansion na Ibraheem ashe de magabata basuyi k’arya ba irin wannan gida! Mschww ita da tasan Ibraheem zexo yayi kud’i haka data had’a Aunt na Lubiee da Ibraheem akan wanan Fateeman, haka kawai Zeezee ta tsaneta.
*© MIEMIEBEE*
ππππ
www.beeenovels.blogspot.com
PAGE 22
*December, 2016*
“A’a barshi K’anwata, toh wallahi Ibraheem ka bud’e kunnuwanka ka saurareni sannan kuma kaje ka samu d’an iskan Aleeyun can kace mai ya fita daga harkan K’anwata banason ya rabawa yarinya attention nata, waec nata ne a gabanta and nothing else. Kuma this should be the first and last inhar kasan ka gayyato friends naka ma kadena kiran Zeezee side naku da Omar kana jina ai?” Shiru... “Ba da kai bane?”
“Naji” yayi maganan harshly “zan iya tafiya?”
“Tashi ka tafi” seda ya galla wa Zeezee harara cike da horo sannan ya fice.
“Kuma Baba kace mai kar ya daken.”
“Barshi bare tab’a kiba, if he does ma let me know.”
“Toh Baba nagode.”
“Yauwa K’anwata Allah miki albarka.”
“Ameen” tana kaiwa nan ta fice.
“Hummm!” Mama ta numfasa, “Allah de kyauta ana ganin gaskiya amman ayita takewa.”
*~ *~ *~
Washegari around 9pm Mama tayi d’akin Zeezee ta sameta se bacci take sha. Bargon data ruhu dashi Mama ta kwaye “oya mik’e kije ki had’a mana breakfast.”
“Wai shikenan sede ba’ayi hutu ba mutum barena samun bacci ba?”
“Tashi nace kona kira Ya Ibraheem ya zane min ke.” Seda tayi wasting several minutes sannan ta mik’e finally tayi toilet. After a while tafito still Mama na tsaye a d’akin nata tace, “chips zamuyi breakfast dashi” shiru tayi taqi amsawa, “ko baki jini bane?”
“Naji.” Bayan fitan Mama ta gwada line na Adeel har sau biyu amman baya picking, morning text message me dad’i tamai sannan ta fice. Nan da nan ta gama fere dankalin ta aza mai kan wuta ta dawo d’aki ta hau chatting da friends nata. Twelve (12) more minutes Mama ta dawo d’akin nata furiously “sekin mana setting gidan on fire zaki samu sukuni ko?! Kin d’aura man gyad’a tun tuni kinzo kinyi zamanki anan kina chatting? Mik’o wayan nace!” Zatayi magana Mama ta daka mata tsawa “miqo nace!” Badan tanaso ba ta miqa mata ta fice se tura baki take gashi Baba bai gida.
Gishiri ta zabga wa dankalin tana sawa cikin mai yayi chaaa!! Kad’an ya rage be zube mata a jiki ba. Dan yadda man yayi zafi da minti goma dankalin ya gama soyuwa ya dawo bak’i k’irin. A garin kwashewa ta k’one kanta a hannu, nan fa tahau disco a kitchen d’in ana cikin haka Mama ta shigo. “Ya haka Zeezee?”
“Ni dan Allah abarni, abanza ansa mutum ya k’one yau wayyo Allah na!” fridge ta bud’e ta ciro k’wai tare da fasawa kan burnt hannun nata. Idon Mama na tozali da k’onannen dankalin ta saki salati “meh wannan!”
“Dankali mana!” Zeezee ta bada amsa in an I-don’t-care attitude.
“Shine bak’i k’irin haka?” D’aya ta gwada d’agawa takai baki aikuwa bai tonuwa, ciki ko alaman soyuwa beyi ba amman ga waje nan ya k’one k’urumus! Bayan nan kuma ga uban gishirin data zabga. Wani abun se girkin Zeezee!
“Ji gishiri! Dagangan kika yi hakan koh? Daman tunda na saki aikin kiketa gunguni, dagangan kika k’onan koh?”
“Kamar ya dagangan? Ni dan Allah kibarni, zanji da k’unan danayi ne kokuma masifar ki.”
“Aww! rashin kunya zakimin akan asaran da kika min? Nasan maganinki, Ibraheem! Ibraheem! Zo Babana.” Ba tare da b’ata lokaci ba yafito “na’am Mama.”
“Yauwa kalli abinda Zeezee tayi da breakfast namu ina mata magana kuma tana gayamin maganan banza.”
“Meh wannan d’in wai?” ya tambaya dan kuwa ya kasa tantance ko dankali ne kokuwa a’a.
“Wai dankali nace ta soya mana tayi wannan abu.”
“Ke bakida hankali ne?” yayi snarling at Zeezee, banza dashi tayi se hura ma hannunta iska take.
“Dake fa nake magana!”
“Dama abinda ka iya kenan, toh dagangan nayi ne ai kuma kunsan ban iya soya dankalin ba kuka sani yi” dama cike yake da ita gashi yasamu another reason na mata duka. Waje ya tura Mama ya shigo kitchen d’in ya mata dukan tsiya, Mama dake waje tana “ya isa haka Ibraheem” dan yadda Zeezee ke ihu amman ina se kaman k’ara mata Mama tace yayi, kirb’anta yatayi seda ya huce haushinsa kap akanta sannan ya barta. “Nan gaba ki sake had’amin waje gun Baba kiga inban miki wanda yafi wannan ba.” Ball da ita yayi sannan ya umarce ta data mik’e abin tausayi se kuka take ta mik’e duk jikinta zafi yake mata batasan da wanne zata fara ji ba.
“Oya d’iba dankalin ki sake ferewa ki soya me kyau kuma ko wallahi na miki wanda yafi wannan.” Gabad’aya taci k’aniyanta yau ko bakin rashin kunyan ma babu “badake bane?”
“Dani ne” nan ta nufi gun basket d’in ta d’iba yana tsaye a kanta ta gama ferewa ta tsaga tasa mai, yana d’an yin zafi tasa gishiri dai-dai ta juye cikin man. Ibraheem ya barta ta fita daga kitchen d’in kafin dankalin ya soyu ma yak’i haka tana tsaye gun har dankalin ya soyu ta kwashe suka karya. Gabad’aya Zeezee ji take dama ba’a k’addaro mata da wannan rana ba, gashi har yanzu ta gwada line na Adeel koya shiga baya picking.
*~ *~ *~
Seda Azahar Baba ya dawo nan Omar daya gama tara kud’in siyan motansa yaje ya samesa ya mai sannu da zuwa. “Baba dama cikon naira dubu d’ari biyar (N500,000) nake so zan sai mota.”
“Iyyeh! Umari nawa ya girma harka tara kud’in sai mota? Wani model ne?”
“Honda DC ceh.”
“Ahh Honda nada kyau, so kanada gurantee na motan?”
“Eh duk mun gama magana komi is in place.”
“Toh bari zan maka transferring kud’in a account naka.”
“Toh Baba nagode Allah ya k’ara bud’i.”
“Ameen Allah maka albarka ya kawo mace ta gari” bayan yafita Mama tace, “oh! Yau wata rana Alhj anyi abin kai toh Allah k’ara bud’i.”
“Ameen” yace mata “ina Zeezee nekam? ”
“Tana d’akinta tana bacci.”
“Ayyah K’anwata yayi kyau toh.”
A ranan Baba ya sawa Omar kud’in as promised, a washegari navy blue discussion continue na Omar ya iso kowa ya taya sa murna barin ma Mama, ita deh Zeezee ko fita taga motan ma tak’iyi dan bak’in ciki. Shikenan Ya Ibraheem, Adda Mariam da Ya Omar suna da mota Yasmeen ma tace mijinta yace ze sai mata mota ita kad’ai ce bata da mota. Kanta ta rufe a d’aki tayita kuka kaman ba gobe, tana cikin yi taji knocking bisa k’ofar d’akinta kamar bazata amsa ba tace, “waye?”
“Baba ne Zeezee” jin shine ta mik’e ta bud’e mai “bade kuka kike ba K’anwata?” Yayi maganan yana scruitinizing face nata. “Wani abu ne?”
“Babu” tace sama-sama tana share hawayenta.
“In shigo toh?”
“Ka shigo Baba” akan kujera suka zauna, “meya faru kike kuka K’anwata? In matsala kike dashi bazaki sameni ki fad’amin ba seki rufe kanki a d’aki kiyita kuka? Ko kinada gatan daya fini ne Zeezee?”
“A’a Baba.”
“Then why won’t you tell me your problem?”
“I’m sorry.”
“Then fad’amin mesa kike kuka?”
“Babu.”
“Kina son muyi fad’a ko?”
“Duk su Ya Ibraheem dasu Adda Mariam suna da mota Yasmeen ma tace min mijinta yace ze sai mata mota ni kad’ai ce banida mota.”
D’an dariya ya saki kalan ta manya, “shine abin kukan K’anwata? Allah kaimu ki gama secondary school mana kiga, kowani kalan mota kikeso zan saya miki.”
“Har sena gama Baba? Bayan ga ‘yan ajinmu su Sumee, Lieeymarh, Nafeesat, Billy duk suna da mota, Lubiee ma Abbansu ya sai mata ita da yayanta.”
“Hakane?”
“Eh wallahi Baba.”
“Toh share hawayenki kinji? Muddin ina raye ba abinda zaki nema ki rasa, in shaa Allahu nan da 2 weeks zan sai miki motanki kema.”
“Dagaske Baba?!” tayi maganan sounding thrilled.
“Eh mana K’anwata in ban farinta miki ba mawa zan farintawa?”
Tsalle ta daka ta d’ale cinyansa tare da hugging nasa “I love you so much Baba.”
“I love you too K’anwata” bata jima ba ta koma gefe ta zauna, “yauwa kuma banason ki fad’awa kowa wannan magana kinji ko? Ko Mamanku ne karki fad’a mata.”
“Bazan fad’awa kowa ba Baba amman wani iri zaka sai min?”
“Don’t you trust me? Its a suprise.”
“I can’t wait! Allah ya k’ara bud’i Baba. Yauwa ance zamu iya fara kawo kud’in neco registration namu.”
“Toh bari in kuka koma school ko a gobe kikeso kikai?”
“Eh a gobe.”
“Toh Allah kaimu.”
“Ameen Baba nagode.”
“Nima nagode” har waje ta rakasa sannan ta dawo d’akinta se tsalle take ita za’a sai mata mota, fatan ta Allah yasa mercedes-benz ce, a rayuwa ba motar dake burgeta kaman benz, benz is life!
★*★*★*★
Life moved on da k’yar abubuwa suka dai-daita tsakanin Zeezee da Adeel, a rayuwa ba abinda tafiso kamar taga ita da Adeel are on good terms suna shiri. Duk wani abinda tasan ze haddiso musu da matsala tana k’ok’arin kiyayewa saboda zaman lafiyansu ya fiye mata komi a duniya.
Yau ranar ta kasance Tuesday da yamma around 4:30PM tana kwance a d’akinta ita kad’ai. Ba kowa a gidan se ita Baba ya fita su Mama kuwa sun je gidan Kaka. Baba ne ya kirata nan da nan ta d’aga “hello Baba.”
“Na’am K’anwata kina gida?”
“Eh.”
“Toh kifito bakin k’ofa yanzu.”
“Toh gani!” mayafinta taja da waya ta fice tana fita taga the most biggest suprise of her life, sabuwar mercedes benz C300 ce fa fara k’al ko ledan jiki ba’a b’are ba. “Omg!” Kawai take ta nanatawa, kuka ta soma tsabagen murna, da gudu taje tayi hugging Baba. “Baba I don’t know the right words to use in thanking you, bansan ya rayuwa na zata kasance without you ba, you mean the world to me you are my hero, I love you so much, morethan you can ever imagine.”
“Zeezee na ta girma I love you as much K’anwata ga key naki nan.” Nan ya mik’a mata, wayarta ta bud’e ta shiga snapchat ta musu selfie ita Baba da motanta tayi adding caption _priceless gift from my Amiable Dad, ILH._ daga nan tayi ta d’aukan motar hoto, saura tayi shi kad’ai saura ita dashi. Ana cikin haka su Mama suka dawo a motan Omar. A gefen motan Baba sukayi parking suka fiffito “sannu Baba” suka yi mai ya musu sannu da zuwa.
“Toh wannan mota fah? Suwa sukazo sukayi parking anan?” Mama ta tambaya.
“Bana mutane bane nawa ne Baba ya siya min” ta k’arisa gunsa tare da kwanciya ajikinsa.
“Meneh? Dawo baya ban jiki ba” Mama tayi maganan disbelievingly a yayinda Omar da Ibraheem sukayi tsaye gun dumbfounded.
“Mota na ne Baba ne ya siya min.”
“Mota! Alhj mota ka sai wa Zeezee?! Da shawaran waye? On hi Hafsah! Mota de?” Ta k’arisa gun motan tana shafawa “kuma sabuwa ko hawanta ma ba’ayi ba.”
“Sabuwa?” Omar yayi maganan yana bin motar da kallo.
“Ni kibar shafamun mota, Baba kace tabar shafa min mota.”
“In bazaku fad’i alkhairi ba keda ‘ya‘yanki seku ja bakinku kuyi shiru.”
“Alhj amman wannan wani erin rashin hankali ne?”
“Sai ma K’anwar tawa mota shine rashin hankali? Ke kin manta kalan alkhairun da marigayiya tayi min ne?”
“Ai marigayiya kace, wannan kuma ba marigayiya bace wallahi tun wuri a mai da motan nan. Wani irin rashin hankali ne haka? Ban tab’a jin inda aka saima ‘yar 16 years mota ba.”
“Yau kinji ai tunda a gidan ki akayi, kuma ba miyar da motan da za’ayi, ina key d’in mu shiga miki da motan ciki.”
“Gashi Baba” nan ta bashi key d’in, a parking lot daya gyara dan parking motansa ya mata parking nata sannan ya kai nasa garriage, Mama da yaranta de suna ganin ikon Allah yau. Kaka ta kira ta irga mata gashi fa Baba ya saiwa Zeezee mota bayan ko gama makaranta batayi ba. Suna gama wayar Kaka ta kira Baba dan mai magana aikuwa ya mata k’arya wai se Zeezee ta gama makarantar zata soma hawa.
Zeezee kam na can a d’akinta tana ta kan applying makeup tana gamawa taci farar gown nata sukayi anko da motanta sannan taje ta cigaba da d’aukan selfie da motar tata. Ranan snapchat seda yayi kuka haka instagram ma. Lubiee couldn’t believe it dataga ansai wa Zeezee mota haka Adeel ma, shi shege girlfriend nasa na hawan C300 shikuma E350 4matic. Washegari Mariam tazo kallon motan *_‘YAR GATAN BABA_*
Cikin sati biyu Baba ya sa wani yaronsa ya koya wa Zeezee mota, tinting glasses d’in tayi da darkest colour, hakan kuwa ba k’aramin karb’an motan yayi ba dake farar mota ce. Kullum ba aikinta se wanke motanta, ko kad’an batason abinda ze tab’a mata shi. Yau da La’asr ta d’au wanka ta feffeshe da turare sannan ta d’au key’n motarta ta fice a waje taci karo da Mama “aikin kenan a penta fuksa a fita yawon banza sa’o’inki suna karatun jamb da waec ke kullum cikin fita unguwa koda shike ba laifinki bane na Baban naki ne tunda ya d’au mota ya baki.”
“Haters are gonna die.”
“Me kika ce?”
“Nace Allah barmin Maman Zeezee, gidansu Lubiee zani.”
“Zancen kenan kullum gidansu Lubiee. Seta gaji dake ai, ke bazaki zauna ki fara karatu ba ko?”
“Wai Mama ce miki akayi yanzu ana karatun waec ne? Answer kawai ake suburbud’a wa mutane.”
“Da kyau.”
“Eh man ku naku lokacin da ba’a baku ba flat F9 kuke fitowa dashi ba bayan karatun da kuke, nide in Baba ya tambayi ina nake kice mai na tafi gidansu Lubiee, ko akwai abinda kikeso?”
“Kan Uwarki nakeso ‘yar banza kawai.”
“Hohoho Maman Zeezee Allah barmin ke kiga ci gabana a duniya.”
“Mschww!” taja tsaki ta fice. K’arisawa gun motarta tayi ta hau gogewa akan wankewan da tayi d’azu. Tana cikinyi Omar ya fito ya k’are mata kallo sannan yace, “ke bud’emin gate.”
“Hehe! Su Ya Omar jiya ba yau bane fa. Levels don change yanzu, ni me sabuwan mota pil bance a bud’en gate ba sekai da seda wani bature ya hau ya baka zakace na bud’e maka?”
“Me kika ce?” yayi snarling at her.
“Babu nace barin gama gogewan na bud’e maka.”
“Da yafi maki kam” nan da nan ta gama ta bud’e mai yana fita itama ta fice. Music nata ta k’ure tana kad’a kai tana driving ana tab’a rawan dab, hankalinta a ruwan sanyi. Gidansu Adeel nata ta wuce, bayan ta samu gu tayi parking ta kirasa “hello My Very Own.”
“Sweetest Love.”
“Kana gida ne?”
“Yup wani abu ne?”
“Nop just kafito bakin gate.”
“Okay right away!” nan yayi hanging. Wayoyinsa ya tattara sannan yayi glancing kansa a mirror ya fice, yana fita bakin gate yaga Zeezeensa tsaye gefen motarta da sunglasses maqale a fuskanta tana mai wani mayen murmushi, murmushin shima ya mayar mata sannan ya k’arisa gun sukayi hugging as always kamar yadda suka saba sekace ba ‘ya‘yan musulmai ba. Bayan yayi releasing nata yayi pecking nata a kumatu “you are looking super sexy Barbie.”
“I know right Very Own toh ya kake?”
“Lafiya, you didn’t tell me you were coming” yayi maganan yana wasa da siraran yatsunta.
“I thought I might suprise My Very Own.”
“Best suprise ever!” ya sake pecking nata “so zamu shiga ciki ko we are going somehwere?”
“Going somewhere just the two of us.”
“I love you Babe.”
“I love you much more My Very Own” ta mik’a itama tayi pecking nasa a cheeks “lets go, hurry I’ll be the one to drive.”
“No way my Queen, allow your King to drive you.” Shi da kansa ya bud’e mata motan ta shiga sannan ya rufe ya zagaya ya tada motan suka fice zuwa Hysaan beverages ya siya musu roasted chicken da drinks daga nan suka wuce can bayan gari inda ba mutane yayi parking. Suna cin kazan su suna hira har suka gama se kusan to 6pm Zeezee ta isa gida.
*~ *~ *~``
Haka deh Allah ya cigaba da raya Zeezee har suka samu sukayi jamb nasu ta fito da 205 points. Ita kanta bata zata zataci ya kai haka ba saboda bawani karatun kirkin datayi as always tana kan waya da Adeel nata. Dama Baba yayi promising nata kan intaci fiye da 200 points ze sai mata duk abinda takeso, iphone 7s tace takeso aranan aka sai mata shi, haka tayita cika ‘yan instagram da snapchat da pictures na iphone 7s nata. Ana cikin haka bikin Ibraheem da Fateemah ya taso, preparation suke sosai ‘cause this is the first time Baba da Mama suke aurar da d’an su na miji. Not long enough aka soma wedding events, Zeezee de kam har ta kusa fin amarya shan kyau dan kuwa har Abj ta tura akayi mata gowns nata. Makeup artist da tama amarya makeup kuwa ita tayi mata nata.
Se palli take da rawan kai. A ranan dinner ta d’au mutane cikin motar tama tak’i ba yadda Mama batayi da ita ba amman tak’i, agun dinner kuwa table nata ita da Lubiee, Adeel, Uthman (boyfrined na Lubiee) seda friends nasu guda biyu ta tanadar musu suka zauna. Angama komi aka kai amarya Abuja. Zeezee dad’i kasheta yanzu ba Ya Ibraheem d’an shisshigi, cin duniyarta zatayi da tsinke hankalinta kwance. Wannan kenan!
Tunda Ibraheem yabar gidan iskancin Zeezee ya k’aru, daman ba wani tsoron Ya Omar take ba, hakan yasa ta sake raina Mama kota mata magana se in ta gadama tayi, cikin sa’a suka soma waec nasu har suka gama saura neco suyi goodbye da secondary school. D’an hutun dake tsakanin waec and neco Zeezee ta had’a akwatinta zata Abuja gun Ya Ibraheem simply because taje taga kalan zaman da suke da matarsa badan wani abu ba. Ta jirgi Baba ya biya mata, 1pm suka yi landing. Ibraheem da Fateemah duka sukaje d’aukota daga airport bayan angama hugging da gaisuwa suka dawo gida. Baki Zeezee ta sake data ga mansion na Ibraheem ashe de magabata basuyi k’arya ba irin wannan gida! Mschww ita da tasan Ibraheem zexo yayi kud’i haka data had’a Aunt na Lubiee da Ibraheem akan wanan Fateeman, haka kawai Zeezee ta tsaneta.
*© MIEMIEBEE*
ππππ
www.beeenovels.blogspot.com
‘YAR GATA CE!
BY MIEMIEBEE
*December, 2016*
_Assalamu Alaikum readers/fans, I will first of all like to thank you all for your maximum support and love, I love y'all so very much, INA TARE DA KU forever! So idan kun lura zakuga inda nayi mistake which is common to us all human beings cause we aiint perfect. Tun a page 18 nace Yasmeen tayi aure se kuma a page 19 nasa Yasmeen tama Zeezee breakfast, duk wani me tunanin daya zauna yasan slip of mind ne, we are all human beings sabida haka we are prone to make mistakes so nima se ayimin uzuri. Thank you once more, *TEAM ‘YAR GATA CE #YGC*_
★*★*★*
Cikin sa’a su Zeezee suka samu suka k’are first term nasu suka shiga hutu. Yau ranar ta kasance Saturday tana zaune a gida. Wanka tayi ta shirya tsaf tanason zuwa gidansu Lubiee bayan tagama komi ta zarce site nasu Ibraheem knocking tayi sannan yace, “come in.” Da friend nasa Aleeyu ta tarar da shi bako gaisuwa tace, “Ya inason ka kaini gidansu Lubiee.”
“Driver’n kine ni? Kuma baki iya gaisuwa bane?”
“Toh so nawa kakeso na gaishe ka?”
“Bani ba Aleeyu nake nufi.”
“Nikam zaka kaini ne ko a’a?”
“Zainab ki kiyayeni!”
“Haka kawai sekace wacce bata da abinyi kullum inyi ta gaishe maka da friends, karka kan” tana kaiwa nan ta fice ta hau gunguni “to meye amfaninka a gidan tunda ko kai mutum unguwa ma baka iya ba mschww! ni wallahi kayi kayi aure ma kowa ya huta” d’aki ta koma rai a dak’ule. Data takeson ta bud’e amman tsoron kalan bala’in da Adeel ze mata take, hakan yasa ta fasa bud’ewan ma totally. Daga d’akin Ibraheem kuwa Aleeyu ne ya riga bashi hak’uri kan dan Allah ya kaita unguwan kawai, ba dad’i tagama shiri ace ta fasa fitan. Bawan Allah kam ashe da biyu ne shi wai son Zeezee yake dukda uban rashin kunyar tata.
15 minutes later Ibraheem yaje ya bud’e door na Zeezee “tashi in kaiki zanyi dropping Aleeyu.” Dad’i sosai taji, nan da nan ta kintsa suka fito sede se kallonta Aleeyu yake wanda har cikin jikinta takeji, tsabagen tsoron Adeel da take ko kallonta wani d’a na miji yake setana ji kaman Adeel na ma gun ze mata masifa. Koda suka shiga mota Aleeyu se satan kallonta yake ta mirror ahaka har suka sauk’eta on their way to Aleeyu’s residence yace, “maza wannan sister’n taka fa tamin gaskia.” Brake Ibraheem yaja unexpectedly. “Come again ban jika ba.”
“Zeezee, nace tamin ina so.”
“Zeezeen? Wancan fitsararriyar? Yanzu har akwai d’a na mijin da zece yana son Zeezee?”
“Gani nide ina sonta.”
”Lallai kuwa baza ayi wannan abin kunyan dani ba wallahi ahaka ma ya na k’are da ita bale wai taji friend d’ina yana sonta please ka rufa min asiri, ma me abin so a jikinta please? Yarinya cefa.”
“Haba maza! Kai de kawai kace kana min rowa ne shikenan, ba seka tsaya kana raina min hankali ba.”
“Seriously guy bawai batun ina maka rowa bane, had it been Yasmeen ce ko Mariam kace kana so wallahi I’ll gladly give them to you amman banda wannan fand’ararriyar.”
“Ka dena zaginta haka please.”
“Wai kai bakaga yadda tak’i gaishe ka bane?”
“Ni I don’t care Allah ina sonta.”
“Nide wallahi ba ruwana, kuma inhar kana sona as a friend please back off. In budurwa kakeso zan ma Fateemah na magana tayi hooking naka da ko friend nata ko cousin amman de banda Zeezee kam. I can’t take that raini wai friend d’ina na sonta mschw!”
“Nide tamin wallahi ka bani go ahead kokuwa...”
“Kokuwa meh?”
“Ko kuwa naje na sameta na mata confessing Allah.”
“Dan Allah kaje in ka fasa.” ya fad’a angrily.
“Haka kace?”
“Eh saboda ba bakina aciki.”
“Naji ba bakinka aciki amman bani digits nata toh.”
“Wallahi ban bayarwa kaji na rantse don’t even beg me to.”
“Karka damu zan samu da kaina.” Rai a dak’ule Ibraheem yayi dropping na Aleeyu kan hanya, ya k’arisa dashi ciki ma yak’i. Wajen Fateemansa ya zarce tad’an faranta mai rai sannan ya koma gida waiting for Zeezee’s arrival.
Not long enough ta dawo. Har d’akinta ya bita yayi tsaye a bakin k’ofa yana galla mata harara a yayinda haushinta keta running a veins nasa. Banza dashi tayi tahau rage kayan jikinta, ba ko kunya. “Ke bakida kunya ne? Ina tsaye a kanki zaki hau cire kaya?”
“Aww! Wai dama da mutum tsaye wajen ne? Toh bakayi sallama ba baka kuma yi knocking ba ta ina zan san da mutum akaina? That aside ma naga ai nan d’akina ne ko a d’akinka kakeson inje in cire kayan?” Ganin yayi kamar ze nufi inda take tasa ihu “dan Allah kayi hak’uri kar ka tab’ani na tuba wallahi bazan sake ba.”
“Da yafi miki kam, so nazo nayi making it clear to you saboda bana son raini, duk wanin da kika san na sani yazo yace wai yana sonki ko wani iskancin karki d’au da bakina aciki dan ni ba sa’ar yinki bane count me out.”
“Toh nikuma meya kawo wannan magana yanzu?”
“Am warning you against the future, kar kiga wai dan wani wai shi friend d’ina yace yana sonki kice zaki raina ni.”
“Chab! Allah kiyaye, wasu gajiyayyun friends nakan? Ai kai ma kasan nafi k’arfinsu.” Mac powder’n ta dake kan dressing mirror ya d’aga ya wulla mata se setin goshinta, wajen ta rik’e tana ihu “karki iya bakinki, su waye gajiyayyun?” Shiru ba amsa... “nace su waye?” Ya nufi kanta da sauri tace, “friends d’ina ba naka ba dam Allah kayi hak’uri” da k’afa ya gishimeta “marasa kunya kawai ni na ma rasa abin so ajikin ki wallahi da har Aleeyu ze dage yace se ke. Ma yaushe kika balaga?” Hawaye take tana binsa da harara ita kam. “Mschww!” Dai-dai ya juya ze fita kenan wayarta dake kan gado ya soma ruri ai tana kai dubanta taga ‘My Very Own’ yana flashing kan screen d’in. Kafin Ibraheem yayi glimpsing tayi sauri ta ja ta b’oye. “Wake kiran naki?”
“Toh Ya ina ruwanka da wanda ke kira na? Ba waya na bane.”
“Baki bar kula samarukan nan naki ba ko? Nace wake kiranki?”
“Babu” tayi muting call d’in “ba gashi ba? Text message ne ya shigo, ni dan Allah kayi hak’uri ka fita zan cire kaya na kokuma in cire a idonka wallahi.” Ganin bai motsa ba ta hau cire vest dake jikintan tuni Ibraheem yabar d’akin “ai daka tsayan inban ragar da bra kad’ai a gabanka ba tunda daman muharrami na ne kai.” Sefa a yanzu ta tuna Ammar ne ya kirata bata d’aga ba. Ya kira bata d’aga da wuri bama ya suka k’are bale ace yau bata d’aga ba. “Omg!” tayi stating sannan ta shiga dialing number’n sa, har 3 missed calls beyi picking ba. Bawai kuma bayi kusa bane, actually wayan ma na hannunsa d’agawan ne bazeyi ba shi wai me zuciya. Se a karo na hud’u ya d’aga nan ma yayi shiru “hello My Very Own?” shiru ba response.
“Very Own please kayi hak’uri and let me explain.” Wayar ma ya katse gabad’aya haka kamar jaka ta sake kira nanma se a karo na uku ya d’aga “Very Own please let me explain kaima kasan dagangan bazan k’i picking up call naka ba, I was with Ya Ibraheem shiyasa.”
“You are lying to me again.”
“No I’m not.”
“Yes you are, I don’t mean anything to you thats why har zan kiraki bazaki damu ki d’aga ba, ba laifinki bane ai, ni na kiraki.”
“Wallahi ba haka bane Very Own dan Allah kayi hak’uri I can’t take it, you being mad at me.”
“And am very mad at you right now am hanging up dan ko muryanki banason ji.”
“Please don’t meh zan maka ka hak’ura?”
“Nothing!” yayi snarling at her.
“Please mana I’m on my knees begging dan Alkah kayi hak’uri.”
“Kinsan this is the second time hakan ke faruwa ko? Na uku I think we’ll just have to break up tunda I don’t mean anything to you.”
“Very Own wallahi thats not true you mean everything to me, kuma ka dena fad’in wai zamu rabu, I belong to only you. I love you morethan words can ever tell.” Dad’i sosai yaji amman ya dake “shine sena kiraki bazaki d’auka ba?”
“Na fa gaya maka yau Ya Ibraheem na tsaye kaina, the other day kuma wayar na cikin jakana ne I didn’t hear it ring.”
“Daman I you wouldn’t hear it tunda you don’t care, I can’t talk right now am hanging up.”
“Very Own wai baka hak’ura ba har yanzu? Gobe kazo ka d’aukeni and lets go somewhere, I have a suprise for you.”
“I’m mad I can’t go out with you.”
“And I’m sorry my Handsome Bobo, it’ll never happen again ever!” haka da k’yar ta samu ta shawo kan Adeel ya yarda a goben ze zo.
***
Washegari around 10:00AM Zeezee ta shirya tsaf cikin electric blue lace tasha had’ad’d’en makeup sannan ta fito Mama na ganinta tace, “ina kuma zaki yau da safen nan?”
“Gidansu Lubiee mana.”
“Kullum gidansu Lubiee? Jiya bakije bane? Anya kuwa chan kike zuwa bawani yawon banza ba Zeezee?”
“Yawon banza? Toh me zan zauna inyi a gida ba Adda Mariam ba Yasmeen?”
“Wallahi inma yawon iskanci kike kina bin samari gwara tun wuri kin dena.”
“Baba! Baba!” Nan da nan ya fito daga d’aki “na’am K’anwata ina zuwa da safe haka?”
“Gidansu Lubiee zanje shine Mama wai sam yawon banza da iskanci zani.”
“Kamar ya yawon iskanci? Hafsah baki yarda da tarbiyyan da kika bawa ‘yarki bane da zakice zata yawon banza?”
“Ina kuwa na yarda dashi? Kullum ace wai se ‘ya ta fita kuma gidan su Lubiee wallahi k’arya ne inma saurayi kike bi ranan da kika d’auko abinda yafi k’arfinmu nan gabad’aya ke kika sani.”
“Kai! Meh haka?! Ya isa da Allah, kidena yima K’anwata baki in shaa Allah ba abinda ze sameta” hannu yasa a aljihu ya zaro 1k ya mik’a mata “gashi ko Allah ya kare.”
“Ameen Baba na tafi.”
Dai-dai ta fito bakin k’ofa kenan sukayi bumping into each other da Aleeyu. “Awch!” Tayi exclaiming in pain.
“Sorry Zeezee didn’t mean to bump into you.”
“Is okay sannu da zuwa” tayi maganan tana wuce sa.
“Ermm... Zeezee can I have a word with you?”
“Ya Aleeyu right now am heading somewhere kabari in na dawo.”
“Just a minute will be okay.” Waje ta lek’a taga ba motan Adeel sannan tace, “toh ina jinka kayi sauri please” nan fa gaye ya hau suburbud’o mata love words shi yana sonta, kuma so na aure ba da wata manufa ba. Dai-dai ta bud’e baki tace mai ita batayi kenan ta hango furious Adeel tsaye gefen motansa. B’ari ta shiga yi tama rasa nayi.
“Wayyo Allah! na shiga uku!” ta aza hannayenta saman kai. “Ya Aleeyu dan Allah ka shiga ciki, ka gama dani yau.” Sam be gane me take nufi ba se daya leqa wajen yaga inda take kalla ya fahimci komi. Kafin tace zata k’arisa inda Adeel yake tuni ya shige motansa ya fice not minding calls da take mai sending. Kuka ta shiga yi wajen tasan koda zata had’a sama da k’asa Adeel will never listen to her, ai dan dolenta ta fice zuwa gidansu Lubiee ba shiri, thank God Ummi bata gida.
“Ya haka Babe? Meya faru kike wannan kuka?” Lubiee tayi maganan tana caressing bayan crying Zeezee ita a zatonta ma ko rasuwa akayi ma Zeezee.
“Lubiee am in trouble, nasan Adeel baze sake min magana ba.”
“Mschww! Yanzu akan Adeel kike wannan kuka? Oh ni Lubabatu! Wallahi da nasan da haka da tun farko banyi hooking naku up ba.” Shiru Zeezee tayi se kuka take chan Lubiee tace, “meya had’aku?” In a crying tone tayi ma Lubiee narrating komi. Bayan data gama sauraronta tace, “yo ai wannan ba abin damuwa bane, call him up and explain everything to him is all you’ve got to do.”
“Ke kina ganin ze saurareni neh? Fa bakisan Adeel bane, mugun kishi ne dashi ko magana da mazan class namu ya hana ni, bale ace ya ganni da wani bakin k’ofan gidanmu yau, kema kinsan da akwai babban tashin hankali, please help me out.”
“Dan Allah kibarsa da kansa ze sauk’o ni wallahi haushi kike ban idan kina ma Adeel haka, sekace shine autan maza mschw!”
“Ni a wajena shine auta, wallahi I can sacrifice everything for him dan Allah help me out.” Kallo Lubiee ta galla mata sannan ta d’au wayarta ta shiga kiransa. Seda call d’in ya kusa tsinkewa ya d’aga nan ta hau mai tsiwa, “kai kuma sarkin zuciya haka akace maka akeyi ne? How can you just jump into conclussion saboda kaga Zeezee da wani bakin k’ofan gidansu? Baka tunanin ko friend na yayanta ne yake bata saqo?”
“Ko d’aya, ni zakuyi playing? Inhar what you are saying is true why didn’t she call me up herself and explain to me? Daman tace min she have a suprise for me and I guess that incident was the suprise anyways tell her I enjoyed every part of it. Am hanging.”
“Adeel don’t! Ade”- karap ya katse abinsa. Jin haka Zeezee ta sake rushewa da sabon kuka haka ta tayi Lubiee na bata hak’uri har ta samu tayi shiru.
“Babe wallahi it hurts me seeing the way you can die for wannan useless Adeel d’in, Allah yaga kina sonsa ne yake miki wannan iskanci. Forget him karki sakeyi ta kansa believe me da k’afafunsa ze dawo.”
“Babe only if I could, wallahi bakisan yadda nake feeling Adeel ajikina bane, I’ve never felt like this with anyone. Sonsa a jinina yake.”
“Naji amman please kidena tayar da hankalinki haka, ke bakisan hawan jini yana iya kama ki a haka ba? Please ya isa don’t call him up zan kira shi anjima inya sauk’o kukan is enough.” Se bayan La’asr Zeezee ta koma gida ba annashuwa ko kad’an a tattare da ita. Miqe take bisa gado amman hankalinta sam baya jikinta. Daga bisani ta miqe zaune, “wallahi wallahi Ya have to share this burden with me also, duk laifin wannan mayen Aleeyun ne wama ze sake ce mai Yaya? Mschww! Kuma harda na Ya aciki tunda friend nasa ne” trying Adeel’s line for the last time baya shiga taje ta samu Baba da Mama a d’akinsu. Ba sallama ta fad’a tana kumbure-kumbure.
“Ya haka K’anwata wani abu ne?”
“Ke wai bazaki koyi yin sallama bane? Wawiya kawai.” Mama tayi scolding nata. Ai dama a cike Zeezee take seta sa kuka unstoppingly “haba Hafsah! Yanzu ai kin huta da kika sata kuka, zo K’anwata” har kan gado yayi beckoning nata over ta zauna gefensa sannan ya share mata hawayen, “yi hak’uri kinji? Allah Hafsah kika sake cema yarinyan nan wawiya you’ll answer to me.”
“Yo inba wawanci ba yarinya is sixteen (16) years old amman ace har yanzu barging into our room take ba sallama.”
“Ba ruwanki, kiyi abinda ke gabanki. Ehem ina jinki K’anwata meya kawo ki? Ko kinzo tayani hira ne?”
“Ba d’azu zan fita gidansu Lubiee ba?”
“Ehemm... Ina jinki” ya bata full attention nasa wanda ko Mama bata samun irinsa. Itama Mama kasa kunne tayi tana sauraron Zeezee’n.
“Nazo zan fita kenan kawai sega friend na Ya Ibraheem Aleeyun nan, dana gaishe shi seya cemin wai yanason min magana nace yabari anjima yata insisting then nace masa ina jinsa, kawai ya hau cewa wai yana sona. Son ma wai na aure Baba bayan ni ka hanani yin saurayi se after secondary school.”
“Haka shi Aleeyun yace?! Lallai yaron nan baida hankali, har gida na zezo ya nemi K’anwata ba tare da ya tambayi izini daga guna ba? Allah kaimu rananda ze sake zuwa!”
“Uhn-uhn Alhj don’t just jump into conclussion.”
“Like how Hafsah? Ke bakiji abinda Zeezee ta fad’a bane? Mu godewa Allah ma Zeezee nada wayo in wata sakariyan ne ba sede ta bisa ba suzo su mana abin kunya.”
“Kai yanzu how sure are you Zeezeen naka ba k’arya take ba?”
“Wallahi wallahi ba k’arya nake ba kuma tun kafin yau dama ranan na jisu da Ya suna maganan. Ya yake cemai wai ya basa go ahead.”
“Shi Ibraheem d’in? La’ila! Jeki kiramin shi.” Nan ta fice, “hmm Allah kyauta de amman dekam I don’t believe this girl, itan da tun a Ss1 take kula samari dan yanzu Aleeyu yace yana sonta wai take kawo ma k’ara? Akwai abinda ke cikin duhu.”
“Haka kuwa zakiyi ta nema ki gaji saboda ba abinda ke duhu, samari kuma tun Ss1 dana mata magana ta denayi” dai-dai nan Ibraheem yayi sallama “wa’alaikum salam” suka amsa a tare. Wucewa Zeezee tayi taje ta zauna gefen Baba.
“Yanzu kai Ibraheem ka kyauta kenan a matsayinka na babba? Ina ganinka da hankali amman seka tafka sakarci haka?”
“Gaskiya wannan bayi bane, taya a gaban K’anwarsa zaka tsaya kana mai magana haka?” Mama tayi maganan a fusace.
“Ke dama ai tanan kika fi kauri, d’aure ma k’arya gindi. Dake Ibraheem ne me sunan Babanki dole kik’i ganin laifinsa ai to ni kimi shiru.” Har anan Ibraheem bece komi ba.
“Ehh Ibraheem? Hakan da kayi ka kyauta kenan?”
“Baba nifa ban fahimce kaba.”
“Batun friend naka Aleeyu nake magana. Taya zakayi haka? Kai bakasan a rashi na kaine uba ga Zeezee ba? Seka kama ka bawa d’an iskan can go ahead, wato yayi komi da k’anwarka kai baka damu ba ko?”
“Ni!” Yayi pointing kansa. “Yaushe na bawa Aleeyu go ahead? Infact ni koda yacemin gashi gashi yana sonta ma ban yi backing maganan ba ce masa nayi Zeezee is still a girl yabari ni ba ruwa na kuma ko ke Zeezee banje na sameki nace miki duk wanin dana sani inya ce yana sonki kisan ba bakina aciki ba?”
“Ni! Yaushe akayi haka dani? Nide baka cemin komi ba.” Ibraheem was left dumbfounded, lallai Zeezee!
*© MIEMIEBEE*
ππππ
www.beeenovels.blogspot.com
- PAGE 21
*December, 2016*
_Assalamu Alaikum readers/fans, I will first of all like to thank you all for your maximum support and love, I love y'all so very much, INA TARE DA KU forever! So idan kun lura zakuga inda nayi mistake which is common to us all human beings cause we aiint perfect. Tun a page 18 nace Yasmeen tayi aure se kuma a page 19 nasa Yasmeen tama Zeezee breakfast, duk wani me tunanin daya zauna yasan slip of mind ne, we are all human beings sabida haka we are prone to make mistakes so nima se ayimin uzuri. Thank you once more, *TEAM ‘YAR GATA CE #YGC*_
★*★*★*
Cikin sa’a su Zeezee suka samu suka k’are first term nasu suka shiga hutu. Yau ranar ta kasance Saturday tana zaune a gida. Wanka tayi ta shirya tsaf tanason zuwa gidansu Lubiee bayan tagama komi ta zarce site nasu Ibraheem knocking tayi sannan yace, “come in.” Da friend nasa Aleeyu ta tarar da shi bako gaisuwa tace, “Ya inason ka kaini gidansu Lubiee.”
“Driver’n kine ni? Kuma baki iya gaisuwa bane?”
“Toh so nawa kakeso na gaishe ka?”
“Bani ba Aleeyu nake nufi.”
“Nikam zaka kaini ne ko a’a?”
“Zainab ki kiyayeni!”
“Haka kawai sekace wacce bata da abinyi kullum inyi ta gaishe maka da friends, karka kan” tana kaiwa nan ta fice ta hau gunguni “to meye amfaninka a gidan tunda ko kai mutum unguwa ma baka iya ba mschww! ni wallahi kayi kayi aure ma kowa ya huta” d’aki ta koma rai a dak’ule. Data takeson ta bud’e amman tsoron kalan bala’in da Adeel ze mata take, hakan yasa ta fasa bud’ewan ma totally. Daga d’akin Ibraheem kuwa Aleeyu ne ya riga bashi hak’uri kan dan Allah ya kaita unguwan kawai, ba dad’i tagama shiri ace ta fasa fitan. Bawan Allah kam ashe da biyu ne shi wai son Zeezee yake dukda uban rashin kunyar tata.
15 minutes later Ibraheem yaje ya bud’e door na Zeezee “tashi in kaiki zanyi dropping Aleeyu.” Dad’i sosai taji, nan da nan ta kintsa suka fito sede se kallonta Aleeyu yake wanda har cikin jikinta takeji, tsabagen tsoron Adeel da take ko kallonta wani d’a na miji yake setana ji kaman Adeel na ma gun ze mata masifa. Koda suka shiga mota Aleeyu se satan kallonta yake ta mirror ahaka har suka sauk’eta on their way to Aleeyu’s residence yace, “maza wannan sister’n taka fa tamin gaskia.” Brake Ibraheem yaja unexpectedly. “Come again ban jika ba.”
“Zeezee, nace tamin ina so.”
“Zeezeen? Wancan fitsararriyar? Yanzu har akwai d’a na mijin da zece yana son Zeezee?”
“Gani nide ina sonta.”
”Lallai kuwa baza ayi wannan abin kunyan dani ba wallahi ahaka ma ya na k’are da ita bale wai taji friend d’ina yana sonta please ka rufa min asiri, ma me abin so a jikinta please? Yarinya cefa.”
“Haba maza! Kai de kawai kace kana min rowa ne shikenan, ba seka tsaya kana raina min hankali ba.”
“Seriously guy bawai batun ina maka rowa bane, had it been Yasmeen ce ko Mariam kace kana so wallahi I’ll gladly give them to you amman banda wannan fand’ararriyar.”
“Ka dena zaginta haka please.”
“Wai kai bakaga yadda tak’i gaishe ka bane?”
“Ni I don’t care Allah ina sonta.”
“Nide wallahi ba ruwana, kuma inhar kana sona as a friend please back off. In budurwa kakeso zan ma Fateemah na magana tayi hooking naka da ko friend nata ko cousin amman de banda Zeezee kam. I can’t take that raini wai friend d’ina na sonta mschw!”
“Nide tamin wallahi ka bani go ahead kokuwa...”
“Kokuwa meh?”
“Ko kuwa naje na sameta na mata confessing Allah.”
“Dan Allah kaje in ka fasa.” ya fad’a angrily.
“Haka kace?”
“Eh saboda ba bakina aciki.”
“Naji ba bakinka aciki amman bani digits nata toh.”
“Wallahi ban bayarwa kaji na rantse don’t even beg me to.”
“Karka damu zan samu da kaina.” Rai a dak’ule Ibraheem yayi dropping na Aleeyu kan hanya, ya k’arisa dashi ciki ma yak’i. Wajen Fateemansa ya zarce tad’an faranta mai rai sannan ya koma gida waiting for Zeezee’s arrival.
Not long enough ta dawo. Har d’akinta ya bita yayi tsaye a bakin k’ofa yana galla mata harara a yayinda haushinta keta running a veins nasa. Banza dashi tayi tahau rage kayan jikinta, ba ko kunya. “Ke bakida kunya ne? Ina tsaye a kanki zaki hau cire kaya?”
“Aww! Wai dama da mutum tsaye wajen ne? Toh bakayi sallama ba baka kuma yi knocking ba ta ina zan san da mutum akaina? That aside ma naga ai nan d’akina ne ko a d’akinka kakeson inje in cire kayan?” Ganin yayi kamar ze nufi inda take tasa ihu “dan Allah kayi hak’uri kar ka tab’ani na tuba wallahi bazan sake ba.”
“Da yafi miki kam, so nazo nayi making it clear to you saboda bana son raini, duk wanin da kika san na sani yazo yace wai yana sonki ko wani iskancin karki d’au da bakina aciki dan ni ba sa’ar yinki bane count me out.”
“Toh nikuma meya kawo wannan magana yanzu?”
“Am warning you against the future, kar kiga wai dan wani wai shi friend d’ina yace yana sonki kice zaki raina ni.”
“Chab! Allah kiyaye, wasu gajiyayyun friends nakan? Ai kai ma kasan nafi k’arfinsu.” Mac powder’n ta dake kan dressing mirror ya d’aga ya wulla mata se setin goshinta, wajen ta rik’e tana ihu “karki iya bakinki, su waye gajiyayyun?” Shiru ba amsa... “nace su waye?” Ya nufi kanta da sauri tace, “friends d’ina ba naka ba dam Allah kayi hak’uri” da k’afa ya gishimeta “marasa kunya kawai ni na ma rasa abin so ajikin ki wallahi da har Aleeyu ze dage yace se ke. Ma yaushe kika balaga?” Hawaye take tana binsa da harara ita kam. “Mschww!” Dai-dai ya juya ze fita kenan wayarta dake kan gado ya soma ruri ai tana kai dubanta taga ‘My Very Own’ yana flashing kan screen d’in. Kafin Ibraheem yayi glimpsing tayi sauri ta ja ta b’oye. “Wake kiran naki?”
“Toh Ya ina ruwanka da wanda ke kira na? Ba waya na bane.”
“Baki bar kula samarukan nan naki ba ko? Nace wake kiranki?”
“Babu” tayi muting call d’in “ba gashi ba? Text message ne ya shigo, ni dan Allah kayi hak’uri ka fita zan cire kaya na kokuma in cire a idonka wallahi.” Ganin bai motsa ba ta hau cire vest dake jikintan tuni Ibraheem yabar d’akin “ai daka tsayan inban ragar da bra kad’ai a gabanka ba tunda daman muharrami na ne kai.” Sefa a yanzu ta tuna Ammar ne ya kirata bata d’aga ba. Ya kira bata d’aga da wuri bama ya suka k’are bale ace yau bata d’aga ba. “Omg!” tayi stating sannan ta shiga dialing number’n sa, har 3 missed calls beyi picking ba. Bawai kuma bayi kusa bane, actually wayan ma na hannunsa d’agawan ne bazeyi ba shi wai me zuciya. Se a karo na hud’u ya d’aga nan ma yayi shiru “hello My Very Own?” shiru ba response.
“Very Own please kayi hak’uri and let me explain.” Wayar ma ya katse gabad’aya haka kamar jaka ta sake kira nanma se a karo na uku ya d’aga “Very Own please let me explain kaima kasan dagangan bazan k’i picking up call naka ba, I was with Ya Ibraheem shiyasa.”
“You are lying to me again.”
“No I’m not.”
“Yes you are, I don’t mean anything to you thats why har zan kiraki bazaki damu ki d’aga ba, ba laifinki bane ai, ni na kiraki.”
“Wallahi ba haka bane Very Own dan Allah kayi hak’uri I can’t take it, you being mad at me.”
“And am very mad at you right now am hanging up dan ko muryanki banason ji.”
“Please don’t meh zan maka ka hak’ura?”
“Nothing!” yayi snarling at her.
“Please mana I’m on my knees begging dan Alkah kayi hak’uri.”
“Kinsan this is the second time hakan ke faruwa ko? Na uku I think we’ll just have to break up tunda I don’t mean anything to you.”
“Very Own wallahi thats not true you mean everything to me, kuma ka dena fad’in wai zamu rabu, I belong to only you. I love you morethan words can ever tell.” Dad’i sosai yaji amman ya dake “shine sena kiraki bazaki d’auka ba?”
“Na fa gaya maka yau Ya Ibraheem na tsaye kaina, the other day kuma wayar na cikin jakana ne I didn’t hear it ring.”
“Daman I you wouldn’t hear it tunda you don’t care, I can’t talk right now am hanging up.”
“Very Own wai baka hak’ura ba har yanzu? Gobe kazo ka d’aukeni and lets go somewhere, I have a suprise for you.”
“I’m mad I can’t go out with you.”
“And I’m sorry my Handsome Bobo, it’ll never happen again ever!” haka da k’yar ta samu ta shawo kan Adeel ya yarda a goben ze zo.
***
Washegari around 10:00AM Zeezee ta shirya tsaf cikin electric blue lace tasha had’ad’d’en makeup sannan ta fito Mama na ganinta tace, “ina kuma zaki yau da safen nan?”
“Gidansu Lubiee mana.”
“Kullum gidansu Lubiee? Jiya bakije bane? Anya kuwa chan kike zuwa bawani yawon banza ba Zeezee?”
“Yawon banza? Toh me zan zauna inyi a gida ba Adda Mariam ba Yasmeen?”
“Wallahi inma yawon iskanci kike kina bin samari gwara tun wuri kin dena.”
“Baba! Baba!” Nan da nan ya fito daga d’aki “na’am K’anwata ina zuwa da safe haka?”
“Gidansu Lubiee zanje shine Mama wai sam yawon banza da iskanci zani.”
“Kamar ya yawon iskanci? Hafsah baki yarda da tarbiyyan da kika bawa ‘yarki bane da zakice zata yawon banza?”
“Ina kuwa na yarda dashi? Kullum ace wai se ‘ya ta fita kuma gidan su Lubiee wallahi k’arya ne inma saurayi kike bi ranan da kika d’auko abinda yafi k’arfinmu nan gabad’aya ke kika sani.”
“Kai! Meh haka?! Ya isa da Allah, kidena yima K’anwata baki in shaa Allah ba abinda ze sameta” hannu yasa a aljihu ya zaro 1k ya mik’a mata “gashi ko Allah ya kare.”
“Ameen Baba na tafi.”
Dai-dai ta fito bakin k’ofa kenan sukayi bumping into each other da Aleeyu. “Awch!” Tayi exclaiming in pain.
“Sorry Zeezee didn’t mean to bump into you.”
“Is okay sannu da zuwa” tayi maganan tana wuce sa.
“Ermm... Zeezee can I have a word with you?”
“Ya Aleeyu right now am heading somewhere kabari in na dawo.”
“Just a minute will be okay.” Waje ta lek’a taga ba motan Adeel sannan tace, “toh ina jinka kayi sauri please” nan fa gaye ya hau suburbud’o mata love words shi yana sonta, kuma so na aure ba da wata manufa ba. Dai-dai ta bud’e baki tace mai ita batayi kenan ta hango furious Adeel tsaye gefen motansa. B’ari ta shiga yi tama rasa nayi.
“Wayyo Allah! na shiga uku!” ta aza hannayenta saman kai. “Ya Aleeyu dan Allah ka shiga ciki, ka gama dani yau.” Sam be gane me take nufi ba se daya leqa wajen yaga inda take kalla ya fahimci komi. Kafin tace zata k’arisa inda Adeel yake tuni ya shige motansa ya fice not minding calls da take mai sending. Kuka ta shiga yi wajen tasan koda zata had’a sama da k’asa Adeel will never listen to her, ai dan dolenta ta fice zuwa gidansu Lubiee ba shiri, thank God Ummi bata gida.
“Ya haka Babe? Meya faru kike wannan kuka?” Lubiee tayi maganan tana caressing bayan crying Zeezee ita a zatonta ma ko rasuwa akayi ma Zeezee.
“Lubiee am in trouble, nasan Adeel baze sake min magana ba.”
“Mschww! Yanzu akan Adeel kike wannan kuka? Oh ni Lubabatu! Wallahi da nasan da haka da tun farko banyi hooking naku up ba.” Shiru Zeezee tayi se kuka take chan Lubiee tace, “meya had’aku?” In a crying tone tayi ma Lubiee narrating komi. Bayan data gama sauraronta tace, “yo ai wannan ba abin damuwa bane, call him up and explain everything to him is all you’ve got to do.”
“Ke kina ganin ze saurareni neh? Fa bakisan Adeel bane, mugun kishi ne dashi ko magana da mazan class namu ya hana ni, bale ace ya ganni da wani bakin k’ofan gidanmu yau, kema kinsan da akwai babban tashin hankali, please help me out.”
“Dan Allah kibarsa da kansa ze sauk’o ni wallahi haushi kike ban idan kina ma Adeel haka, sekace shine autan maza mschw!”
“Ni a wajena shine auta, wallahi I can sacrifice everything for him dan Allah help me out.” Kallo Lubiee ta galla mata sannan ta d’au wayarta ta shiga kiransa. Seda call d’in ya kusa tsinkewa ya d’aga nan ta hau mai tsiwa, “kai kuma sarkin zuciya haka akace maka akeyi ne? How can you just jump into conclussion saboda kaga Zeezee da wani bakin k’ofan gidansu? Baka tunanin ko friend na yayanta ne yake bata saqo?”
“Ko d’aya, ni zakuyi playing? Inhar what you are saying is true why didn’t she call me up herself and explain to me? Daman tace min she have a suprise for me and I guess that incident was the suprise anyways tell her I enjoyed every part of it. Am hanging.”
“Adeel don’t! Ade”- karap ya katse abinsa. Jin haka Zeezee ta sake rushewa da sabon kuka haka ta tayi Lubiee na bata hak’uri har ta samu tayi shiru.
“Babe wallahi it hurts me seeing the way you can die for wannan useless Adeel d’in, Allah yaga kina sonsa ne yake miki wannan iskanci. Forget him karki sakeyi ta kansa believe me da k’afafunsa ze dawo.”
“Babe only if I could, wallahi bakisan yadda nake feeling Adeel ajikina bane, I’ve never felt like this with anyone. Sonsa a jinina yake.”
“Naji amman please kidena tayar da hankalinki haka, ke bakisan hawan jini yana iya kama ki a haka ba? Please ya isa don’t call him up zan kira shi anjima inya sauk’o kukan is enough.” Se bayan La’asr Zeezee ta koma gida ba annashuwa ko kad’an a tattare da ita. Miqe take bisa gado amman hankalinta sam baya jikinta. Daga bisani ta miqe zaune, “wallahi wallahi Ya have to share this burden with me also, duk laifin wannan mayen Aleeyun ne wama ze sake ce mai Yaya? Mschww! Kuma harda na Ya aciki tunda friend nasa ne” trying Adeel’s line for the last time baya shiga taje ta samu Baba da Mama a d’akinsu. Ba sallama ta fad’a tana kumbure-kumbure.
“Ya haka K’anwata wani abu ne?”
“Ke wai bazaki koyi yin sallama bane? Wawiya kawai.” Mama tayi scolding nata. Ai dama a cike Zeezee take seta sa kuka unstoppingly “haba Hafsah! Yanzu ai kin huta da kika sata kuka, zo K’anwata” har kan gado yayi beckoning nata over ta zauna gefensa sannan ya share mata hawayen, “yi hak’uri kinji? Allah Hafsah kika sake cema yarinyan nan wawiya you’ll answer to me.”
“Yo inba wawanci ba yarinya is sixteen (16) years old amman ace har yanzu barging into our room take ba sallama.”
“Ba ruwanki, kiyi abinda ke gabanki. Ehem ina jinki K’anwata meya kawo ki? Ko kinzo tayani hira ne?”
“Ba d’azu zan fita gidansu Lubiee ba?”
“Ehemm... Ina jinki” ya bata full attention nasa wanda ko Mama bata samun irinsa. Itama Mama kasa kunne tayi tana sauraron Zeezee’n.
“Nazo zan fita kenan kawai sega friend na Ya Ibraheem Aleeyun nan, dana gaishe shi seya cemin wai yanason min magana nace yabari anjima yata insisting then nace masa ina jinsa, kawai ya hau cewa wai yana sona. Son ma wai na aure Baba bayan ni ka hanani yin saurayi se after secondary school.”
“Haka shi Aleeyun yace?! Lallai yaron nan baida hankali, har gida na zezo ya nemi K’anwata ba tare da ya tambayi izini daga guna ba? Allah kaimu rananda ze sake zuwa!”
“Uhn-uhn Alhj don’t just jump into conclussion.”
“Like how Hafsah? Ke bakiji abinda Zeezee ta fad’a bane? Mu godewa Allah ma Zeezee nada wayo in wata sakariyan ne ba sede ta bisa ba suzo su mana abin kunya.”
“Kai yanzu how sure are you Zeezeen naka ba k’arya take ba?”
“Wallahi wallahi ba k’arya nake ba kuma tun kafin yau dama ranan na jisu da Ya suna maganan. Ya yake cemai wai ya basa go ahead.”
“Shi Ibraheem d’in? La’ila! Jeki kiramin shi.” Nan ta fice, “hmm Allah kyauta de amman dekam I don’t believe this girl, itan da tun a Ss1 take kula samari dan yanzu Aleeyu yace yana sonta wai take kawo ma k’ara? Akwai abinda ke cikin duhu.”
“Haka kuwa zakiyi ta nema ki gaji saboda ba abinda ke duhu, samari kuma tun Ss1 dana mata magana ta denayi” dai-dai nan Ibraheem yayi sallama “wa’alaikum salam” suka amsa a tare. Wucewa Zeezee tayi taje ta zauna gefen Baba.
“Yanzu kai Ibraheem ka kyauta kenan a matsayinka na babba? Ina ganinka da hankali amman seka tafka sakarci haka?”
“Gaskiya wannan bayi bane, taya a gaban K’anwarsa zaka tsaya kana mai magana haka?” Mama tayi maganan a fusace.
“Ke dama ai tanan kika fi kauri, d’aure ma k’arya gindi. Dake Ibraheem ne me sunan Babanki dole kik’i ganin laifinsa ai to ni kimi shiru.” Har anan Ibraheem bece komi ba.
“Ehh Ibraheem? Hakan da kayi ka kyauta kenan?”
“Baba nifa ban fahimce kaba.”
“Batun friend naka Aleeyu nake magana. Taya zakayi haka? Kai bakasan a rashi na kaine uba ga Zeezee ba? Seka kama ka bawa d’an iskan can go ahead, wato yayi komi da k’anwarka kai baka damu ba ko?”
“Ni!” Yayi pointing kansa. “Yaushe na bawa Aleeyu go ahead? Infact ni koda yacemin gashi gashi yana sonta ma ban yi backing maganan ba ce masa nayi Zeezee is still a girl yabari ni ba ruwa na kuma ko ke Zeezee banje na sameki nace miki duk wanin dana sani inya ce yana sonki kisan ba bakina aciki ba?”
“Ni! Yaushe akayi haka dani? Nide baka cemin komi ba.” Ibraheem was left dumbfounded, lallai Zeezee!
*© MIEMIEBEE*
ππππ
www.beeenovels.blogspot.com
Subscribe to:
Comments (Atom)