BY MIEMIEBEE
PAGE 38
*January, 2017*
_09:34AM_
Zeezee ta gama shiri tsaf sekace wacce zata gidan biki. Tana kan pancaking face nata Al’ameen yayi knocking bisa k’ofa tare da shigowa “My Princess har kin shirya ne? I thought kina bacci ai.”
“A’a na tashi since.”
“Jikin da sauk’i kenan.”
“A’a wallahi kawai de na dage ne yanzu haka kaina ciwo yake min just now nayi amai ma.”
“Subhanallah sannu ko? Muje mu karya toh muje asibitin yaso daga chan se nayi dropping naki a gida zuwa Maghrib na d’auko ki.”
“Wai kai ka d’au yini kawai zanje inyi? Rashin lafiya fa nake” akwatinta ta fiddo daga lungu “ina kuma zakije da wannan?”
“Gida mana.”
“Lafiya daiko?”
“Kaman ya lafiya zanje gida Mama ta kula dani mana.”
“Zainab yanzu sabida fever’n da be kwantar dake ba shine zaki had’a akwati zaki gida?”
“Kamar ya be kwantar dani ba? Dan ya d’an sakeni yanzu sekace haka? Ai zuwa anjima ze dawo.”
“A’a baza ayi haka ba, tunda ina gida i’ll take care of you yanzu muje asibitin.” Bajewa tayi k’asa gun tahau rusa kuka haka kawai ze kama yayi mata ruining plan wallahi k’arya ne. “Wallahi ni se ka kaini gida, ni Mama nakeso ba kai ba wayyo Allah!!” Ihu ta cigaba dayi wajen tana kururuwa a yayinda yayi tsaye wajen kawai yana mamakin yarintarta.
“Is okay toh naji tashi mu kaiki gidan bar kukan haka.” Hannu tasa ta share hawayenta “anya kuwa Zainab ba faking rashin lafiyar nan kike ba?”
“Kaman ya faking? Ana k’aryan rashin lafiya ne? Kai kanka fa kaji yadda tempreture na yahau d’azu Allah banida lafiya.”
“Toh get well soon.”
“Yauwa kuma ni bazan je wani asibiti bafa Mama zata kula dani.”
“As you wish lets have breakfast” nan da nan suka karya aka fito mata da akwatinta, acikin mota Al’ameen ya kalli Zeezee daketa buga Candy Crush a wayanta sannan yace, “Princess sekuma yaushe zaki dawo?”
“Idan fever’n yayi sauk’i kaman nanda one week haka.”
“Har one week?”
“Wani har nema? Dan bance zanyi wata ba?” Bada dad’ewa ba suka isa gidan nasu. An bud’e mata k’ofa ta fita kuma seta k’i. “Any problem?” Ya tambayeta.
“Yanzu na taho gida bazaka d’an bani kud’i na rik’e a hannu na ba?”
“Yaushe ne na baki 20k Zainab?”
“Ni ba abinda na tambaya ba kenan in kud’in ne bazaka bayar ba shikenan.”
“Toh ni ban fito da kud’i ba” sarai da akwai kud’i a pocket nasa dakuma motar ma in whole amman baze bata ba tunda rashin kunya tasa a gaba.
“Kar Allah yasa ka bayar d’in.” Buga masa murfin motan tayi wane zata 6alla sannan guard yabita da akwatinta ciki, binta da kallo Al’ameen yayi tare da kad’a kai.
****
Koda ta shiga ciki bata tarar da Mama ba saboda ta fita unguwa ana sunan ‘yar k’awarta. Sallama tayi Baba dake shirin fita kasuwa ya fito “a’a K’anwata ya da akwati? Lafiya dai ko?”
“Ina kwana Baba?” tayi maganan wane maras lafiya tare da tsugunawa har k’asa.
“Amsani de tukun meya faru?” acewarsa ma sakinta Al’ameen yayi, his biggest fear.
“Lafiya k’alau Baba nice bana jin dad’i zazza6i yasani gaba chan kuma bame bani kulawa Ya Al’ameen kullum bai gida shine yayi suggesting nazo nan nad’an huta.”
“Toh hakane? Amman don zazza6i shine har sekin dawo gida K’anwata?”
“Toh Baba bazan iya kula da kaina ba yanzu haka daga asibiti muke ammin allura.”
“Wai wai har allura? Sannu K’anwata sannu, k’ariso ciki toh.” Da kansa yaja mata akwatinta (iyayen d’aure ma k’arya gindi ba.) Bada jimawa ba ya fice kasuwa nan Zeezee ta samu kanta. Waya tahau yi da Adeel kaman ba gobe. Harda La’asr ba wanda yadawo cikin su Baba. Se chan 5:46pm Mama ta dawo gida all exhausted ganin Zeezee tayi a kitchen tana soya k’wai aikin kenan kullum, kafin tace zata 6oye plate d’in har Mama ta ganta. “Zainab!”
“Na’am Mama sannu da zuwa.”
“Sannu de tun yaushe kike nan?”
“Tun safiya fah Baba yace kin tafi gidan suna.”
“Eh wallahi Fateey’n Maman Fateey ce ta haihu.”
“Ayyah sannu da zuwa, arghh! wayyo kaina!” Tayi faking exclamation.
“Me kuma ke damun kankin?”
“Oh! Ban fad’a miki ba ko? Wallahi zazza6i ne yasani gaba for the past three (3) days shine Ya Al’ameen yace na taho gida zanfi samun kulawa.”
“Ban fahimci wai kidawo gida ba wai kina nufin harda akwatinki?”
“Eh toh achan bame kula dani.” Tafe hannu Mama tayi in suprise tana mamakin gut irin na Zeezee “yanzu don zazza6in k’aryan da am sure kika k’irk’iron shine kika dawomin gida da zama?”
“Mama wallahi ba k’ar-”
“Rufa min baki” ta katseta da wuri, “ni zaki raina ma wayo ko jinki bansan wannan d’an banzan halin da kuke developing bane ‘ya‘yan yanzu? Da zaran kunga kun fara aikatuwa a gidan aurenku seku d’ibo k’afa ku dawo gida da sunan wai bakuda lafiya ko ba haka ba? To ki bud’e wannan kunnuwan k’ashin naki ki saurareni da kyau wallahi ba a gidana za’ayi wannan iskanci ba kina jina ko? A da dabaki fara su shara ba ai baki ta6a cewa bakida lafiya ba se yanzu. Maza-maza ki had’a kayakinki kiyima Maj-Gen waya yanzu ya turo a d’aukeki.”
“Mama wallahi ba haka bane Allah banida lafiya ai Baba ma yaga shigowa na kuma ya amince na zauna anan har sena samu sauk’i.”
“Babanku kam dama ai komi ma amince miki yake tunda shi har yau be koyi darasinsa ba, maza ki kira Maj-Gen ba a gidana za’ayi wannan sakarci ba wallahi, kin ta6a ganin Mariam ta dawo gida da sunan bata lafiya ne? Koda ta haihu batace zata dawo gida ba nice naje na sameta mesa baza kiyi koyi da yayyun ki ba? Bazaki motsa bane?”
Kuka Zeezee tasa gun ita a dole batada lafiya. “Wai jiranki nake ne?” Tana tsugune gun tana ta k’irk’iro kukan k’arya tace, “wallahi Mama banida lafiya ki kira Ya Al’ameen ki tambayesa abinda har allura mun d’auka min.”
“Wato se kinji na jaki zaki tashi ko?”
“Wallahi Mama banida lafiya dan Allah kibarni na zauna anan, ina warwarewa zan koma gida na.” Ana cikin haka Baba da Omar suka dawo suka samu su Mama in the act. “Sannu da zuwa Alhj, Omar sannu.”
“Yauwa sannu Mama.”
“Sannu Hafsah meke faruwa haka kikasa patient agaba?”
“Patient? Wace patient d’in?”
“Zeezee mana ko bata gaya miki ba tada lafiya bane?”
“Baba wallahi na gaya mata wai sam k’arya nake.”
“Ai k’aryan nema, rashin son aiki yasa kika gudo nan koba haka ba?”
“Wallahi ba haka neba.”
“Haba Hafsah! Ana k’aryan rashin lafiya ne? Kuma munyi waya da shi mijin nata ma ya shaidamin batada lafiya.”
“Yo Maj-Gen kam ai dama haka zece maka tunda Zeezee tafi k’arfinsa amman wallahi ‘yar nan k’alau take.”
“Allah banida lafiya.” Omar dake tsaye wajen yana kallonsu don kansa ya nufi site nasa saboda shima yasan k’arya Zeezee take.
“Ya isa haka Hafsah tunda ba’a kanki ‘yar nan zata kwana ba, ba ruwanki musamman mijinta ya kawo ta saboda batada lafiya kice k’arya take?”
“Nikuma kaji na rantse da Allan da raina ke hannunsa baza ayi wannan rashin hankali a gida na ba, wani rashin lafiya ne anan yarinya duk tayi kumatu saboda yadda takejin dad’i a gidan miji amman don rashin son aiki ta gudo wai batada lafiya? Wallahi bazan bari ba yanzu, yadda ka lalata tarbiyyan yarinyan nan ada kayi ma yanzu, Zainab zata koma gidanta ko tana so ko bataso ni na gaya maka.” Ta k’are maganan in a serious tone sosai tabawa Baba mamaki be ta6a jinta tana d’aga murya haka ba hakan na nuni da yadda ranta ya matuk’ar 6aci kenan.
“Me yayi zafi haka Hafsah na? Yi hak’uri mana” yayi maganan in a soothing tone.
“Ai ba zancen hak’uri bane ‘yar nan bazata kwana gidan nan ba.”
“Naji toh yi hak’uri kinga Maghriba ya riga yayi yanzu kiyi hak’uri kibarta ta kwana nan yaso gobe da safe seta koma chan gidan nata. In rashin lafiyan ya sake tak’urata yaso sekije ki sameta ko?”
“Har se gobe ta koma gida? A yau d’innan zata koma, yarinya sam batasan ciwon kanta ba ke bakisan da haka zakiyi creating space wa Maj-Gen. ya soma kula matan waje bane? Saboda time da ya kamata kina tare dashi baki nan as kinzo nan kina faking rashin lafiya ni na gaya miki a gobe zaki koma gidanki aikin banza kawai.” Mama na kaiwa nan ta fice, kuka Zeezee ta shigayi shikenan Mama ta rusa mata plan nata yanzu haka zata koma ta cigaba da bauta wa Al’ameen? Wayyo ita.
Hak’uri Baba yata bata da alama har ya mance da kalan rashin hankalin da Zeezee tamai a baya be koyi darasinsa ba har yanzu. Zeezee na kwance a d’akinta se turo baki take gabad’aya ji take kaman ta gudu taje somewhere tasamu Adeel nata. Video call da sukazo sukayi da Adeel nema ya d’an farinta mata rai.
Kafin Al’ameen ya kwanta seda ya kirata don yi mata ya jiki amman dake a cike dashi take, gani take duk laifinsa ne yasa ko d’aga wayan ma batayi ba.
*~ *~ *~
Washegari tun 8am Mama ta kira Al’ameen da kanta ta buk’acesa da ya turo driver’nsa yazo ya d’auki Zeezee maza-maza kuma koda wasa kada ya sake bari ta baro gida inhar Zeezee batada lafiya ne dagaske nan gaba ita da kanta zataje ta zauna akanta, fad’a sosai tamai da yadena zubawa Zeezee ido tana abinda taga dama yana mata fad’a sede shi yana ganin baze iya ba, ansan soldiers da fad’a da zafi but when it comes to their loved ones they are damn sweet, calm and quiet!
Tara saura driver’n Zeezee ya iso, sam bata so tafiya ba. Fad’a Mama tata mata kaman ba gobe.
***
Su Zeezee suna isa gida tafito daga motar a fusace not minding ta rufe k’ofar, zaune bisa dining table yana having breakfast ta tarar da Al’ameen, wani d’an banzan harara ta watsa masa sannan ta nufi d’akinta direct inda ta baje tayita kuka kaman ba gobe. Seda tayi ta godewa Allah sannan ta nufi bayi ta wanke fuskanta tafito ta zauna bakin gado tana tunani ya zatayi tasa Al’ameen ya saketa, shin wani rashin hankalin zata mai da zesa ya rabu da ita? Gabad’aya ta shiga damuwa yanzu saboda yadda Adeel kece mata bata damu dashi ba yanzu don kuwa da tayi da tuni ta kashe auran nata (wa'iyya zubillah!) Dabara ce ta fad’o mata, wata maqirar murmushi ta saki. A ranan gabad’aya word be had’ata da Al’ameen ba saboda ko shiga d’akinta beyi ba shima.
Washegari bayan ta k’are chores nata sun karya Al’ameen ya shirya tsaf sannan yazo yayi mata sallama kan ze fita ko ta kansa batayi ba banda dogon tsukan data ja mai. Yana fita taja mayafinta itama ta nufi gidan k’awarta Hajar datayi aure recently, bayan ta fayyacewa Hajar plan natan tayi promising nata 100k inhar tabata had’in kai suka gudanar da wannan plan, kasancewar Hajar money monger ce tuni ta amince.
_2 days later..._
Ana sauran kwana hud’u Al’ameen ya koma ABJ, yana zaune a parlour as usual yana kallon sports aka danna door bell yana dubawa yaga bak’in fuskoki guda biyu amman sede yana da tabbacin k’awayen Zeezee ne. Ya bud’e yayi musu sannu da zuwa sede meh? Take Hajar tahau sa da tsiwa “ina matar taka take? Wallahi ta fito ta biyani kud’ina ai ba haka mu kayi da ita ba, kota ban kud’i na kona kai k’aranku duka police station tunda kaine mijinta.”
“Wait, wait what is going on here guards!” Take suka mammatso “kunsan wannan faces?” ya tambayesu in an authoritative voice.
“No Sir sunce mana de k’awayen Madam ne.”
“And mena ce muku about letting strangers in?”
“We are very sorry Sir but they told us they are friends.”
“It shouldn’t repeat itself, am I clear?”
“Yy.. Yes Sir thank you” sukayi saluting nasa tare da ficewa.
“Baiwar Allah kode kinyi 6atan kaine?” yadawo da kallonsa akan Hajar dake ta admiring kyansa ita bama wannan ba muryansa ne ke tafiyar mata da imani, me bawan Allan nan ya rasa da Zeezee ke neman ya saketa? Ai ita wannan ma ya fiye mata Adeel wallahi, dake wa tayi;
“Ba wani 6atan kai ko ba nan bane gidan Maj-Gen Al’ameen me mata Zainab?”
“Nan ne nine ma maigidan.”
“Good so nake ka fito min da matarka ta biyani kud’i na wallahi.”
“Kud’i you mean kina bin Zainab bashi? Since when?” yayi maganan damn suprised.
“3 weeks back.”
“Subhanallah, nawa kuma?”
“500k.”
“What?!” yayi exclaiming jaw dropped.
“Ai ka jini de kuma ba sharri nake mata ba wallahi tafito taban kud’i na ace babban mutum kaman ka amman kabari matarka tana cin bashi awaje Allah wadai wallahi, nide aban kud’ina konayi kururuwa in tara maku jama’a.”
“Ko kinsan a gidan soja kike kike wannan batu? And how can you accuse my wife?”
“Aww ma tambaya kake? Zainab!” ta shiga k’wala wa Zeezee kira “Zainab kifito nan.” A farko Al’ameen yayi niyyan yasa guard nasa suyi mai waje da Hajar da k’awarta amman ganin yadda ta dage kan sam wallahi da akwai bashinta gun Zeezee ya shiga duhu shin har yaushe Zeezee taci bashin 500k besani ba? Wani irin kud’i ne bai bawa Zeezee da zata nemi ta tozarta sa a idanun jama’a da girmansa da komi zata mai haka meya mata? A gaban k’ananun soldiers nasa bujakai wanda basu kai sun kawo ba sun tsaya suna gaya mai magana gaskiya abin Zeezeen kuma ya soma yin yawa “ina zuwa” kad’ai ya iya ce dasu sannan yaje yasamu maqirar zaune kan gado, yi tayi kaman bata da masaniya kan abinda ke faruwa.
“Zainab?”
“Meh? Menayi kuma yanzu?”
“Shin dagaske ne kin ranta bashin 500k gun k’awarki baki biya ba?”
“Sosai ma kuwa anyi haka.”
“Sabida mesa?”
“Kaman ya sabida mesa? Baka bani kud’i ishasshiya ba ba dole naci bashi ba.” Magana ya soma a fusace sabida ransa ya matuk’ar 6aci, bayason abinda ze ta6a masa suna.
“What nonsense Zainab? wani irin kud’i ne ban baki ba? White gold naki be 6ata ba kince ya 6ata na sai miki sabo, I heard you the other day on the phone kina ciniki zaki siyar da shi duk ban miki magana ba, yanzu kuma seki nemi tozartani ki 6atamin suna agari ace babban mutum kaman ni nabar matana tana cin bashi a gari?”
“Wow! Wow!” Ta tahau yin tafi “I like where this is going finally kafara fighting back ai da hakan kakeyi tunda a baya da warhaka mun tarwatse, bakason sunan ka ya 6aci a agari? Fine and good seka bani takarda na yanzu-yanzun nan ko minto d’aya kada ka k’ara aikin banza kawai baka bani kud’i ba ya kakeson nayi? Ko ka ta6ajin Baba yace maka naci bashi lokacinda nake gidan shi ne? Kai ka d’aukoni ka kawo ni nan dole kayi hak’uri da dukkanin abinda zan maka kuma believe me this is just the start wallahi I will never rest until da hannunka ka d’au takarda na ka miqa min mschwww!”
“Haka kikace?”
“Ai hakan nema, ko ka biyasu kud’insu kokuwa ka sakeni Baba na ya biya min tunda ba matsiyaci neba shi.”
“Ya miki kyau” kad’ai yace mata sannan yaje ya rubuta wasu Hajar cheque na 500k tare da basu hak’uri on behlaf of Zeezee.
Su Hajar suna isa gida tama Zeezee waya “Babe ga cheque nan fa har Ogan naki ya bamu.”
“Aikinki yayi kyau gobe zan taho miki da 100k d’inki.”
“Toh ya yanzu? Yace ze sake kin?”
“Wannan mayyen? Ai inba maqora na kaisa ba, baze ta6a saka na ba.”
“Toh amman Zeezee meyasa kikeson rabuwa da miji kaman Maj-Gen.? Bawan Allan nan banga abinda ya rasa ba ga kyau ga hankali most of all ga sweet voice.”
Allah ko? bari Ahmed (mijin Hajar) ya jiki ba ruwa na.”
“LOL but seriously.”
Toh ni duk feautures d’in ba burgeni suke ba, Adeel kawai nakeso.”
“Allah baki shi toh sena ganki goben.”
“Ameen bye!” nan tayi hanging yau ma kaman jiya word be sake had’ata da Al’ameen ba ko duba ta da Asuba beyi ba saboda abinda ta masa ya mugun 6ata mai rai.
****
A washegari kaman yadda ta saba fita bada izininsa ba da sassafe ta tashi ta gama ayyukanta ta karya sannan ta fice yawonta. Ba Al’ameen ya tashi ba se to 10am nan yayi wanka shima jin ba motsinta yasan tafita yau ma, breakfast ya aika aka siyo mai yana cikin karyawa wayansa ya shiga ringing yana kai dubansa kuwa yaga Hjy Sadeeyah, batare da 6ata lokaci ba ya d’aga “halo Big Sis.”
“Na’am Little one kana gida?”
“Eh ban koma aiki ba tukun se jibi.”
“Oh to gamu da Mama mun yanko kwanan gidanka.”
“You mean kuna Bauchi?!” yayi exclaiming.
“Yes gamu nan ma a bakin gate yanzu.” Mumunar fad’i gabansa yayi yasan halin Sadeeyah sarai ba shakka taje ta irgawa Mamansu halin da yake ciki ne Mama ta ibo k’afa all the way from Kaduna ta taho nan. Tunanin me zeyi ya soma wanda beyi nisa ba Sadeeyah ta danna doorbell. Jiki na k’yarma ya miqe ya bud’e musu. Salati kawai Mama ta saki ganin yadda fuskan Al’ameen nata yad’an fad’a ba shakka Sadeeyah batayi k’arya ba matar Al’ameen na basa wahala saboda ta samesa shiru-shiru bayi magana. Al’ameen mutum ne da abubuwa basu cika damunsa ba inhar ko aka soma ganin damuwa tattare da shi to abu ya 6aci ne kwata-kwata ba kanta.
“My Only Son?!” Mama datayi ageing about 67 tayi exclaiming tana shafa fuskansa pathetically.
“Ai na gaya miki Mama, kinga yadda ya rame kuma believe me wallahi time dana zo bekai haka rama ba.” Hannun Al’ameen taja suka shiga ciki suka zauna kan kujera d’aya a yayinda Sadeeyah ke zaune oppsite them. “Al’ameen Babana meke faruwa? Meke damunka?” Hannunta ya sauk’e da k’yar daga fuskan nasa, “babu Mama” sannan ya maida kallonsa kan Sadeeyah, “Hjy me kikaje kiga gayawa Mama kika sa tazo all the way from Kaduna, bakisan its bad for her health bane?”
“Akwai abinda yakai min rashin kwanciyar hankalinka tashin hankali ne Al’ameen? Yanzu ace da raina amman bazaka sanar dani halin da kake ciki ba sede a bakin Sadeeyah? Itama da Allah be kawo taba sede rana d’aya inji matar taka ta sa maka ciwon zuciya ka fad’i ka mutu?”
“Mama what are you talking about? Bafa abinda ke faruwa ki kwantar da hankalinki please ni banason abinda ze tayar miki da hankali.”
“Ai ka ajiye kalman kwanciyar hankali a gefe, ina matar taka take?”
“Uhm... Erm-” katsesa Sadeeyah tayi da wuri “ta fita yau ma kaman kullum ba? Ai na gaya miki Mama, wallahi kullum da safe seta fita yawo kuma karki manta ba breakfast take ajiye mai ba sekuma Magrib take dawowa.”
“Thats not true Mama karki jita, Hjy enough please” yayi defending kansa.
“Aww nice nake k’arya Lil Bro? Well lets see” dining space ta nufa sega take away nasa dayake having breakfast with, kai ta kad’a ta d’ago ta kai wa Mama, “ba gashi ba aikin kenan kullum cikin siyan takeaway, bata ta6a mai girki ba Mama meye amfanin wannan auren? Wallahi ina raye wancan shegiyar bazata wahalar min da k’ani ba, I just let her go kwanaki but not now not ever.”
“Barni da ita Sadeeyah, haka kawai tasa min Only Son a gaba sabida taga baya magana? Ina matar taka take nace?”
“Sekin tambaya ne Mama? Ofcourse ta fita yawon banzan data saba mana.”
“Ina take Al’ameen answer me.”
“Mama bata gida ta fita amman da izini na ta fita.”
“Al’ameen yanzu ni zakayi wa k’arya? Ka kalli cikin idanu na kamin k’arya?”
“Mama please...” Sekuma yayi shiru.
“Da izinin ka tafita koko a’a? Karka min k’arya am damn serious.”
“Bada izini na ta fita ba but pl-” katse sa Mama tayi “Sadeeyah d’au waya ki kira min iyayen yarinyar both baban da maman now! Za’a yita ta k’are yau.”
*© MIEMIEBEE ™YGC!*
www.beeenovels.blogspot.com
👄👄👄👄👄
Friday, 20 January 2017
‘YAR GATA CE!
BY MIEMIEBEE
PAGE 37
*January, 2017*
_Assalamu Alaikum, literally I don’t even know where to start from my family, to friends, to fans, supporters, readers and to everyone who missed either my book or me, know that I missed you guys as much and am so sorry for keeping you people in such a non ending but now ended suspense and also that I can't reply back to each and everyone of you that cared and stopped by to ask for me privately, or on the blog or in groups or even tried calling me. The messages are over Alhamdulillah I have such awesome people that care for me, nagode sosai for your maxi support, care and love I love y'all oceans and galaxies❤❤. With your prayers, Allah ya dawo dani safe and sound se muyi firing on da *™YGC*💞_
_2 days later..._
Ba inda Zeezee bata taka ba da sabuwar motarta a garin Bauchi tana bawa mutane assignment. Duk mutan arziki sun taya ta murna barin ma Baba da Mama they can’t ask for a better son-in-law than Al’ameen. They are sure ko bayan ransu ze cigaba da kula da Zeezee, nasiha again Baba yata mata amman haka baiwar Allahn nan ta ajiye mai abinsa a wajen da tazo tafiya.
_Afternoon hours..._
Kasancewar Al’ameen be ta6a jimawa haka a gari ba se wannan karan yasa mutanensa da suke Bauchi duk suka soma hallaro gidan nasa suna zuwa yimai gaisuwa. Duk yadda yayi dan kada su san yana gari abin ya gagara babban mutum kamanshi se a hankali. Suna zaune da mutanen nasa a parlour yayi excusing kansa ya shiga d’akin Zeezee alokacin ma waya da Adeel take wanda da sauri ta katse ganin Al’ameen. Kai kawai ya kad’a yace da ita, “Zainab white rice nakeson ki dafa wa bak’in danayi sekiyi slicing carrots akai dakuma peas da za’a sa akai kinji?”
“Kut! Nice zanma duka wannan aikin? Wallahi k’arya ne ni banida lafiya.” tayi maganan cike da rashin kunya.
“Ki dafa white rice shine bakida lafiya Zainab? Bance fa zakiyi stew ba, na riga nasa an siyo stew shinkafan kawai zaki dafa thats all.”
“Yo dama kace nayi stew’n mana in bakayi asaran kayan miya ba kuma ma wai su abokan naka basuda mata ne kokuwa iskanci da son sa mutum aiki ne ke hanasu zama a gidansu suci abinci se sunzo gidan mutane? Allah wadai d’in mutane kaman su wallahi mschww.”
“Ya isa haka toh wuce kije ki dafa kiyi sauri.”
“Kuma wallahi in shinkafan be dahu yadda kakeso ba don’t blame me bani nace ka kawo bak’i ba aikin banza.” Mayafinta ta taje ta fice mai, in less than one hour shinakfan ya dahu yadda Al’ameen ya buk’ata sede ruwa yaso yi mata yawa kad’an amman de tayi k’ok’ari. Ita bama haka taso ba, taso ace shinkafan yayi fate-fate yadda ko a mafarki baze sake sata dafa mai abu ba.
A food warmer ta juye ta basshi a kitchen d’in sannan ta nufi parlour inda yake zaune da mutanen nasa ta bisu da dirty look sannan tace, “Daddy kaje ga abincin bak’in naka yayi.” Da mamaki friends nasan suka juyo suna kallonta taya zata kira mijinta da Daddy? Ignoring this thought suka gaisheta kusan a tare dukansu tunda ita tak’i gaishesu. “Ba gaisuwarku nake buk’ata ba ni, inda hali daga yau karku sake zuwa gidana tunda kwad’ayin abinci ke kawo ku.” Tana kaiwa nan tayi d’akinta binta da kallo duka sukayi wide in shock sannan back to Al’ameen “kuyi hak’uri dan Allah, kuyi mata uzuri yarinya ce har yanzu.”
“Bakomai Maj-Gen Allah rufa mana asiri” cewar d’aya daga cikinsu. Haka dan kansa yaje ya d’auko wa bak’in nasa abinci sukaci bayan tafiyansu ya tara plates yakai kitchen. Banda kuda dake yawo suna bin wanke-wanke tun na shekaran jiya ba abinda ke gudana a kitchen d’in. Beso ba amman dan dolensa ya nufi d’akinta be sameta ciki ba kasancewar tana wanka zaman jiranta yayi. Kaman me haihuwa seda tayi spending numerous minutes ta fito da towel nata iyaka tsakiyan cinyarta.
“Haka kawai ba sallama seka na fad’omin d’aki inda kuma ba komi a jikina na fito fah?”
“Am sorry, in kin gama shiri kije ki rage wanke-wanken kuma its hightime ko sau d’aya ne kibi gidan nan da shara Zainab, ko ke zama cikin dottin na miki dad’i sede kiyita tsaftace jikinki amman banda na muhalli.”
“Look at who’s talking dan Allah” tayi maganan tana tafe hannu “bakason ganin gidanka da dotti fine and good kana iya saka na right now ka auro wacce zatayi maka wannan bauta. Kafa sani niba boyi-boyi bace bazaka na kawomin so called friends naka suna taramin wanke-wanke ba and expect me to be washing the dishes for you, uh-uh baka da wannan gatan Daddy.”
“Zainab mesa kike haka ne? Baki tsoron tsinuwan mala’ikun Allah ne ke? In ni ina barinki sufa bazasu barki ba.”
“Ai tsoronsun yasa nake tambayar takarda na saboda in samu wanda zan na mai bauta wanda nake so ba kai ba.”
“Naji bakiya sona but you can’t change the fact that am your husband koba haka ba? Kije kiyi wanke-wanken nace” yayi maganan this time a bit tensed.
“Bazan yiba inma zan wanke se wanda nida kai mukaci abinci akai ba wanda wad’ancan bak’in naka suka ci abinci akai ba in kanason ana maka wanke-wanke kana iya kawo me aiki.”
“Naji zan kawo me aikin amman yanzu kije ki wanke na kitchen d’in in shaa Allah zan d’auko miki me aiki.”
“Ma kanka de ba mani ba yanzu excuse me zan sa kaya.” Be sake cemata komi ba ya fice. Nan da nan tagama shiri tafito kitchen kenan taji an danna door bell tana dubawa taga Mama salati kawai tahau yi har anan Al’ameen na zaune a kan sofa be motsa ba. “Ki bud’e k’ofan mana Zainab waye ne? ”
“Mama ce nawa ya k’are!” tayi maganan hankali a tashe. Murmushi me sake k’ayatasa ya saki seda dimples nasa suka lotse sosai sannan ya kad’a kai ya kawar da kansa daga kallonta. “Aww ma dariya kake min ko? Mugu kawai, mutum babba amman wai da dimples mschw” Da k’yar ta bud’e k’ofan atare ita da Al’ameen suka yima Mama sannu da zuwa. Drink da snacks ta kawo tayi serving Mama dashi.
“Ai na d’au ma ko ka koma Abujan ne Maj-Gen.” Maa tayi maganan tana cin kad’an daga cikin cin-cin dake gabanta.
“A’a wallahi se next week in shaa Allah.”
“Toh Allah ya kaimu, bazan gaji da maka godiya bafa naga sabuwar motar da ka sai wa Zeezee Allah k’ara bud’i mungode sosai.”
“Ba komai Mama an zamo d’aya ai yanzu, barin shiga ciki toh.”
“Nazo na koreka ko? Kayi zamanka de zamu shiga ni da ita.”
“A’a please kuyi zamanku anan” yana kaiwa nan ya fice. “Ke kin mai godiya kuwa daya sai miki motan?”
“Nayi mana Mama nayi sosai ma.”
“Toh ki rik’e mijinki hannu bibbiyu Zeezee aljannarki a tafin k’afafunsa yake ba a nawa ba yanzu duk lokacinda ya nemi had’a kwanciya dake karki hanasa sannan duk abinda kika san bayaso ki kiyaye wanda yakeso kuma kina mishi kina jina ko?”
“Eh Mama inayi sosai nagode.” Hira kad’an suka ta6a can Mama tace zata kai plate nata kitchen nan Zeezee ta dage atapir ita zata kai mata sanin kitchen natan bamai ganuwa bane. “Kibari mana meh haka? Bak’uwa ce ni?”
“A’a amman kibari zan kai da kaina.”
“Matsa min da Allah kaman dagaske.” ta tureta ta shiga kitchen d’in, baki kawai ta sake wide in shock tama kasa believing abinda idanunta ke gane mata. “Ke! Me wannan? Kitchen d’in mahaukaciya komeh?”
“Mama wallahi nad’anyi rashin lafiya ne kwana biyu shiyasa wanke-wanken ya taru.”
“K’arya zakiyi min? Ba two days back bane Maj-Gen ya sai miki motan kika rik’a fita yawo anyhow shine zaki cemin bakida lafiya iyyeh?” Mari lafiyayye Mama takai mata a baya. “Rashin hankalin da kikeyi agidan naki kenan ko wanke-wanke bakiyi?” K’walla na cika a idonta ta kad’a kai “wallahi a’a da Allah karki gayawa Baba wallahi ze kasheni.”
“Me ze hanani gaya mishi? Ke bazaki ta6a shiga hankalinki bako? Wannan wanke-wanke tun na yaushe?”
“Mama wallahi be jima ba kuma yau ma nakeda niyyan wankesu, MP ne ya sani gaba shiyasa.”
“Na yaushene nace? Bazaki amsa bane? Kuma wallahi kimin k’arya kiga inban kira Maj-Gen. ba na tambayesa, na yaushe ne nace?!”
“Wallahi na shekaranjiya ne.”
“Innalillahi! tun shekaran jiya? Yanzu na shekaran jiyan ne be jima ba? Ma’ana har na sati kina tarawa kenan ko?”
“Wallahi a’a Mama wannan d’inma sharrin shed’an ne” Ajiye cup d’in Mama tayi ta jawo hannun Zeezee sannan ta shiga kai mata mari kota ina, ihu Zeezee ta shiga rusawa har seda Al’ameen ya fito da mamaki yayi sauri ya k’wato Zeezee yana bawa Mama hak’uri.
Kama shirt nasa Zeezee tayi gagam tana b’oye jikinta a bayansa. “Ni zakiyi wa abin kunya iyye? Kalan tarbiyyan dana baki kenan, tunda kike kin ta6a ganin wanke-wanke ya kwana a gida na dake zaki bar har na shekaran jiya? Maj-Gen in kanayi wa Allah dan Allah ka fita kabarni da wannan maras kunyan.”
“A’a Mama dan Allah kiyi hak’uri duk beyi zafi haka ba ita kanta tanada niyyan wanke dishes d’in yau.”
“Aww ai dama nasan kai kake d’aure mata gindi, haba Maj-Gen. kai da ya kamata ka gyara mata zama se kuma ka zuba mata ido tana rashin hankali iya son ranta gaskiya am very disappointed in you. Wannan abu dame yayi kama?”
“Kiyi hak’uri Mama.”
“Ka gayamin bayan wannan wani rashin hankali kuma take again?” Shirt nasa Zeezee ta shiga tukiukuyawa tana mai nufin kar ya tozarta ta.
“Babu wannan ne kad’ai kuma shima zata gyara ko Zainab?” Tana riqe da shirt nasan ta gyad’a kai “eh eh wallahi.”
“Zan samo mata me aiki ma tana taimaka mata tunda gidan yayi girma da yawa.”
“Me aiki?” exclaimed Mama. “Wallahi bame aikin da zaka nemo ma wannan ‘yar, shara da mopping d’inne shine se an nemo mata me aiki? Da wanke wanken da befi a k’irga ba? Inhar kana k’aunan Allah kaja baya da wannan zance, ban yarda ba. Koda wasa karka d’aukan mata me aiki, kajini ko?”
“Naji Mama amman-”
“Don Allah nace Maj-Gen kai wai bakasan halin Zeezee bane? ka fara mata da haka by the time kuka zo kuka haifafa fah? Ya gidan naku ze kasance tunda yanzu da take ‘yar amaryarta ma baka barinta tayi aiki.”
“Toh Mama za’ayi kaman yadda kikace kiyi hak’uri.”
“Yauwa yanzu inason kabani waje kuma kabarni da ita kad’ai.”
“A’a Ya Al’ameen dan Allah karka fita wallahi dukana zatayi” Zeezee tayi maganan tana sake matsesa a jikinta.
“Mama please kiyi hak’uri karki ta6ata zatayi wanke-wanken.”
“Naji bazan ta6a ta ba ka fita to mu samu mu had’a kitchen d’in.”
“Ya Al’ameen wallahi kafita duka na zatayi.” Seda Mama tayi dagaske tasamu ta fito da Al’ameen. “Maza kama yin wanke-wanken wawiya kawai.” Nan da nan Zeezee ta shiga washing dishes d’in sama-sama kaman yadda ta saba ashe duk kallonta kawai Mama take, ta gama zata fara jerawa Mama tace, “dawo dawo dasu nan” cup d’aya ta d’aga ta shafa jikin se maik’o kawai malam sekace be shiga cikin ruwan kumfa ba. Lafiyayyen mari Mama ta kai mata a baya kafin tasa ihu Mama ta aza hannunta akan lips nata tana mata alaman tayi shiru. “Wallahi kika bari Maj-Gen ya fito kinji na rantse sena gayawa Babanki har nan ya biki ya baki d’ankaren duka” jin haka ta had’iye ihun nata tare da shanye hawayen nata.
“Hakane kin wanke? Bazaki bar aikin cuwa-cuwan nan da kika saba bako? Kanki ma yanzu zaki cutar tunda tun chan agida haka kikeyi.” Mama na tsaye a kanta Zeezee ta sake bin wanke-wanken seda suka fita k’al sannan ta share kitchen d’in tayi mopping ta goggoge kan counter dasu gas cooker and microwave. Bayanta kan ze 6alle, tunda tasan kanta bayan aikin wankin da Ya Ibraheem ya ta6a sata bata sake aikatuwa kaman na yau ba. “Shara fa kinayi?”
“Mama dan Allah kiyi hak’uri ki tafi gida wallahi nayi shara yau bayana yana iya 6allewa.”
“Ma’ana bakiyi kenan?”
“Zan fara gobe dan Allah kiyi hak’uri.”
“Maza d’ago tsintsiya ki bini ashe ba sharri idona suka miki ba tun shigowana na karanci gidan naku da k’ura” haka Zeezee tana tura baki tana matse k’walla tabi bayan Mama, kap gidan ranan seda Mama ta sata ta share ta kuma yi mopping harda dusting sannan tabi gidan duka da turaren wuta. Tanayi tana kuka amman hakan besa Mama ta k’yaleta ba.
“Wayyo Allah zan mutu!” tayi maganan baje akan tiles tana riqe da bayanta.
“Tashi kije ki kiramin Maj-Gen. d’in.”
“Mama wallahi bazan iya tashi ba.”
“Aww na saki share cikin gidan naki kenan ko?”
”A’a zan tashi zan tashi” tana bud’e d’akin nasa ta tarar dashi akan laptop yana aiki “wai kaje Mama na maka magana.”
“My Princess ya haka da riqe baya?”
“Ban sani ba ai wallahi ka kyauta nikan kazo.” Bayanta yabi suka fice akan kujera opposite na Mama suka zauna “gani Mama.” yayi maganan gentlemanly.
“Yauwa Maj-Gen ka bud’e kunnuwanka da kyau ka saurareni don Allah nace.”
“Toh Mama.”
“Take a look at your house now what can you say?” Yadda Mama ta buk’acesa yayi. He couldn’t believe it ko ina se sparkling yake ga k’amshin turare na tashi. A rayuwa yanason yaga muhallinsa da tsafta kaman haka “wow” yayi breathing “its sparkling yayi kyau sosai.”
“Good toh haka nakeson gidanka ya kasance a kullum, alk’awarin abu d’aya nakeson kamin, ka tabbata ko wani safiya Zeezee tayi shara tayi moppkng after each 3-4 days kuma tayi dusting, wanke-wanke kuma ban yarda wanke-wanke ya kwana a gidanka ba inba wai rashin lafiya take ba. Kar ya zamana takai sati bata wanke muku toilets ba. Zancen me aiki kuma banason ka d’au ma Zeezee me aiki dukkanin aikin nan dana lissafo ita nakeson tanayi can I count on you?”
“Uhmm Mama you see-”
“Bazaka iya min ba kenan?”
“A’a bawai haka bane-” saurin katsesa tayi “then can you promise me all that?”
“Yes Mama, I promise in shaa Allah.” wani mugun kallo Zeezee ke binsa dashi sannan ta sauk’a har k’asa tana kukan munafirci “Mama dan Allah kiyi hak’uri wallahi inhar na cigaba da aikatuwa haka kullum wataran gawa na zaku cire daga gidan nan, kiyi hak’uri dan Allah kibar Ya Al’ameen ya d’aukomin me aiki I promise tare zamuna yin aikin da ita Allah wallahi.”
“Zainab banason sakarci kina jina koh? In kinga Maj-Gen. ya d’au miki me aiki toh wallahi se in kin haifafa hidiman yara ya fara miki yawa, kana jina ai Maj-Gen?”
“Eh Mama naji.”
“Good ke kuma addu’a zan yita miki Allah shiryeki don zagi bashida amfani, amman kisani duk ranan da garin Allah ya waye baki aikata wannan aiki dana lissafo ba bakuma dan wani k’wararren dalili ba Allah ya isa na yana kanki.”
“A’a Mama please, kiyi hak’uri in shaa Allah ma zata nayi ba sekin ja Allah ya isa ba.” cewar Al'ameen.
“No ka barni da ita nasan halinta sarai ina barin nan bazata sake d’aga tsintsiya ba tunda kai na lura baka mata magana.”
“Kin jini ko bakiji ba?” Shiru Zeezee tayi not ready to talk.
“Aw in kira Babanki na fad’a
mishi.”
“A’a wallahi naji, naji karki kirasa dan Allah” tayi maganan fear na building a tare da ita. Da mamaki Al’ameen ke kallonta ashe duk rashin kunyarta tanada weak point, da kyau. Hak’uri Mama ta sake bawa Al’ameen akan rashin hankali irin na Zeezee sannan kuma a gabansa tayita yiwa Zeezee fad’a sosai sannan ta bisa da nasiha.
Bada jimawa ba tace zata tafi wanda Al’ameen yasa driver’n sa yayi dropping nata. Tana tafiya Zeezee ta zarce d’akinta tana me rusa kuka tsakaninta da Allah yanzu shikenan ita hutunta ya k’are kenan? Kukan ta cigaba dayi koda Al’ameen ya ganta be mata magana ba sabida yasan theres no point doing so in banda rashin kunya ba abinda zata masa don haka ya zarce d’akinsa shima.
*~ *~ *~
Washegari Zeezee ta tashi da sassafe ta gama ayyukanta tas, ji take wane bayanta ze 6alle dan azaba. Al’ameen na fitowa yaga ko ina sparkling clean ga kuma k’amshin turare d’akin Zeezee ya nufa ya sameta miqe kan gado tayi ruf da ciki. A nitse ya k’arisa ya zauna kan side drawer nan ta juya mai baya. “My Princess?”shiru ba amsa, “My Princess sannu da aiki kinji? Everywhere is sparkling clean ga wannan tukuicin aikin da kikayi.” ya ajiye mata bundle na N50.
Juyawa tayi don ganin meye tukuicin tana ganin kud’in ta d’aga bako kunya. “Bayanki na miki ciwo ne?” Kaman bazata amsa saba se kuma ta gyad’a kai. “Do you need a massage?” Tana so tana kaiwa kasuwa “ni banaso kafita min daga d’aki ai duk kaine.”
“Yi hak’uri toh.”
“Ni kafita min.” Besake ce mata komi ba ya miqe, ya kaiga bakin k’ofa ta tsayar dashi “kazo kamin wallahi bayana kaman ze 6alle” murmushi kawai ya saki yana kallonta da take rage kayan jikin nata, bajewa ta sake kan gadon tana jiran ya fara mata tausar. A hankali taji sauk’an hannunsa akan bare back nata, take heart nata yayi skyrocketing ita kanta ta rasa dalilin da yasa every single touch na Al’ameen yakeda strong influence akanta.
Massaging mata baya ya shiga yi a hankali wanda don dad’i har wani bacci Zeezee ta soma ji, hakan ya cigaba da mata har seda tayi bacci. Kwanciyarta ya gyara mata sannan yaja comforter ya rufeta da shi tare da rage speed na AC’n tunda batada kaya. Dawowa yayi ya zauna akan side drawer yana k’are mata kallo a yayinda wani irin wutan sonta ke sake ruruwa a zuciyarsa, he can’t wait for the day Zeezee zatayi accepting nasa as her husband, surely that day will come shiyasa baze gaji da trying to make her happy ba. What a gentleman!
Hannunsa ya d’aga a hankali ya aza akan fuskarta yana shafawa sam bata motsa ba seda yaja hancinta. Hannun nasa ta kama tasa k’ark’ashin kumatunta duk a cikin baccin, ta sake kuma tak’i ta sake hakan ya sanya Al’ameen murmushi sosai. Haka ya cigaba da zama a wajen yana k’arewa beautacious innocent while at sleeping face nata kallo, da k’yar ya samu ya iya ya zare hannun nasa tare da pecking forehead nata yayi whispering “I love you Princess” sannan ya fice.
_5 days later..._
Gabad’aya rayuwan kanta tabar yiwa Zeezee dad’i dalili kuwa shine wannan aiki da Mama ta aza mata shi na dole, domin haka tayi coming up da plan. Tana idar da sallan Asuba yau ta d’au towel ta tsoma cikin warm water sannan ta mammatsa a jikinta seda ya d’au zafi. Tana jin dawowan Al’ameen daga masallaci ta ruga gado ta kwanta tare da jan comforter ta rufe duka jikinta dashi harda kanta ciki tana kakkarwa. Not long enough ya shigo d’akin nata as usual don duba ko tayi Sallah tunda yanzu ba kwana d’aki d’aya suke ba.
“Princess kinyi sallah?” Yayi maganan some inches away from her bed har anan bata motsa ba. “Zainab?” Cike da kasala wane wacce batada lafiya ta leqo da fuskarta waje “Ya Al’ameen...” Ta fad’a cikin wani irin muryan dake nuni da mutum baida lafiya.
“Subhanallah! Princess are you okay?” Ya k’are maganan yana zaune akan gadon a gefenta. “Meke damunki Princess?”
“Zazza6i nakeji.”
“Zazza6i?” Ya miqa hannu tare da feeling body tempreture’nta extremely high ya jisa. “Subhanallah! Princess you are sick, sannu kinji?” Wutan d’akin ya kunna ya shiga toilet tare da fitowa da bowl cike da ruwan sanyi kad’an. Matsa mata jiki dashi ya shiga yi da towel d’in idan ya tsoma cikin ruwan. Ahaka har fake hot tempreture’n nata ya sauk’o se kukan shagwa6a take ta mai.
“Sannu kinji? First thing in the morning za muje asibiti, sannu koh?” Comforter yaja ya gyaggyara mata kwanciya, ya miqe ze fice kenan ta riqo hannunsa “Ya Al’ameen Mama nakeso, dan Allah ka kaini wajen Mama ita kad’ai zata iya taking care of me.”
“Toh karki damu sleep now, later on semu kaiki gida kinji?” Dad’i kasheta finally her plan has finally worked out! Kai kawai ta gyad’a mai kaman dagaske. Yana barin d’akin tahau daka tsalle sauk’a tayi daga kan gadon tare da jan d’aya daga cikin trolleys nata tahau had’a kayakinta ciki. Ai ba jaka bace ita da zata riga shara kullum tana dafa farin shinkafa, spaghetti kokuwa macroni wa bak’in Al’ameen gwara taje gida chan ta huta abinta.
*© MIEMIEBEE ™YGC!*
www.beeenovels.blogspot.com
👄👄👄👄👄
PAGE 37
*January, 2017*
_Assalamu Alaikum, literally I don’t even know where to start from my family, to friends, to fans, supporters, readers and to everyone who missed either my book or me, know that I missed you guys as much and am so sorry for keeping you people in such a non ending but now ended suspense and also that I can't reply back to each and everyone of you that cared and stopped by to ask for me privately, or on the blog or in groups or even tried calling me. The messages are over Alhamdulillah I have such awesome people that care for me, nagode sosai for your maxi support, care and love I love y'all oceans and galaxies❤❤. With your prayers, Allah ya dawo dani safe and sound se muyi firing on da *™YGC*💞_
_2 days later..._
Ba inda Zeezee bata taka ba da sabuwar motarta a garin Bauchi tana bawa mutane assignment. Duk mutan arziki sun taya ta murna barin ma Baba da Mama they can’t ask for a better son-in-law than Al’ameen. They are sure ko bayan ransu ze cigaba da kula da Zeezee, nasiha again Baba yata mata amman haka baiwar Allahn nan ta ajiye mai abinsa a wajen da tazo tafiya.
_Afternoon hours..._
Kasancewar Al’ameen be ta6a jimawa haka a gari ba se wannan karan yasa mutanensa da suke Bauchi duk suka soma hallaro gidan nasa suna zuwa yimai gaisuwa. Duk yadda yayi dan kada su san yana gari abin ya gagara babban mutum kamanshi se a hankali. Suna zaune da mutanen nasa a parlour yayi excusing kansa ya shiga d’akin Zeezee alokacin ma waya da Adeel take wanda da sauri ta katse ganin Al’ameen. Kai kawai ya kad’a yace da ita, “Zainab white rice nakeson ki dafa wa bak’in danayi sekiyi slicing carrots akai dakuma peas da za’a sa akai kinji?”
“Kut! Nice zanma duka wannan aikin? Wallahi k’arya ne ni banida lafiya.” tayi maganan cike da rashin kunya.
“Ki dafa white rice shine bakida lafiya Zainab? Bance fa zakiyi stew ba, na riga nasa an siyo stew shinkafan kawai zaki dafa thats all.”
“Yo dama kace nayi stew’n mana in bakayi asaran kayan miya ba kuma ma wai su abokan naka basuda mata ne kokuwa iskanci da son sa mutum aiki ne ke hanasu zama a gidansu suci abinci se sunzo gidan mutane? Allah wadai d’in mutane kaman su wallahi mschww.”
“Ya isa haka toh wuce kije ki dafa kiyi sauri.”
“Kuma wallahi in shinkafan be dahu yadda kakeso ba don’t blame me bani nace ka kawo bak’i ba aikin banza.” Mayafinta ta taje ta fice mai, in less than one hour shinakfan ya dahu yadda Al’ameen ya buk’ata sede ruwa yaso yi mata yawa kad’an amman de tayi k’ok’ari. Ita bama haka taso ba, taso ace shinkafan yayi fate-fate yadda ko a mafarki baze sake sata dafa mai abu ba.
A food warmer ta juye ta basshi a kitchen d’in sannan ta nufi parlour inda yake zaune da mutanen nasa ta bisu da dirty look sannan tace, “Daddy kaje ga abincin bak’in naka yayi.” Da mamaki friends nasan suka juyo suna kallonta taya zata kira mijinta da Daddy? Ignoring this thought suka gaisheta kusan a tare dukansu tunda ita tak’i gaishesu. “Ba gaisuwarku nake buk’ata ba ni, inda hali daga yau karku sake zuwa gidana tunda kwad’ayin abinci ke kawo ku.” Tana kaiwa nan tayi d’akinta binta da kallo duka sukayi wide in shock sannan back to Al’ameen “kuyi hak’uri dan Allah, kuyi mata uzuri yarinya ce har yanzu.”
“Bakomai Maj-Gen Allah rufa mana asiri” cewar d’aya daga cikinsu. Haka dan kansa yaje ya d’auko wa bak’in nasa abinci sukaci bayan tafiyansu ya tara plates yakai kitchen. Banda kuda dake yawo suna bin wanke-wanke tun na shekaran jiya ba abinda ke gudana a kitchen d’in. Beso ba amman dan dolensa ya nufi d’akinta be sameta ciki ba kasancewar tana wanka zaman jiranta yayi. Kaman me haihuwa seda tayi spending numerous minutes ta fito da towel nata iyaka tsakiyan cinyarta.
“Haka kawai ba sallama seka na fad’omin d’aki inda kuma ba komi a jikina na fito fah?”
“Am sorry, in kin gama shiri kije ki rage wanke-wanken kuma its hightime ko sau d’aya ne kibi gidan nan da shara Zainab, ko ke zama cikin dottin na miki dad’i sede kiyita tsaftace jikinki amman banda na muhalli.”
“Look at who’s talking dan Allah” tayi maganan tana tafe hannu “bakason ganin gidanka da dotti fine and good kana iya saka na right now ka auro wacce zatayi maka wannan bauta. Kafa sani niba boyi-boyi bace bazaka na kawomin so called friends naka suna taramin wanke-wanke ba and expect me to be washing the dishes for you, uh-uh baka da wannan gatan Daddy.”
“Zainab mesa kike haka ne? Baki tsoron tsinuwan mala’ikun Allah ne ke? In ni ina barinki sufa bazasu barki ba.”
“Ai tsoronsun yasa nake tambayar takarda na saboda in samu wanda zan na mai bauta wanda nake so ba kai ba.”
“Naji bakiya sona but you can’t change the fact that am your husband koba haka ba? Kije kiyi wanke-wanken nace” yayi maganan this time a bit tensed.
“Bazan yiba inma zan wanke se wanda nida kai mukaci abinci akai ba wanda wad’ancan bak’in naka suka ci abinci akai ba in kanason ana maka wanke-wanke kana iya kawo me aiki.”
“Naji zan kawo me aikin amman yanzu kije ki wanke na kitchen d’in in shaa Allah zan d’auko miki me aiki.”
“Ma kanka de ba mani ba yanzu excuse me zan sa kaya.” Be sake cemata komi ba ya fice. Nan da nan tagama shiri tafito kitchen kenan taji an danna door bell tana dubawa taga Mama salati kawai tahau yi har anan Al’ameen na zaune a kan sofa be motsa ba. “Ki bud’e k’ofan mana Zainab waye ne? ”
“Mama ce nawa ya k’are!” tayi maganan hankali a tashe. Murmushi me sake k’ayatasa ya saki seda dimples nasa suka lotse sosai sannan ya kad’a kai ya kawar da kansa daga kallonta. “Aww ma dariya kake min ko? Mugu kawai, mutum babba amman wai da dimples mschw” Da k’yar ta bud’e k’ofan atare ita da Al’ameen suka yima Mama sannu da zuwa. Drink da snacks ta kawo tayi serving Mama dashi.
“Ai na d’au ma ko ka koma Abujan ne Maj-Gen.” Maa tayi maganan tana cin kad’an daga cikin cin-cin dake gabanta.
“A’a wallahi se next week in shaa Allah.”
“Toh Allah ya kaimu, bazan gaji da maka godiya bafa naga sabuwar motar da ka sai wa Zeezee Allah k’ara bud’i mungode sosai.”
“Ba komai Mama an zamo d’aya ai yanzu, barin shiga ciki toh.”
“Nazo na koreka ko? Kayi zamanka de zamu shiga ni da ita.”
“A’a please kuyi zamanku anan” yana kaiwa nan ya fice. “Ke kin mai godiya kuwa daya sai miki motan?”
“Nayi mana Mama nayi sosai ma.”
“Toh ki rik’e mijinki hannu bibbiyu Zeezee aljannarki a tafin k’afafunsa yake ba a nawa ba yanzu duk lokacinda ya nemi had’a kwanciya dake karki hanasa sannan duk abinda kika san bayaso ki kiyaye wanda yakeso kuma kina mishi kina jina ko?”
“Eh Mama inayi sosai nagode.” Hira kad’an suka ta6a can Mama tace zata kai plate nata kitchen nan Zeezee ta dage atapir ita zata kai mata sanin kitchen natan bamai ganuwa bane. “Kibari mana meh haka? Bak’uwa ce ni?”
“A’a amman kibari zan kai da kaina.”
“Matsa min da Allah kaman dagaske.” ta tureta ta shiga kitchen d’in, baki kawai ta sake wide in shock tama kasa believing abinda idanunta ke gane mata. “Ke! Me wannan? Kitchen d’in mahaukaciya komeh?”
“Mama wallahi nad’anyi rashin lafiya ne kwana biyu shiyasa wanke-wanken ya taru.”
“K’arya zakiyi min? Ba two days back bane Maj-Gen ya sai miki motan kika rik’a fita yawo anyhow shine zaki cemin bakida lafiya iyyeh?” Mari lafiyayye Mama takai mata a baya. “Rashin hankalin da kikeyi agidan naki kenan ko wanke-wanke bakiyi?” K’walla na cika a idonta ta kad’a kai “wallahi a’a da Allah karki gayawa Baba wallahi ze kasheni.”
“Me ze hanani gaya mishi? Ke bazaki ta6a shiga hankalinki bako? Wannan wanke-wanke tun na yaushe?”
“Mama wallahi be jima ba kuma yau ma nakeda niyyan wankesu, MP ne ya sani gaba shiyasa.”
“Na yaushene nace? Bazaki amsa bane? Kuma wallahi kimin k’arya kiga inban kira Maj-Gen. ba na tambayesa, na yaushe ne nace?!”
“Wallahi na shekaranjiya ne.”
“Innalillahi! tun shekaran jiya? Yanzu na shekaran jiyan ne be jima ba? Ma’ana har na sati kina tarawa kenan ko?”
“Wallahi a’a Mama wannan d’inma sharrin shed’an ne” Ajiye cup d’in Mama tayi ta jawo hannun Zeezee sannan ta shiga kai mata mari kota ina, ihu Zeezee ta shiga rusawa har seda Al’ameen ya fito da mamaki yayi sauri ya k’wato Zeezee yana bawa Mama hak’uri.
Kama shirt nasa Zeezee tayi gagam tana b’oye jikinta a bayansa. “Ni zakiyi wa abin kunya iyye? Kalan tarbiyyan dana baki kenan, tunda kike kin ta6a ganin wanke-wanke ya kwana a gida na dake zaki bar har na shekaran jiya? Maj-Gen in kanayi wa Allah dan Allah ka fita kabarni da wannan maras kunyan.”
“A’a Mama dan Allah kiyi hak’uri duk beyi zafi haka ba ita kanta tanada niyyan wanke dishes d’in yau.”
“Aww ai dama nasan kai kake d’aure mata gindi, haba Maj-Gen. kai da ya kamata ka gyara mata zama se kuma ka zuba mata ido tana rashin hankali iya son ranta gaskiya am very disappointed in you. Wannan abu dame yayi kama?”
“Kiyi hak’uri Mama.”
“Ka gayamin bayan wannan wani rashin hankali kuma take again?” Shirt nasa Zeezee ta shiga tukiukuyawa tana mai nufin kar ya tozarta ta.
“Babu wannan ne kad’ai kuma shima zata gyara ko Zainab?” Tana riqe da shirt nasan ta gyad’a kai “eh eh wallahi.”
“Zan samo mata me aiki ma tana taimaka mata tunda gidan yayi girma da yawa.”
“Me aiki?” exclaimed Mama. “Wallahi bame aikin da zaka nemo ma wannan ‘yar, shara da mopping d’inne shine se an nemo mata me aiki? Da wanke wanken da befi a k’irga ba? Inhar kana k’aunan Allah kaja baya da wannan zance, ban yarda ba. Koda wasa karka d’aukan mata me aiki, kajini ko?”
“Naji Mama amman-”
“Don Allah nace Maj-Gen kai wai bakasan halin Zeezee bane? ka fara mata da haka by the time kuka zo kuka haifafa fah? Ya gidan naku ze kasance tunda yanzu da take ‘yar amaryarta ma baka barinta tayi aiki.”
“Toh Mama za’ayi kaman yadda kikace kiyi hak’uri.”
“Yauwa yanzu inason kabani waje kuma kabarni da ita kad’ai.”
“A’a Ya Al’ameen dan Allah karka fita wallahi dukana zatayi” Zeezee tayi maganan tana sake matsesa a jikinta.
“Mama please kiyi hak’uri karki ta6ata zatayi wanke-wanken.”
“Naji bazan ta6a ta ba ka fita to mu samu mu had’a kitchen d’in.”
“Ya Al’ameen wallahi kafita duka na zatayi.” Seda Mama tayi dagaske tasamu ta fito da Al’ameen. “Maza kama yin wanke-wanken wawiya kawai.” Nan da nan Zeezee ta shiga washing dishes d’in sama-sama kaman yadda ta saba ashe duk kallonta kawai Mama take, ta gama zata fara jerawa Mama tace, “dawo dawo dasu nan” cup d’aya ta d’aga ta shafa jikin se maik’o kawai malam sekace be shiga cikin ruwan kumfa ba. Lafiyayyen mari Mama ta kai mata a baya kafin tasa ihu Mama ta aza hannunta akan lips nata tana mata alaman tayi shiru. “Wallahi kika bari Maj-Gen ya fito kinji na rantse sena gayawa Babanki har nan ya biki ya baki d’ankaren duka” jin haka ta had’iye ihun nata tare da shanye hawayen nata.
“Hakane kin wanke? Bazaki bar aikin cuwa-cuwan nan da kika saba bako? Kanki ma yanzu zaki cutar tunda tun chan agida haka kikeyi.” Mama na tsaye a kanta Zeezee ta sake bin wanke-wanken seda suka fita k’al sannan ta share kitchen d’in tayi mopping ta goggoge kan counter dasu gas cooker and microwave. Bayanta kan ze 6alle, tunda tasan kanta bayan aikin wankin da Ya Ibraheem ya ta6a sata bata sake aikatuwa kaman na yau ba. “Shara fa kinayi?”
“Mama dan Allah kiyi hak’uri ki tafi gida wallahi nayi shara yau bayana yana iya 6allewa.”
“Ma’ana bakiyi kenan?”
“Zan fara gobe dan Allah kiyi hak’uri.”
“Maza d’ago tsintsiya ki bini ashe ba sharri idona suka miki ba tun shigowana na karanci gidan naku da k’ura” haka Zeezee tana tura baki tana matse k’walla tabi bayan Mama, kap gidan ranan seda Mama ta sata ta share ta kuma yi mopping harda dusting sannan tabi gidan duka da turaren wuta. Tanayi tana kuka amman hakan besa Mama ta k’yaleta ba.
“Wayyo Allah zan mutu!” tayi maganan baje akan tiles tana riqe da bayanta.
“Tashi kije ki kiramin Maj-Gen. d’in.”
“Mama wallahi bazan iya tashi ba.”
“Aww na saki share cikin gidan naki kenan ko?”
”A’a zan tashi zan tashi” tana bud’e d’akin nasa ta tarar dashi akan laptop yana aiki “wai kaje Mama na maka magana.”
“My Princess ya haka da riqe baya?”
“Ban sani ba ai wallahi ka kyauta nikan kazo.” Bayanta yabi suka fice akan kujera opposite na Mama suka zauna “gani Mama.” yayi maganan gentlemanly.
“Yauwa Maj-Gen ka bud’e kunnuwanka da kyau ka saurareni don Allah nace.”
“Toh Mama.”
“Take a look at your house now what can you say?” Yadda Mama ta buk’acesa yayi. He couldn’t believe it ko ina se sparkling yake ga k’amshin turare na tashi. A rayuwa yanason yaga muhallinsa da tsafta kaman haka “wow” yayi breathing “its sparkling yayi kyau sosai.”
“Good toh haka nakeson gidanka ya kasance a kullum, alk’awarin abu d’aya nakeson kamin, ka tabbata ko wani safiya Zeezee tayi shara tayi moppkng after each 3-4 days kuma tayi dusting, wanke-wanke kuma ban yarda wanke-wanke ya kwana a gidanka ba inba wai rashin lafiya take ba. Kar ya zamana takai sati bata wanke muku toilets ba. Zancen me aiki kuma banason ka d’au ma Zeezee me aiki dukkanin aikin nan dana lissafo ita nakeson tanayi can I count on you?”
“Uhmm Mama you see-”
“Bazaka iya min ba kenan?”
“A’a bawai haka bane-” saurin katsesa tayi “then can you promise me all that?”
“Yes Mama, I promise in shaa Allah.” wani mugun kallo Zeezee ke binsa dashi sannan ta sauk’a har k’asa tana kukan munafirci “Mama dan Allah kiyi hak’uri wallahi inhar na cigaba da aikatuwa haka kullum wataran gawa na zaku cire daga gidan nan, kiyi hak’uri dan Allah kibar Ya Al’ameen ya d’aukomin me aiki I promise tare zamuna yin aikin da ita Allah wallahi.”
“Zainab banason sakarci kina jina koh? In kinga Maj-Gen. ya d’au miki me aiki toh wallahi se in kin haifafa hidiman yara ya fara miki yawa, kana jina ai Maj-Gen?”
“Eh Mama naji.”
“Good ke kuma addu’a zan yita miki Allah shiryeki don zagi bashida amfani, amman kisani duk ranan da garin Allah ya waye baki aikata wannan aiki dana lissafo ba bakuma dan wani k’wararren dalili ba Allah ya isa na yana kanki.”
“A’a Mama please, kiyi hak’uri in shaa Allah ma zata nayi ba sekin ja Allah ya isa ba.” cewar Al'ameen.
“No ka barni da ita nasan halinta sarai ina barin nan bazata sake d’aga tsintsiya ba tunda kai na lura baka mata magana.”
“Kin jini ko bakiji ba?” Shiru Zeezee tayi not ready to talk.
“Aw in kira Babanki na fad’a
mishi.”
“A’a wallahi naji, naji karki kirasa dan Allah” tayi maganan fear na building a tare da ita. Da mamaki Al’ameen ke kallonta ashe duk rashin kunyarta tanada weak point, da kyau. Hak’uri Mama ta sake bawa Al’ameen akan rashin hankali irin na Zeezee sannan kuma a gabansa tayita yiwa Zeezee fad’a sosai sannan ta bisa da nasiha.
Bada jimawa ba tace zata tafi wanda Al’ameen yasa driver’n sa yayi dropping nata. Tana tafiya Zeezee ta zarce d’akinta tana me rusa kuka tsakaninta da Allah yanzu shikenan ita hutunta ya k’are kenan? Kukan ta cigaba dayi koda Al’ameen ya ganta be mata magana ba sabida yasan theres no point doing so in banda rashin kunya ba abinda zata masa don haka ya zarce d’akinsa shima.
*~ *~ *~
Washegari Zeezee ta tashi da sassafe ta gama ayyukanta tas, ji take wane bayanta ze 6alle dan azaba. Al’ameen na fitowa yaga ko ina sparkling clean ga kuma k’amshin turare d’akin Zeezee ya nufa ya sameta miqe kan gado tayi ruf da ciki. A nitse ya k’arisa ya zauna kan side drawer nan ta juya mai baya. “My Princess?”shiru ba amsa, “My Princess sannu da aiki kinji? Everywhere is sparkling clean ga wannan tukuicin aikin da kikayi.” ya ajiye mata bundle na N50.
Juyawa tayi don ganin meye tukuicin tana ganin kud’in ta d’aga bako kunya. “Bayanki na miki ciwo ne?” Kaman bazata amsa saba se kuma ta gyad’a kai. “Do you need a massage?” Tana so tana kaiwa kasuwa “ni banaso kafita min daga d’aki ai duk kaine.”
“Yi hak’uri toh.”
“Ni kafita min.” Besake ce mata komi ba ya miqe, ya kaiga bakin k’ofa ta tsayar dashi “kazo kamin wallahi bayana kaman ze 6alle” murmushi kawai ya saki yana kallonta da take rage kayan jikin nata, bajewa ta sake kan gadon tana jiran ya fara mata tausar. A hankali taji sauk’an hannunsa akan bare back nata, take heart nata yayi skyrocketing ita kanta ta rasa dalilin da yasa every single touch na Al’ameen yakeda strong influence akanta.
Massaging mata baya ya shiga yi a hankali wanda don dad’i har wani bacci Zeezee ta soma ji, hakan ya cigaba da mata har seda tayi bacci. Kwanciyarta ya gyara mata sannan yaja comforter ya rufeta da shi tare da rage speed na AC’n tunda batada kaya. Dawowa yayi ya zauna akan side drawer yana k’are mata kallo a yayinda wani irin wutan sonta ke sake ruruwa a zuciyarsa, he can’t wait for the day Zeezee zatayi accepting nasa as her husband, surely that day will come shiyasa baze gaji da trying to make her happy ba. What a gentleman!
Hannunsa ya d’aga a hankali ya aza akan fuskarta yana shafawa sam bata motsa ba seda yaja hancinta. Hannun nasa ta kama tasa k’ark’ashin kumatunta duk a cikin baccin, ta sake kuma tak’i ta sake hakan ya sanya Al’ameen murmushi sosai. Haka ya cigaba da zama a wajen yana k’arewa beautacious innocent while at sleeping face nata kallo, da k’yar ya samu ya iya ya zare hannun nasa tare da pecking forehead nata yayi whispering “I love you Princess” sannan ya fice.
_5 days later..._
Gabad’aya rayuwan kanta tabar yiwa Zeezee dad’i dalili kuwa shine wannan aiki da Mama ta aza mata shi na dole, domin haka tayi coming up da plan. Tana idar da sallan Asuba yau ta d’au towel ta tsoma cikin warm water sannan ta mammatsa a jikinta seda ya d’au zafi. Tana jin dawowan Al’ameen daga masallaci ta ruga gado ta kwanta tare da jan comforter ta rufe duka jikinta dashi harda kanta ciki tana kakkarwa. Not long enough ya shigo d’akin nata as usual don duba ko tayi Sallah tunda yanzu ba kwana d’aki d’aya suke ba.
“Princess kinyi sallah?” Yayi maganan some inches away from her bed har anan bata motsa ba. “Zainab?” Cike da kasala wane wacce batada lafiya ta leqo da fuskarta waje “Ya Al’ameen...” Ta fad’a cikin wani irin muryan dake nuni da mutum baida lafiya.
“Subhanallah! Princess are you okay?” Ya k’are maganan yana zaune akan gadon a gefenta. “Meke damunki Princess?”
“Zazza6i nakeji.”
“Zazza6i?” Ya miqa hannu tare da feeling body tempreture’nta extremely high ya jisa. “Subhanallah! Princess you are sick, sannu kinji?” Wutan d’akin ya kunna ya shiga toilet tare da fitowa da bowl cike da ruwan sanyi kad’an. Matsa mata jiki dashi ya shiga yi da towel d’in idan ya tsoma cikin ruwan. Ahaka har fake hot tempreture’n nata ya sauk’o se kukan shagwa6a take ta mai.
“Sannu kinji? First thing in the morning za muje asibiti, sannu koh?” Comforter yaja ya gyaggyara mata kwanciya, ya miqe ze fice kenan ta riqo hannunsa “Ya Al’ameen Mama nakeso, dan Allah ka kaini wajen Mama ita kad’ai zata iya taking care of me.”
“Toh karki damu sleep now, later on semu kaiki gida kinji?” Dad’i kasheta finally her plan has finally worked out! Kai kawai ta gyad’a mai kaman dagaske. Yana barin d’akin tahau daka tsalle sauk’a tayi daga kan gadon tare da jan d’aya daga cikin trolleys nata tahau had’a kayakinta ciki. Ai ba jaka bace ita da zata riga shara kullum tana dafa farin shinkafa, spaghetti kokuwa macroni wa bak’in Al’ameen gwara taje gida chan ta huta abinta.
*© MIEMIEBEE ™YGC!*
www.beeenovels.blogspot.com
👄👄👄👄👄
Thursday, 12 January 2017
‘YAR GATA CE!
BY MIEMIEBEE
PAGE 36
*January, 2017*
_Just to let you know👌🏿 Masu karatu wai shin kun d’au ni kaina dad’i rashin kunyan da Zeezee keyima Al’ameen d’inmu yakemin neh? Kusani Mahak’urci Mawadaci, kuma me hak’uri shi kan dafa dutse yasha romo. Ita kuma Zeezee acewarku haka zan barta ne taci bulus bayan dukkanin aikin haramun datake aikatawa? Ofcourse no dole zata gir6e abinda ta shuk’a wataran. Duk wanda yayi ba dai-dai ba dole zega consequences so nomore bina private ana cemin abinda Zeezee keyiwa Al’ameen yayi yawa I know right what am doing ™YGC!💞_
_Ahh! Almost forgotten this page is honoured to *D Queen, Humairah,* and *Ummi Ayshatu* #OneLove💞_
Few days later yar Maj-Gen. wato Hajiya Sadeeyah ta mai waya kan zata zo nan Bauchi bikin ‘yar k’awarta zata kuma sauk’a a gidansa. Bayan sun k’are wayan yaje ya samu Zeezee mik’e kan gado tana chatting da Adeel tunda ba halin yin waya Maj-Gen. na gida. “My Princess” banza dashi tayi se a karo na biyu ta amsa “menayi kuma yanzu?”
“Haba Princess give me a break mana ni bansan mena miki ba kullum kike cikin 6atamin rai, in wani abun na miki lemmi know sena gyara ko ke marital life namu na miki dad’i? Kullum babu jituwa a tsakanin mu? Its hightime ki gyara ko ba haka ba?”
“In gyara? Me zan gyara? Kai babba bakace zaka daidaita komi ba seni zaka wani cemin na gyara.”
“Me zanyi toh Princess? Duk yadda nasan zanbi dan daidaita tsakaninmu nayi kink’i bada had’in kai.”
“Lallai kuwa, ka kama ka barni da outdated mota kam ai dole kace kabi anyway you know how, ni kaga ba dogon surutu nakeson yi ba, uban nawa in Allah ya sake hore mai ze canza min motar.”
“So kike a canza miki mota Princess?”
“Eh mana waye bayison sabon abu?”
“Shine kad’ai dalilin dayasa kike duk abubuwan da kike, akan mota ne kad’ai?”
“Kafa dena cewa kad’an nan Malam Soja tunda ka kasa canza min.”
Yana murmushi yace, “toh ai baki ta6a cemin na canza miki mota ba Princess.”
“Komi ne sena gaya maka? Hankali bayi gayawa mutum whats right ne?”
“Yana yi Princess toh am sorry it never blinked into my mind, za’a canza miki mota inhar shi kikeso anything for My Princess.”
“Wani iri zaka sai min toh?” Tayi maganan finally tana murmushi.
“Duk kalan wanda Princess take so za’a sai mata.”
“Dagaske Ya Al’ameen?”
“Sosai ma Princess, wani iri kikeso?”
“Kalan Ford Jeep naka 2016 d’innan nakeso.”
“Irin nawa?!” Yayi exclaiming.
“Me wani kake zaro ido ba zaka iya sai min bane? Kokuwa kaima kana sahun mazajen da suke cewa matansu basu hawa mota iri d’aya da nasu?”
“Ko d’aya Princes naga kaman wancan ya miki girma da yawa ba gara irin simple cars haka ba, inaga jeep nan ya mik’i kato kona miji ma ya ake ganinsa ciki? But inhar jeep d’in kikeso why not try out prado ko LR-3?”
“Banaso in bazaka saimin kalan naka ba shikenan dama haka kake ba abinda ka ta6a min tunda ka auroni, agida ban ta6a neman abu gun Baba na rasa ba Allah ze sak’a min ai” se ta 6arke da kuka tana Allah zeyi mata sakayya. Kallon yarintan ta kawai Al’ameen yake yana murmushi, “toh ya isa haka Ford Jeep kikeso?” Kai tayi saurin gyad’awa tana hawayen har yanzu. “Toh stop crying zan sai miki.”
“Dagaske Ya Al’ameen? Irin nakan nan fa nakeso amman fararta banason bak’ar mota.”
“Ko pink kikeso za’a sai miki stop crying I don’t want you to think bana miki komai, I’ll use the last kobo I have to make you happy.”
“Yeyy!! Nagode toh se zuwa yaushe toh zaka siyamin d’in?”
“Nan bada jimawa ba Princess, I want a favor from you also kinji?”
“Ahap ai dama nasani ba tsakani da Allah kace zaka sai min motar ba, nasani zakace yau sena baka hak’k’in kane toh inhar haka ne ka riqe motar taka tunda kai bakada tausayi ‘yar ni d’innan zaka ce zaka sa a gaba seka k’wato abinda yana iya kaini lahira.”
“Ohh Zainab! Ashe haka masu sunan naku suke? Ki kwantar da hankalinki in hak’k’i na ne na jima da yafe miki sabida banason tsinuwan mala’iku akanki se rananda kika yarda tukuna, yanzu that aside gobe Hajiya Sadeeyah tace zata zo nan Bauchi bikin ‘yar friend nata.”
“Wata Hajiya Sadeeyah tukun? Sis naka babba?”
“Eh ita kuma na mata masauk’i anan-”
“Anan?” Tayi saurin katsesa “haba kaikuwa, mesa baka barta ta sauk’a a hotel ba.”
“Haba Princess wani irin magana kike? She is my blood sister fa, ke yanzu zakiso ace in Yasmeen namu zatazo Bauchi takama hotel ne?” Kai ta kad’a da nufin a’a “toh nima ai kinga be kamata nabar Hajiya Sadeeyah bako?”
“Eh be kamata ba kam amman kaga ai in Yasmeem ce zata sauk’a anan ba girkin da zan mata komi ita zata na yiwa kanta amman incase of Hjy Sadeeyah kuma kaga fa dole sena hura wuta kuma ni ban iya ba wallahi ba abinda na iya girkawa aside from indomie da chips se dama-dama suyan kaza.”
“Duk ba matsala neba wannan Princess abinda nakeso dake shine kawai ki ajiye wannan rashin kunya da yawon na kwana biyu har seta tafi kinji?”
“Haba! Haba! Daddy kayi adalci mana, shikenan don ita se a tauyemin hak’k’i? Rashin kunya kuma in zakamin abinda nakeso ka sakeni ba wanda ze ji kanmu.”
“Its a favor am asking yi hak’uri kinji? Ko bakiya son Ford Jeep naki ne?”
“Inaso amman de-” hannunsa ya aza bisa lips nata;
“Yi hak’uri just this once.” hannun nasa ta cire;
“Naji Allah sa kar wani abin ya taso toh don gaskiya da sakel.”
“Nagode kinji Princess? I love you so much.”
“Naji toh, excuse me.” Be sake ceda ita komi ba ya yai finding way nasa out.
****
A washegari Hjy Sadeeyah ta iso, a tare Zeezee da Al’ameen sukaje suka d’aukota daga airport. Se admiring nasu take, a rayuwa batada burin da yafi taga her only brother da matarsa, hakan yasa takeson Zeezee sosai. Tin a mota se yaba Zeezee take har suka iso gida. Bayan Zeezee takai mata akwatinta d’aki ta zarce ta had’a kan dining sekace ita tayi girkin. Bada jimawa Hjy Sadeeyah tafito suka ci lunch sannan Zeezee ta tattara wajen instead tayi wanke-wanke seta jibge kayan gu d’aya kawai abinta ta dawo ciki.
Ganin Al’ameen nacan parlour da sis nasa suna hira tasa lock a d’akinsu ta hau skyping Adeel.
“Very Own.”
“Yes Sweetest love howayou?”
“Am good and you?”
“Also, is it my eyes or kin k’ara weight ne?”
“K’iba? Well maybe.” tayi maganan tana checking kanta.
“Am jealous that soldier is finally making my woman happy tunda har take k’ara weight.”
“Oh common Very Own please don’t say that kaima kasan no one will make me happy than you will.”
“Hakane?”
“Yes Baby, ya Florida?”
“As it always is, party here party there.”
“Very Own nasan kana chan kanata shafa jikin sluts d’incan ko?”
“Toh kema ba kina chan ba kinayi da mijinki ba?”
“Wallahi thats not true ko ta6ani ban bari yayi.”
“LOL am kidding you ni naki ne ke kad’ai kinji?”
“Yauwa Very Own.”
“So har yanzu be sake kinba?”
“Am still working on it, mutumin ne bansan dame zanyi describing nasa ba, komin me nayi masa baya gani yace ze d’au mataki akai he keeps on ignoring me.”
“Meaning baze iya sakin kiba kenan bale mu kasance together?” Yayi maganan haushi yana building a voice nasa.
“No Very Own calm down ba haka bane, I will never rest until ya sakeni you have my solemn words.”
“Alright Babe I trust you amman fa kiyi a hankali banason naji shima ya ta6amin lafiyarki as Baba did kinsan soldiers d’innan.”
“Don’t worry wannan I don’t think ze iya d’aga hannu ya ta6ani.” Jin motsin mutum tayi sauri tace mai “am cutting off he is here.” Da sauri ta katse sede daga yadda take raba ido ana iya gano batada gaskiya.
“Princess me kike haka?”
“Mekaga? Babu ofcourse.”
“I thought I heard you on the phone with someone.”
“Toh shikenan yanzu ko waya ban isa inayi ba? Classmate d’ina ne ya kiran ko shima zaka hanani waya dashi ne?”
“Are you sure?”
“Yoh jimin mutum kanason kaji da wa nayi waya? Da sauarayi na Adeel ne, nifa tak’ura ne banso duk ladabin danayi wa Hjy Sadeeyah baka gani ba kanason 6atamin rai shikenan ka rik’e motarka na rik’e ladabi na aikin banza kawai” tana kaiwa nan ta bar masa d’akin. Binta kawai yayi da kallo.
****
Washegari da safe Zeezee ta tashi sid’ak-sid’ak tayi wanka ta shirya tsaf ko karyawa batai ba wai seta isa gidan su Lubiee tukunnah. Motarta ta ja ta fice yawon banzan data saba.
9:20am Al’ameen ya tashi yayi wanka ya shirya, d’akin Zeezee ya wuce kasancewar ranan a nasa ya kwana, dabe ganta ciki ba se yayi tunanin ko tana kitchen ne sede da yafito ya dudduba Zeezee was nowhere to be found. This is serious! Yaushe ta fitan?
Yana juyawa yaci karo da Hjy Sadeeyah, “little bro ina kwana?”
“Ina kwana Hjy har kin tashi ne?”
“Eh kasan zuwa anjima zan fita” tayi maganan tana bin kitchen d’in da kallo, gani tayi wanke-wanke kota ina kuda suna bi. “Maj-Gen!” Tayi exclaiming.
“Me wannan nake gani haka? Karka gayamin wanke-wanken jiya ne?”
“Erm..” Ya shiga kame-kame.
“I knew it all along, ko me kakeyi a kitchen d’in kuma yanzu? Ina fatan bawai wankewa zakayi bako?”
“Oh common Hjy! Nazo d’aukan abu ne.”
“D’aukan abu ko neman matarka? Karka damu naga ficewarta d’azu.” Hannunsa ta rik’o “zo nan” a parlour suka zauna “what is going on a gidanka Maj-Gen?”
“Seriously babu Hjy itama Zainab d’in biki suke dashi shiyasa tafita yau.”
“And you expect me to believe that? Yau ma ni kake yiwa k’arya Little Bro?”
“Ba haka bane Hjy please lets drop this topic.”
“What is going? Wahala Zainab take baka shine baka sanr dani ko Mama ba? Meye amfanin family toh?”
“Gosh! Hjy enough please ba haka bane.”
“Toh yaneh? Gashi nan its written all over your face da akwai matsala, nikuma ba haka nasanka ba, abu bai ta6a damunka inba wai yakai maqora ba. Waye ne? Zainab ce?”
“Hjy I don’t know either I just can’t get her. Inason Zainab you know that.”
“I know Little Bro fiye da tsammaninka so meke faruwa?”
“Tunda aka d’aura mana aure ta canza gabad’aya, she is not the Zainab I use to know, narasa dalilin dayasa take hakan bayan ban ta6a tauye nata hak’k’inta ba, duk wani abinda takeso shi nake mata na kaita Hajj yanzu haka tace tanason na sai mata irin Ford Jeep d’ina I agree zan saya mata but I don’t get anything good from her tun abun bayi damuna ya soma. Hjy akwai wani abinda nake lacking ne as a man? Ko kuwa akwai abinda mazaje keyima matansu ne don su sosu wanda ni bansani ba baniyi mata? Let me know please.” Ya k’are maganan abin tausayi.
“Is okay kaji? Ba abinda ka rasa as a man Maj-Gen sabida haka kuma ‘yar yarinya bazata tsaya tana baka wahala ba. Adalilin me? Allah dawo da ita gida I’ll confront her myself wannan ai bayi bane.”
“No please don’t let her be time heals, eventually zata gano kuskuren yin hakan wataran please karki mata magana kinji?”
“Kamar ya kar na mata magana Al’ameen? Yarinyan da ina iya yin jika da ita ne zakace kar na mata magana bayan tanayin ba dai-dai ba? Wallahi k’arya ne. Tasan ina nan zata kama ta fita ba tare da ta tanarda min breakfast ba? Haka akeyi?”
“Nasan tayi laifi am apologising on ber behalf kiyu hak’uri please but karki mata magana kinji Big Sis?”
“Al’ameen...”
“Please for me.”
“Toh shikenan but promise me kai zaka mata.”
“I do, zan mata in shaa Allah nagode.”
“Gaskiya amman inhar bata shiryu ta shiga hankalinta ba dole a raba auren nan don ina raye bazan bari wata tasawa Brother na hawan jini ba, I can’t take it.”
“Is okay ki shiga kiyi wanka bari na aika a siyo mana breakfast.”
****
Ba Zeezee ce ta dawo gida ba se bayan Maghrib a dai-dai bakin k’ofa ta kasa kunnenta sanadin jin muryan dake tashi a parlour da tayi.
“Allah ka barni da ita senayi mata magana wannan rashin hankali har ina? Ace yarinya ta fita tun safe har yanzu bata dawo ba kuma bawai ta tambayeka izini ba?” cewar Hjy Sadeeyah a fad’ace.
“Hjy I said enough let her be please.”
“Shegiya munafuka irin kune koda kunje Makkah baku ganin Ka’abah ina ruwanki da inda naje dakuma lokacin dawowa na gida mschww.” Zeezee tayi maganan a fusace a kuma cike da rashin kunya sannan ta bud’e k’ofar, tsaye ta tarar dasu. Ba tare da tace da ko d’ayansu uffan ba ta wuce ta nufi d’akinta binta kawai Hjy Sadeeyah tayi da kallo.
“Ahakan kake cewa kar na mata magana? Matsa min tunda kai dama haka Allah ya yika da shegen hak’uri, anason mutum me hak’uri amman ba irin naka ba.” Bin gefensa tayi yana binta a baya suka shiga d’akin Zeezee alokacin harta rage kayan jikinta ta ragar da vest da short zallah, koda taga Hjy Sadeeyah batayi niyan rufe jikinta ba wayar hannunta ta cigaba da latsawa.
“In shi mijin naki ya saba ganinki haka don ni aikuma seki rufe jikin naki ko ya?”
“Toh ai ba sallama akayi ba bale nasan da mutane akai na.”
“Ke Zainab! Ki kalleni ni zaki yiwa rashin kunya? Waye sa’anki anan?” Se k’ok’arin janta baya Al’ameen yake a rayuwa inda akwai abinda ya tsana shine tashin hankali. “No ka barni da ita tasamu waje ne ai, waye sa’an ki anan?”
“Aini ba rashin kunya nayi ba akan gaskiya ta nake naga nan gidan mijina ne duk shirin dayamin zanyi amman haka kawai kizo gidana ki had’a kaina da mijina? Sanin da haka ai tun farko nace bazan zauna a family house naku ba wallahi Allah ya isa na, Allah ze sak’amin. Don kun ganni k’arama kuke d’aukan alhak’i na” tasa kuka shark’af-shark’af kaman dagaske “kimin k’aninki yamin, in kinason Allah ki had’a k’anin naki da Allah ya sakeni na koma gidan ubana nima inada gatana ai, dan ina auran k’aninki bazaki tsaya kina gayamin magana son ranki ba kice mishi ya sakeni a daren yau na koma gidan Baba na inhar kun isa ‘ya‘yen halak.”
“Enough ZAINAB!!” cewar Al’ameen a tsawace cikin wani erin kakkausar muryan da ba wanda ya ta6a saninsa dashi apart from his soldiers se yau. Ba Zeezee kad’ai ba harta Hjy Sadeeyah seda ta razana. “Hjy lets leave please let her be” da k’yar ya ja Hjy waje akwatinta ta had’a tabar gidan at that instant saboda bazata iya ganin ‘yar datayi jika da ita ba tana gaya mata magana son ranta. Zama a parlour Al’ameen yayi gabad’aya ya rasa meke masa dad’i, shin meyayi wa Zeezee take punishing nasa haka? All he did was to love her. Yafi minti talatin a parlour sannan ya miqe ya nufi d’akin nasu tana miqe akan gado ko uffan bata ce mai ba. “Tashi ki zauna Zainab.” yayi ordering nata.
“In zauna kamin meh? Ka sake cin zali na?”
“Tashi ki zauna nace” yayi maganan in a serious tone da shegen tsoronta tuni ta zauna “ki gayamin mena miki kika za6i ki wulak’anta sister na haka?”
“Ma har yanzu tambayana kake mekamin? Auro ni dakayi shine laifin daka min kuma wallahi tallahi kaji rantsuwa ba kaffara inhar bakayi gaggawar saka na ba wataran akan Mamanka ze fad’a.” Tsaye yayi wajen lost of words yana kallon Zeezee, abun nata ba yarinta bane yanzu sarai tasan abinda take dagangan kawai take. Be iya yace mata komi ba ya nufi d’akinsa inda ya kwana awajen ranan ma. Da safe ya shirya yaje yasamu Hjy gabad’aya ranta ya 6aci ko kallonsa batason yi taya ze bari ‘yar yarinya ta rainasa haka? Da girmansa. Dukda nature’nsa ne hakan hak’uri dakuma juriya amman na Zainab is too much ita tsoronta befi Zeezee tasa ma k’aninta hawan jini ba tunda be ta6a so ba se akanta. Ba yadda batai dashi ba kan ya saki Zeezee koda horata zeyi, in mata ne tanada dubun da zata yimai amman yak’i bayi jin ze iya sakanta ya lalata mata future at her very tender age ace tazama bazawara dukda de har yanzu da budurcinta take amman ba kowa bane zesan da hakan bayan nan kuma yayi believeing kan wataran komin dad’ewa Zeezee zata gano kuranta ta shiryu su fara zaman lafiya shide baze gaji da farinta mata ba har se inda k’arfinsa ya k’are.
Tun lokacin wannan incident Al’ameen ya rage shiga harkan Zeezee as yanason ya bata enough space ko hakan ze taimaka mata. D’akin nasu ma gabad’aya bar mata yayi ya koma nasa inda yake kwana ya yini ciki. Ita ko wawiyar dad’i kasheta haka zata hana kanta bacci da daddare tata waya ko video call da Adeel, atimes har abinda take cewa da Adeel Al’ameen naji amman haka duk kalan kishi irin na soldiers dayake dashi zeyi hak’uri ya danne zuciyarsa. Ana sauran sati biyu ya koma Abuja ya tahowa Zeezee da sabuwar Ford Jeep nata fara k’al 2016 cikin ledarta.
Tana miqe akan gado as always da vest da nickers ya shigo d’akinta wanda baze iya tuna when last yayi hakan ba “My Princess” yayi maganan cikin sark’ak’k’iyar muryarsa. Ita kanta tayi missing sweet voice nasa “na’am” ta amsa.
“Kizo I have a suprise for you.”
“Takardan saki na ne? Inhar bashi bane save it banaso.”
“Yi hak’uri ki fito kinji? Seda ta gama 6ata mai lokaci sannan ta mik’e “muje” tayi maganan tana mai dirty look.
“Toh kisa hijabi mana Princess kinfa san yadda gidan yake da maza kullum.”
“Toh ni nace kana kawo sune? Ai laifinka ne ga guards sannan ga ‘yan maula ni gaskiya zafi ake banajin zan iya sa hijabi.” Da kansa ya nufi wardrobe nata ya ciro hijabk ya miqa mata “yi hak’uri kisa sa” kaman bazata amsa ba sekuma ta kar6a tasa tabi bayansa suna fita kawai taga sabuwar mota na mata sallama ita kanta bazata iya descriing how motan ya birgeta ba amman dan ta k’untata mai ta dake “se yau motan ya iso? Ina key’n?” Mamaki sosai tabasa wato ko d’an godiyan da take d’anyi adan ma babu shi yanzu. “Gashi” ya miqa mata “My Princess ko motan be miki bane?”
“Me kaga?”
“Your face didn’t show and bakiyi godiya ba.”
“Daman don nayima godiya ka siyo? Ashe ba tsakani da Allah bane anyways kayi kok’ari” tana kaiwa nan takoma ciki Lubiee takira tayita mata hauka kan Maj-Gen ya sai mata Ford Jeep 2016. Lubiee de tun tana yiwa Zeezee wa’azi bataji har ya zammana yanzu kawai sede tajita ta kad’a kai saboda Zeezee batajin magana kona k’alilan.
*© MIEMIEBEE ™YGC!*
www.beeenovels.blpgspot.com
👄👄👄👄
PAGE 36
*January, 2017*
_Just to let you know👌🏿 Masu karatu wai shin kun d’au ni kaina dad’i rashin kunyan da Zeezee keyima Al’ameen d’inmu yakemin neh? Kusani Mahak’urci Mawadaci, kuma me hak’uri shi kan dafa dutse yasha romo. Ita kuma Zeezee acewarku haka zan barta ne taci bulus bayan dukkanin aikin haramun datake aikatawa? Ofcourse no dole zata gir6e abinda ta shuk’a wataran. Duk wanda yayi ba dai-dai ba dole zega consequences so nomore bina private ana cemin abinda Zeezee keyiwa Al’ameen yayi yawa I know right what am doing ™YGC!💞_
_Ahh! Almost forgotten this page is honoured to *D Queen, Humairah,* and *Ummi Ayshatu* #OneLove💞_
Few days later yar Maj-Gen. wato Hajiya Sadeeyah ta mai waya kan zata zo nan Bauchi bikin ‘yar k’awarta zata kuma sauk’a a gidansa. Bayan sun k’are wayan yaje ya samu Zeezee mik’e kan gado tana chatting da Adeel tunda ba halin yin waya Maj-Gen. na gida. “My Princess” banza dashi tayi se a karo na biyu ta amsa “menayi kuma yanzu?”
“Haba Princess give me a break mana ni bansan mena miki ba kullum kike cikin 6atamin rai, in wani abun na miki lemmi know sena gyara ko ke marital life namu na miki dad’i? Kullum babu jituwa a tsakanin mu? Its hightime ki gyara ko ba haka ba?”
“In gyara? Me zan gyara? Kai babba bakace zaka daidaita komi ba seni zaka wani cemin na gyara.”
“Me zanyi toh Princess? Duk yadda nasan zanbi dan daidaita tsakaninmu nayi kink’i bada had’in kai.”
“Lallai kuwa, ka kama ka barni da outdated mota kam ai dole kace kabi anyway you know how, ni kaga ba dogon surutu nakeson yi ba, uban nawa in Allah ya sake hore mai ze canza min motar.”
“So kike a canza miki mota Princess?”
“Eh mana waye bayison sabon abu?”
“Shine kad’ai dalilin dayasa kike duk abubuwan da kike, akan mota ne kad’ai?”
“Kafa dena cewa kad’an nan Malam Soja tunda ka kasa canza min.”
Yana murmushi yace, “toh ai baki ta6a cemin na canza miki mota ba Princess.”
“Komi ne sena gaya maka? Hankali bayi gayawa mutum whats right ne?”
“Yana yi Princess toh am sorry it never blinked into my mind, za’a canza miki mota inhar shi kikeso anything for My Princess.”
“Wani iri zaka sai min toh?” Tayi maganan finally tana murmushi.
“Duk kalan wanda Princess take so za’a sai mata.”
“Dagaske Ya Al’ameen?”
“Sosai ma Princess, wani iri kikeso?”
“Kalan Ford Jeep naka 2016 d’innan nakeso.”
“Irin nawa?!” Yayi exclaiming.
“Me wani kake zaro ido ba zaka iya sai min bane? Kokuwa kaima kana sahun mazajen da suke cewa matansu basu hawa mota iri d’aya da nasu?”
“Ko d’aya Princes naga kaman wancan ya miki girma da yawa ba gara irin simple cars haka ba, inaga jeep nan ya mik’i kato kona miji ma ya ake ganinsa ciki? But inhar jeep d’in kikeso why not try out prado ko LR-3?”
“Banaso in bazaka saimin kalan naka ba shikenan dama haka kake ba abinda ka ta6a min tunda ka auroni, agida ban ta6a neman abu gun Baba na rasa ba Allah ze sak’a min ai” se ta 6arke da kuka tana Allah zeyi mata sakayya. Kallon yarintan ta kawai Al’ameen yake yana murmushi, “toh ya isa haka Ford Jeep kikeso?” Kai tayi saurin gyad’awa tana hawayen har yanzu. “Toh stop crying zan sai miki.”
“Dagaske Ya Al’ameen? Irin nakan nan fa nakeso amman fararta banason bak’ar mota.”
“Ko pink kikeso za’a sai miki stop crying I don’t want you to think bana miki komai, I’ll use the last kobo I have to make you happy.”
“Yeyy!! Nagode toh se zuwa yaushe toh zaka siyamin d’in?”
“Nan bada jimawa ba Princess, I want a favor from you also kinji?”
“Ahap ai dama nasani ba tsakani da Allah kace zaka sai min motar ba, nasani zakace yau sena baka hak’k’in kane toh inhar haka ne ka riqe motar taka tunda kai bakada tausayi ‘yar ni d’innan zaka ce zaka sa a gaba seka k’wato abinda yana iya kaini lahira.”
“Ohh Zainab! Ashe haka masu sunan naku suke? Ki kwantar da hankalinki in hak’k’i na ne na jima da yafe miki sabida banason tsinuwan mala’iku akanki se rananda kika yarda tukuna, yanzu that aside gobe Hajiya Sadeeyah tace zata zo nan Bauchi bikin ‘yar friend nata.”
“Wata Hajiya Sadeeyah tukun? Sis naka babba?”
“Eh ita kuma na mata masauk’i anan-”
“Anan?” Tayi saurin katsesa “haba kaikuwa, mesa baka barta ta sauk’a a hotel ba.”
“Haba Princess wani irin magana kike? She is my blood sister fa, ke yanzu zakiso ace in Yasmeen namu zatazo Bauchi takama hotel ne?” Kai ta kad’a da nufin a’a “toh nima ai kinga be kamata nabar Hajiya Sadeeyah bako?”
“Eh be kamata ba kam amman kaga ai in Yasmeem ce zata sauk’a anan ba girkin da zan mata komi ita zata na yiwa kanta amman incase of Hjy Sadeeyah kuma kaga fa dole sena hura wuta kuma ni ban iya ba wallahi ba abinda na iya girkawa aside from indomie da chips se dama-dama suyan kaza.”
“Duk ba matsala neba wannan Princess abinda nakeso dake shine kawai ki ajiye wannan rashin kunya da yawon na kwana biyu har seta tafi kinji?”
“Haba! Haba! Daddy kayi adalci mana, shikenan don ita se a tauyemin hak’k’i? Rashin kunya kuma in zakamin abinda nakeso ka sakeni ba wanda ze ji kanmu.”
“Its a favor am asking yi hak’uri kinji? Ko bakiya son Ford Jeep naki ne?”
“Inaso amman de-” hannunsa ya aza bisa lips nata;
“Yi hak’uri just this once.” hannun nasa ta cire;
“Naji Allah sa kar wani abin ya taso toh don gaskiya da sakel.”
“Nagode kinji Princess? I love you so much.”
“Naji toh, excuse me.” Be sake ceda ita komi ba ya yai finding way nasa out.
****
A washegari Hjy Sadeeyah ta iso, a tare Zeezee da Al’ameen sukaje suka d’aukota daga airport. Se admiring nasu take, a rayuwa batada burin da yafi taga her only brother da matarsa, hakan yasa takeson Zeezee sosai. Tin a mota se yaba Zeezee take har suka iso gida. Bayan Zeezee takai mata akwatinta d’aki ta zarce ta had’a kan dining sekace ita tayi girkin. Bada jimawa Hjy Sadeeyah tafito suka ci lunch sannan Zeezee ta tattara wajen instead tayi wanke-wanke seta jibge kayan gu d’aya kawai abinta ta dawo ciki.
Ganin Al’ameen nacan parlour da sis nasa suna hira tasa lock a d’akinsu ta hau skyping Adeel.
“Very Own.”
“Yes Sweetest love howayou?”
“Am good and you?”
“Also, is it my eyes or kin k’ara weight ne?”
“K’iba? Well maybe.” tayi maganan tana checking kanta.
“Am jealous that soldier is finally making my woman happy tunda har take k’ara weight.”
“Oh common Very Own please don’t say that kaima kasan no one will make me happy than you will.”
“Hakane?”
“Yes Baby, ya Florida?”
“As it always is, party here party there.”
“Very Own nasan kana chan kanata shafa jikin sluts d’incan ko?”
“Toh kema ba kina chan ba kinayi da mijinki ba?”
“Wallahi thats not true ko ta6ani ban bari yayi.”
“LOL am kidding you ni naki ne ke kad’ai kinji?”
“Yauwa Very Own.”
“So har yanzu be sake kinba?”
“Am still working on it, mutumin ne bansan dame zanyi describing nasa ba, komin me nayi masa baya gani yace ze d’au mataki akai he keeps on ignoring me.”
“Meaning baze iya sakin kiba kenan bale mu kasance together?” Yayi maganan haushi yana building a voice nasa.
“No Very Own calm down ba haka bane, I will never rest until ya sakeni you have my solemn words.”
“Alright Babe I trust you amman fa kiyi a hankali banason naji shima ya ta6amin lafiyarki as Baba did kinsan soldiers d’innan.”
“Don’t worry wannan I don’t think ze iya d’aga hannu ya ta6ani.” Jin motsin mutum tayi sauri tace mai “am cutting off he is here.” Da sauri ta katse sede daga yadda take raba ido ana iya gano batada gaskiya.
“Princess me kike haka?”
“Mekaga? Babu ofcourse.”
“I thought I heard you on the phone with someone.”
“Toh shikenan yanzu ko waya ban isa inayi ba? Classmate d’ina ne ya kiran ko shima zaka hanani waya dashi ne?”
“Are you sure?”
“Yoh jimin mutum kanason kaji da wa nayi waya? Da sauarayi na Adeel ne, nifa tak’ura ne banso duk ladabin danayi wa Hjy Sadeeyah baka gani ba kanason 6atamin rai shikenan ka rik’e motarka na rik’e ladabi na aikin banza kawai” tana kaiwa nan ta bar masa d’akin. Binta kawai yayi da kallo.
****
Washegari da safe Zeezee ta tashi sid’ak-sid’ak tayi wanka ta shirya tsaf ko karyawa batai ba wai seta isa gidan su Lubiee tukunnah. Motarta ta ja ta fice yawon banzan data saba.
9:20am Al’ameen ya tashi yayi wanka ya shirya, d’akin Zeezee ya wuce kasancewar ranan a nasa ya kwana, dabe ganta ciki ba se yayi tunanin ko tana kitchen ne sede da yafito ya dudduba Zeezee was nowhere to be found. This is serious! Yaushe ta fitan?
Yana juyawa yaci karo da Hjy Sadeeyah, “little bro ina kwana?”
“Ina kwana Hjy har kin tashi ne?”
“Eh kasan zuwa anjima zan fita” tayi maganan tana bin kitchen d’in da kallo, gani tayi wanke-wanke kota ina kuda suna bi. “Maj-Gen!” Tayi exclaiming.
“Me wannan nake gani haka? Karka gayamin wanke-wanken jiya ne?”
“Erm..” Ya shiga kame-kame.
“I knew it all along, ko me kakeyi a kitchen d’in kuma yanzu? Ina fatan bawai wankewa zakayi bako?”
“Oh common Hjy! Nazo d’aukan abu ne.”
“D’aukan abu ko neman matarka? Karka damu naga ficewarta d’azu.” Hannunsa ta rik’o “zo nan” a parlour suka zauna “what is going on a gidanka Maj-Gen?”
“Seriously babu Hjy itama Zainab d’in biki suke dashi shiyasa tafita yau.”
“And you expect me to believe that? Yau ma ni kake yiwa k’arya Little Bro?”
“Ba haka bane Hjy please lets drop this topic.”
“What is going? Wahala Zainab take baka shine baka sanr dani ko Mama ba? Meye amfanin family toh?”
“Gosh! Hjy enough please ba haka bane.”
“Toh yaneh? Gashi nan its written all over your face da akwai matsala, nikuma ba haka nasanka ba, abu bai ta6a damunka inba wai yakai maqora ba. Waye ne? Zainab ce?”
“Hjy I don’t know either I just can’t get her. Inason Zainab you know that.”
“I know Little Bro fiye da tsammaninka so meke faruwa?”
“Tunda aka d’aura mana aure ta canza gabad’aya, she is not the Zainab I use to know, narasa dalilin dayasa take hakan bayan ban ta6a tauye nata hak’k’inta ba, duk wani abinda takeso shi nake mata na kaita Hajj yanzu haka tace tanason na sai mata irin Ford Jeep d’ina I agree zan saya mata but I don’t get anything good from her tun abun bayi damuna ya soma. Hjy akwai wani abinda nake lacking ne as a man? Ko kuwa akwai abinda mazaje keyima matansu ne don su sosu wanda ni bansani ba baniyi mata? Let me know please.” Ya k’are maganan abin tausayi.
“Is okay kaji? Ba abinda ka rasa as a man Maj-Gen sabida haka kuma ‘yar yarinya bazata tsaya tana baka wahala ba. Adalilin me? Allah dawo da ita gida I’ll confront her myself wannan ai bayi bane.”
“No please don’t let her be time heals, eventually zata gano kuskuren yin hakan wataran please karki mata magana kinji?”
“Kamar ya kar na mata magana Al’ameen? Yarinyan da ina iya yin jika da ita ne zakace kar na mata magana bayan tanayin ba dai-dai ba? Wallahi k’arya ne. Tasan ina nan zata kama ta fita ba tare da ta tanarda min breakfast ba? Haka akeyi?”
“Nasan tayi laifi am apologising on ber behalf kiyu hak’uri please but karki mata magana kinji Big Sis?”
“Al’ameen...”
“Please for me.”
“Toh shikenan but promise me kai zaka mata.”
“I do, zan mata in shaa Allah nagode.”
“Gaskiya amman inhar bata shiryu ta shiga hankalinta ba dole a raba auren nan don ina raye bazan bari wata tasawa Brother na hawan jini ba, I can’t take it.”
“Is okay ki shiga kiyi wanka bari na aika a siyo mana breakfast.”
****
Ba Zeezee ce ta dawo gida ba se bayan Maghrib a dai-dai bakin k’ofa ta kasa kunnenta sanadin jin muryan dake tashi a parlour da tayi.
“Allah ka barni da ita senayi mata magana wannan rashin hankali har ina? Ace yarinya ta fita tun safe har yanzu bata dawo ba kuma bawai ta tambayeka izini ba?” cewar Hjy Sadeeyah a fad’ace.
“Hjy I said enough let her be please.”
“Shegiya munafuka irin kune koda kunje Makkah baku ganin Ka’abah ina ruwanki da inda naje dakuma lokacin dawowa na gida mschww.” Zeezee tayi maganan a fusace a kuma cike da rashin kunya sannan ta bud’e k’ofar, tsaye ta tarar dasu. Ba tare da tace da ko d’ayansu uffan ba ta wuce ta nufi d’akinta binta kawai Hjy Sadeeyah tayi da kallo.
“Ahakan kake cewa kar na mata magana? Matsa min tunda kai dama haka Allah ya yika da shegen hak’uri, anason mutum me hak’uri amman ba irin naka ba.” Bin gefensa tayi yana binta a baya suka shiga d’akin Zeezee alokacin harta rage kayan jikinta ta ragar da vest da short zallah, koda taga Hjy Sadeeyah batayi niyan rufe jikinta ba wayar hannunta ta cigaba da latsawa.
“In shi mijin naki ya saba ganinki haka don ni aikuma seki rufe jikin naki ko ya?”
“Toh ai ba sallama akayi ba bale nasan da mutane akai na.”
“Ke Zainab! Ki kalleni ni zaki yiwa rashin kunya? Waye sa’anki anan?” Se k’ok’arin janta baya Al’ameen yake a rayuwa inda akwai abinda ya tsana shine tashin hankali. “No ka barni da ita tasamu waje ne ai, waye sa’an ki anan?”
“Aini ba rashin kunya nayi ba akan gaskiya ta nake naga nan gidan mijina ne duk shirin dayamin zanyi amman haka kawai kizo gidana ki had’a kaina da mijina? Sanin da haka ai tun farko nace bazan zauna a family house naku ba wallahi Allah ya isa na, Allah ze sak’amin. Don kun ganni k’arama kuke d’aukan alhak’i na” tasa kuka shark’af-shark’af kaman dagaske “kimin k’aninki yamin, in kinason Allah ki had’a k’anin naki da Allah ya sakeni na koma gidan ubana nima inada gatana ai, dan ina auran k’aninki bazaki tsaya kina gayamin magana son ranki ba kice mishi ya sakeni a daren yau na koma gidan Baba na inhar kun isa ‘ya‘yen halak.”
“Enough ZAINAB!!” cewar Al’ameen a tsawace cikin wani erin kakkausar muryan da ba wanda ya ta6a saninsa dashi apart from his soldiers se yau. Ba Zeezee kad’ai ba harta Hjy Sadeeyah seda ta razana. “Hjy lets leave please let her be” da k’yar ya ja Hjy waje akwatinta ta had’a tabar gidan at that instant saboda bazata iya ganin ‘yar datayi jika da ita ba tana gaya mata magana son ranta. Zama a parlour Al’ameen yayi gabad’aya ya rasa meke masa dad’i, shin meyayi wa Zeezee take punishing nasa haka? All he did was to love her. Yafi minti talatin a parlour sannan ya miqe ya nufi d’akin nasu tana miqe akan gado ko uffan bata ce mai ba. “Tashi ki zauna Zainab.” yayi ordering nata.
“In zauna kamin meh? Ka sake cin zali na?”
“Tashi ki zauna nace” yayi maganan in a serious tone da shegen tsoronta tuni ta zauna “ki gayamin mena miki kika za6i ki wulak’anta sister na haka?”
“Ma har yanzu tambayana kake mekamin? Auro ni dakayi shine laifin daka min kuma wallahi tallahi kaji rantsuwa ba kaffara inhar bakayi gaggawar saka na ba wataran akan Mamanka ze fad’a.” Tsaye yayi wajen lost of words yana kallon Zeezee, abun nata ba yarinta bane yanzu sarai tasan abinda take dagangan kawai take. Be iya yace mata komi ba ya nufi d’akinsa inda ya kwana awajen ranan ma. Da safe ya shirya yaje yasamu Hjy gabad’aya ranta ya 6aci ko kallonsa batason yi taya ze bari ‘yar yarinya ta rainasa haka? Da girmansa. Dukda nature’nsa ne hakan hak’uri dakuma juriya amman na Zainab is too much ita tsoronta befi Zeezee tasa ma k’aninta hawan jini ba tunda be ta6a so ba se akanta. Ba yadda batai dashi ba kan ya saki Zeezee koda horata zeyi, in mata ne tanada dubun da zata yimai amman yak’i bayi jin ze iya sakanta ya lalata mata future at her very tender age ace tazama bazawara dukda de har yanzu da budurcinta take amman ba kowa bane zesan da hakan bayan nan kuma yayi believeing kan wataran komin dad’ewa Zeezee zata gano kuranta ta shiryu su fara zaman lafiya shide baze gaji da farinta mata ba har se inda k’arfinsa ya k’are.
Tun lokacin wannan incident Al’ameen ya rage shiga harkan Zeezee as yanason ya bata enough space ko hakan ze taimaka mata. D’akin nasu ma gabad’aya bar mata yayi ya koma nasa inda yake kwana ya yini ciki. Ita ko wawiyar dad’i kasheta haka zata hana kanta bacci da daddare tata waya ko video call da Adeel, atimes har abinda take cewa da Adeel Al’ameen naji amman haka duk kalan kishi irin na soldiers dayake dashi zeyi hak’uri ya danne zuciyarsa. Ana sauran sati biyu ya koma Abuja ya tahowa Zeezee da sabuwar Ford Jeep nata fara k’al 2016 cikin ledarta.
Tana miqe akan gado as always da vest da nickers ya shigo d’akinta wanda baze iya tuna when last yayi hakan ba “My Princess” yayi maganan cikin sark’ak’k’iyar muryarsa. Ita kanta tayi missing sweet voice nasa “na’am” ta amsa.
“Kizo I have a suprise for you.”
“Takardan saki na ne? Inhar bashi bane save it banaso.”
“Yi hak’uri ki fito kinji? Seda ta gama 6ata mai lokaci sannan ta mik’e “muje” tayi maganan tana mai dirty look.
“Toh kisa hijabi mana Princess kinfa san yadda gidan yake da maza kullum.”
“Toh ni nace kana kawo sune? Ai laifinka ne ga guards sannan ga ‘yan maula ni gaskiya zafi ake banajin zan iya sa hijabi.” Da kansa ya nufi wardrobe nata ya ciro hijabk ya miqa mata “yi hak’uri kisa sa” kaman bazata amsa ba sekuma ta kar6a tasa tabi bayansa suna fita kawai taga sabuwar mota na mata sallama ita kanta bazata iya descriing how motan ya birgeta ba amman dan ta k’untata mai ta dake “se yau motan ya iso? Ina key’n?” Mamaki sosai tabasa wato ko d’an godiyan da take d’anyi adan ma babu shi yanzu. “Gashi” ya miqa mata “My Princess ko motan be miki bane?”
“Me kaga?”
“Your face didn’t show and bakiyi godiya ba.”
“Daman don nayima godiya ka siyo? Ashe ba tsakani da Allah bane anyways kayi kok’ari” tana kaiwa nan takoma ciki Lubiee takira tayita mata hauka kan Maj-Gen ya sai mata Ford Jeep 2016. Lubiee de tun tana yiwa Zeezee wa’azi bataji har ya zammana yanzu kawai sede tajita ta kad’a kai saboda Zeezee batajin magana kona k’alilan.
*© MIEMIEBEE ™YGC!*
www.beeenovels.blpgspot.com
👄👄👄👄
Tuesday, 10 January 2017
‘YAR GATA CE!
BY MIEMIEBEE
PAGE 35
*January, 2017*
_Get well soon *AUNTY SIS* wishing you a jet recovery, ILY. I solemnly dedicate this page to you alone *Queen Beelqees* you’re such a great fan and an amazing sister, ILY._
“My Princess until when zaki bani hak’k’i na? Bakiya tausayi nane?”
“Kaman ya hak’k’in ka nifa bansan me kake magana akai ba kabar ni kurum bacci nakeji.”
“Nikuma hak’k’i na nakeso My Princess, bakiya tausaya min neh? Yaufa watan mu d’aya da aure ban ta6a nema ba se yau yi hak’uri kinji?”
“Ai nice abar tausayi ba kai ba dan Allah kayi hak’uri wallahi ba ‘yar iska ceba ni.”
“My Princess kaman ya iskanci kuma? We are a couple fah.”
“Ni wallahi banaso, ba tarbiyyan da Baba yaban ba kenan.” Dariya sosai tabasa da k’yar ya danne dariyan yace, “toh aina akace miki yin hakan iskanci ne?”
“Ni de wallahi banaso dan Allah kayi hak’uri.”
“Toh My Princess naji I’ll go easy on you.”
“Ai wallahi k’arya ne nasan halin soldiers ni dan Allah karka min wani abun, na tuna ma wallahi bana Sallah ina kan period d’ina.” This time around kam seda yayi dariya, “d’azu fa kikayi sallah My Princess.”
“Bb.. Bayan Sallan ne yazo Allah ba k’arya nake maka ba” Ignoring what she said ya ja hannunta seda ta fad’a jikinsa, hugging nata yayi gagam wane za’a k’wace masa ita, ihu da kuka Zeezee ta shiga rusawa tsakaninta da Allah badan komi ba kuma don wai tayi promising wa Adeel pride nata. “Ya Al’ameen dan Allah kayi hak’uri wallahi na tuba bazan sake ba” riganta ya shiga raba ta dashi nan ta k’ara volume na kukan nata “wayyo Allah! na nashiga uku dan Allah ka rufa min asiri wallahi bazan sake ba.” Shima Al’ameen baida niyyan mata komi kawai so yake yayi mata horo ko halan zata d’an rage yimai rashin kunya. Yi yayi tamkar baya jinta seda ya rabata da kayanta gashi daman shi kad’ai ne a jikinta nan ta shiga kare k’irjinta tana kuka sosai har wani sama-sama nishinta take. “Ya Al’ameen wallahi bazan sake maka rashin kunya ba kace sekayi abinda kakeso wallahi gawana za’a cire gobe a gidan nan. Ka tausaywa min yarinya ceni wallahi bansan komi ba.”
Dariyansa ya danne da k’yar, “baki sanin ba yasa nakeson na koya miki yau ai, I’ll go easy on you.”
“Wallahi banason sani ka rufa min asiri don Allah.” sam be saurareta ba ya shiga sarrafata iya son ransa danko da hannu d’aya ya iya ya danneta. Ihu tasa “Mamana na mutu yau! wallahi Ya Al’ameen bazan sake maka rashin kunya ba kaji na rantse dan Allah ka rufa min asiri ka dena.” daman ya take k’arewa da slight touch nasa bale yau da yake mata uwa uba. Kukan ga cigaba dayi amman Al’ameen be saurareta ba seda ya kashe mata jiki lik’is yazamo jan numfashi kawai take sannan ya tambayeta;
“Are you sure bazaki sakemin rashin kunya ba?” da wuri sekace me jiran tambayan ta amsa;
“I am pretty sure, na sake kamin duk abinda kaga ya dace bale ma bazan sake ba.” Se anan ya saketa da wuri taja riganta ta miyar tana share hawayenta. Gani yayi ta d’au pillonta tana neman barin kan gadon. “My Princess ina kuma zakije?” A farko tayi niyyan sharesa remembering ze iya tarke ta yamata abinda take tsoro tace, “zan kwana a k’asa.”
“Mesa?”
“Babu kuma dan Allah karka hanani.”
“LOL zo ki kwanta nan ba abinda zan miki.”
“Wallahi k’arya ne ni kabarni in kwana acan d’in kawai.”
“Ko ki hauro mu kwanta kona biki har k’asan na miki.”
“A’a dan Allah kayi hak’uri” gabad’aya ta gama tsorata da kalan abinda Al’ameen yayi mata sede theres no denying she enjoyed every part of it. Ranan bakin yin rashin kunyan ma babu.
“Kizo mu kwanta kinji? Ba abinda zan miki.”
“Ya Al’ameen ka rantse ba abinda zaka min wallahi yarinya ceni ka rufa min asiri.”
“I swear bazan miki komi ba.” Se anan ta koma gadon ta kwanta daga chan nesa gabad’aya ranan ta kasa bacci seji take kaman ze danne ta yayi mata wani abun, ina ita ina soja?!
****
Da wajajen 11am Zeezee da Al’ameen suka shirya tsaf zuwa Jifatu Store siyayya kaman ba gobe Zeezee tayi, sauran abubuwan ma ita kanta batasan me zatayi dasu ba amman dan ta raba Al’ameen da kud’insa tayita d’iba duk haushinsa takeji da abinda yayi mata jiya inda kuma yaci nasara akanta fah? Mezata cewa Very Own? Koda suka isa gida fitowa tayi daga motan ta nufi ciki, guards nasa yasa suka fiffito masu da kayakin. Miqe kan gado tana sanye da vest da skirt na lace da ta fita dashin ya tarar da ita “My Princess lunch fah are you not hungry?”
“Toh ka siyo mana ne kaga banci ba?”
“Ni se yaushe zanci girkin Princess d’ina? Naki nakeso ba na waje ba.”
“Lallai ko zaka bushe, kaga na farko ni ban iya girki ba na biyu koda na iya ma bazan ba, so tun wuri gwara kayi whats right, ko ka sakeni ka kawo wacce zata na maka kokuwa kaje ka siyo mana.” Ba tare da yace da ita komi ba ya aika one of his men, daya dawo seya zauna a parlour. Zeezee kuwa seta d’au ko ya fita ne nan ta bud’o kit nata tare da ciro old white gold nata ta ajiye sa kan gado. Kwatsam! Taji shigowan Al’ameen ba notice kafin tace zata b’oye har ya gani. Kallon gold d’in yayi sannan back to her wanda tuni ta sunkuyar da kanta, murmushi kawai ya saki tare da kad’a kai. “Toh ki adana mana My Princess kafin ya 6ata kinji?” Cike da kunya ta gyad’a kai ita wai wani irin mutum ne Al’ameen? _Kode be gane cewa tsohon gold nawan bane?_ Ya gane mana wata zuciyar tace mata. _Toh mesa bemin masifa ko magana akai ba?_ Sabida halinsa ne hakan ignoring duk wani rashin hankalin da kike mai ko kin manta me Lubiee tace miki ne? Duk abinda kike yanzu zena kallonsa ne a matsayin yarinta, zuciyar ta sake amsata.
Kai ta kad’a da wuri “chan maka” ta furta a hankali. Bako kunya ta d’au gold d’in ta miyar cikin kit nata. Abinci na isowa kuwa ita ta fara bud’ewa ta hau ci. Bayan tacinye naman dake kan nata ta bud’e take away na Al’ameen ta cinye naman nasa shima.
Yana fitowa daga bayi ya nufi dining space tare da bud’e nasa gani yayi ba nama akai. “My Princess haka suka kawo abincin ba nama akai?”
“Ni na cinye dan na yau nama uku ne kacal akai nikuma in banci biyar zuwa sama ba bana jin dad’i” tana kaiwa nan tabar masa dining table d’in. Kamar yadda ya saba ignoring nata yayi ma yau sannan a hankali ya cinye abincinsa.
Da yamma da yunwa ya korata ta shiga kitchen tana tunanin mezata dafa. Fridge ta bud’e ta ciro froze chicken tasa a ruwa bayan k’ank’aran jiki ya tafi ta d’ago wuk’a zata yanka sede sam bata san how ba, cinya kad’ai tasamu ta cire sauran duk yankan ganin damanta tayi. Tagama ta tafasa kamar yadda taga Mama nayi nanma ta manta batasa albasa dan kora mata k’arni ba. Yana tafasa ta shiga soyawa anan tayita k’ona kanta, bayan nan ta dafa indomie sannan ta nufi dining tahau ci. Dai-dai nan Al’ameen ke dawowa ciki daga training men nasa “humm! me Princess ta girka mana haka?” Yayi maganan yana k’arisowa inda take.
“Abincin yara na girka.”
“Manya basuwa cin indomie koh Princess?”
“Nide ban ta6a ganin Baba yaci ba.”
“Toh nida Baba waye babba?”
“Ai duk kanwan ja ce, me marabar dambe da fad’a?” yana dariya yace “to aci lafiya” ya juya ze tafi kenan idanunsa sukayi tozali da k’uran da farin kayansa ya d’iba wanda he’s sure jikin dining chair d’in ya kwasa. “Princess kin ta6a dusting kujerun nan kuwa?”
“Meka ga?” Kayan nasa ya nuna mata. “Toh dama aiki na ne yin dusting? Ai wallahi kamar yadda na gaya maka zan sake nanata ma yanzu ba tsaftace maka gidan da zanyi inkaga bakason zama cikin dotti seka sallameni nakoma gun saurayi na aikin banza kawai ni kayi ka koma Abujan ma ko zan samu iska.”
“Allah kaimu tonight” yace kad’ai da ita sannan ya fice. Jin haka kad’ai seda yasa ta saki fitsari a panties nata. Koda dare yayi yau hijabi babba me hannu ta 6urma sannan ta d’au pillonta ta nufi kan couch dake d’akin ta kwanta tare da lullu6e kanta. Not long enough Al’ameen ya fito daga bayi sanye da towel. Tana ganinsa taja bargon ta rufe fuskanta dashi, batason ganinsa ba kaya saboda hakan ba k’aramin affecting nata yake ba.
Cikin nitsuwa yagama kimtsa kansa sannan ya nufi inda taken nan tahau shaking kafin yace ze yaye bargon ta mik’e zaune “Ya Al’ameen dan Allah kayi hak’uri karka min wani abin na tuba wallahi.”
“Bani kikeyi wa rashin kunya ba d’azu? Ai yau ba abinda ze hanani amsan hak’k’i na.”
“Wayyo Allah Mama na! wallahi kace zaka kar6a kana iya kaini lahira ba shiri ka tausayamin wallahi yarinya ceni.”
“Ai ke kikace idan kika sake min rashin kunya namiki duk abinda ya dace wannan hukuncin ne kuma ya dace ga duk wani me yima soldier rashin kunya.”
“Kuma nace kayi hak’uri bazan sake ba.” Ignoring nata yayi yashiga neman kwaye mata hijabin, nannad’esa tayi gam a jikinta tana mai kuka tana had’a sa da Allah “gobe in kika sake namiki meh?”
“Kamin duk abinda kaga ya dace amman banda wannan dan Allah bale ma bazan sake ba.”
“Naji toh tashi muje mu kwanta.”
“Baza kamin komi ba?”
“In kika sake tambayana sena miki.”
“Toh nayi shiru muje mu kwantan.” Pillon nata ta d’aga tabi bayansa suka kwanta sannan ya kashe musu wuta.
*~ *~ *~
Life moved on, rashin kunya de na yau daban na gobe daban duk yadda Al’ameen yayi don daidaita tsakaninsa da Zeezee abin ya gagara. The only way is ya bud’e mata ido ya fara discpline nata tunda dama ya karanci matsoraciya ce, kurun baki ne kawai da ita bayan nan kuma na k’arfi da yaji ya amshi hak’k’insa anan ne zata soma ganin girmansa amman dake kullum sede yayi warning nata shiyasa take abinda taga dama amman meh? Shi bayison hakan bayason yayi taking nata da k’arfi yafison inma abu ze shiga tsakaninsu yazamo da concent nata ne sabida he values her alot duk wani abinda ze ta6a ta bayaso. All he knows for sure is he’ll never rest trying to make her happy se har rananda tayi accepting nasa as mijinta tunda dama time heals.
The only time suke shiri da Zeezee shine in ya siya mata abun daya burgeta anan kam zesha fara’a kaman ba gobe. Tun dawowansa kuwa yau kusan sati uku kenan Zeezee kullum cikin yimai wak’an ya koma Abuja take saboda tasamu tayi waya da Adeel nata. Ana sauran sati ya koma Abj bayan ya dawo daga training men nasa ya tsinci Zeezee zaune kan dressing mirror da wani nickers iya saman cinyarta da kuma vest ajikinta tana trying on lipsticks data siyo ran chan. Se aukin zama da k’ananun kaya tabi ta tada mishi sha’awa dazaran yace ze neme ta kuma tak’i. “My Princess tashi ki shirya zamu fita.”
“Kai kam ko maye albarka wallahi wai shin yaushe ne zakayi sticking it to your head that I don’t love you Adeel nakeso? Ina kuma zamuje ni gaskiya banason yawo da tsoho.”
“Yi hak’uri kinji?” ya fad’a cikin omg voice nasa.
“Ina zamuje ka fad’amin.”
“Its a suprise.”
“Sekuma Allah yayi banson suprises so save it.”
“Zakije kiyi passport ne.”
“Nameh? Haka kawai ana zaman k’alau sena hau yin passport? Thank God ba mahaukaciya ceni ba.”
“Trust me kinji? Ko bakiya son kije aikin Hajj this year?”
“Hajj!” Tayi exclaiming tare da miqewa tsaye.
“Sosai ma next week zan koma aiki and zanyi morethan a month kinga ba amfani kiyita zaman banza anan gomma kinje kinga d’akin Allah ko?”
“Dagske kake Ya Al’ameen zaka kaini Saudi?”
“Am damn serious Princess.” Bako kunya ta hau rawa wajen tana jin dad’i kallonta kawai yake kaman doll baby. Nan da nan ta shirya suka fice inda tayi passport and other stuffs acikin sati kafin ya koma Abuja ya samu yagama mata all processes daya kamata. Zeezee de ta cika wa ‘yan gida da friends nata kunne kan zata tafi aikin Hajj. Acikin sati biyu Zeezee ta samu tafiya, d’ankaren nan an had’a list na abubuwan da za’a siya a Saudi tun kafin a isa. Mak’udan kud’i Al’ameen ya bata wanda ita kanta seda tasha mamaki.
Zeezee de ba aikinta achan Saudi se yawo anan yawo achan da d’aukan selfies. Tunda ta tafi sau biyu ta kira Al’ameen amman Adeel kam wai! 24/7 tana kan mai waya dan sokanci ma idan tana d’awafi cewa take Allah sa Al’ameen ya saketa ta auri Adeel, haka through out har suka gama aikin Hajj. Siyayya sosai Zeezee tayi wa kanta kaya sekace na siyarwa bayan data gama da kanta ta tabbata bata buk’atan wani abu ta sai wa su Baba da Mama dasu Lubiee harda ‘ya‘yen Mariam da d’an Yasmeen kayaki amman ko k’asan Makkah ne bata d’iba ba da sunan wannan na Ya Al’ameen ne.
Safe and sound Allah ya dawo dasu Zeezee gida. Washegari su Mama sukazo sukayi mata sannu da zuwa. Gifts kad’an ta basu kasancewar kayanta na kago. A ranan da kagonsu ya iso a ranan Al’ameen yamata waya kan ze dawo, shi da kansa ya biya ya amso mata akwatunan nata. Shi kansa mamakin ina Zeezee zata kai wannan kayaki yake.
Ya isa gida guards suka shiga ciki da kayaki sede yayi ta sallama Zeezee bata amsawa. D’aya daga cikin guards nasan ne ya sanar dashi kan Madam ta fita bata gida.
“Bata gida where did she go?”
“I really don’t know Sir all she told me was that she won’t take long.”
“Okay you are free to go.”
“Thank you Sir” ya fad’a tare da saluting nasa sannan ya fice, ciki Al’ameen ya koma yana mamaki irin hali na Zeezee. Ace ya sanar da ita yau ze dawo amman ta d’ibi k’afa ta fita? Bayan bata ajiye mai komi ba gakuma fita yawon da tayi, mawai da izinin waye? Toh Allah shirya masa ita. Ba Zeezee ce ta dawo gida ba se bayan Sallan Maghrib. Koda ta gansa zaune a parlour bata mai magana ba illa ma had’a ran datayi, wucesa tayi takai ga shiga d’aki ya kirata kaman bazata amsa tace, “meh kuma nayi?”
“Zoki zauna anan”yayi beckoning nata over.
“Ni gaskiya fitsari nakeji.”
“Jekiyi koma meh ki dawo ina jiranki” harara ta galla mai sannan ta k’arisa ciki chan ta tarar da akwatunanta. Sallah ta idar da wuri-wuri sannan ta shiga bud’e kayakin gabad’aya ma ta mance da kiran da Al’ameen ke mata shida kansa yagaji da jiranta ya k’ariso ciki ya tarar da ita se gwada kayaki take. “Ban kira kiba Zainab?”
“Ka kira” ta amsa ba tare ta nuna damuwa ba.
“Meya hanaki zuwa?”
“Na samu abinda yafi kiranka daraja, kai shikenan yau ka dawo zaka hau tak’ura min ni wallahi bank’i ka koma bama a gobe.”
“Zainab this should be the last time zaki sake fita baki sanar dani ba clear? Ba fata ba amman in fitanki wani abu ya sameki fah? Sede akirani acemin ga abinda ya sameki ni banida masaniya akai?” yayi maganan in a serious tone wanda be ta6a using da ita ba seyau amman dake rashin kunya yayi mata yawa ko damuwa batayi ba ta dake;
“Jimin bawan Allah? Nifa surutu ne banaso, da yini kakeso kullum inayi a gidan nan naka da bakomi aciki? Kokuwa so kake kowani fita na nakira ka na gaya maka inda zani? Lallai kuwa banida katin asara. Kaga rashin hankalin dana ke maka yayi yawa its simple kana iya sallamata daman ni tun farko ma bason auren nake ba.”
“Haka kikace?”
“Haka yake kuma ni excuse me ina gwada kaya.” Bece da ita komi ba yafice yabar gidan gabad’aya. Gwada kayakin ta cigaba dayi don kanta tagaji tabar sauran se gobe, sannam tayi sorting out tsaraban da tayi ma mutanen arzikinta. Da safe bayan ta had’a breakfast na iyaka bakinta ta fad’a bathroom tayi wanka tsaf sannan ta shirya cikin d’aya daga cikin arabian dresses data siya. Dining ta nufa ta hau karyawa da chips da omalet, tana cikinyi Al’ameen yafito shima all dressed up kamar yadda ta saba da k’in gaishesa haka ma tayi yau. “Har kin had’a breakfast ne baki jira sun kawo mana ba?”
“Inada inda zani ne shiyasa.”
“Toh yayi kyau ina nawa?”
“Ban girka ba.”
“Kaman ya baki girka ba bayan ga abinci a gabanki?”
“Eh toh na girka amman na baki na ni kad’ai in yunwa kakeji,kana iya aikan guards naka su siyo maka.” Nan da nan ta kur6e tea’n ta ta k’are breakfast ta bar mai wajen. Tsaraban su Mama ta tattara ta fito “toh ni na fita sauran kace ban tambayeka izini ba.” Bece mata komi ba ta fice achan gida ta rabawa su Omar tsarabansu, sosai Baba yaji dad’i se albarka yake ta sa mata haka Mama ma. Bayan ya kira Maj-Gen. Ya tambayesa izini kan ze iya miyar wa Zeezee da motanta, Maj-Gen yace ba damuwa Baba yad’au key’n motar ta ya bata bayan nasihan dayayi ta mata. Ita de Zeezee dad’i kasheta.
Suna zaune a d’akinta ita da Mama, Mama ta tambayeta “mijinki fah? Me kika kawo masa?”
“Da har da shine a tsaraban Mama?”
“Kaji ‘ya! Kar kisa na zageki Allah, ya biya miki kud’in Hajj gabad’aya amman kice baki kawo masa komi ba? Haba Zainab mesa kike hakane? Wannan rashin hakali dame yayi kama?”
“Nikam gaskiya hankalina beban haka ba.”
“Toh kina jina ba? Kina komawa gida ki d’au agogo da darduman da kikace zaki bawa Ya Ibraheem ki bawa Maj-Gen kinji ko bakiji ba?”
“Naji” tayi murmuring.
“Bayan nan zan d’au d’aya daga jallabiyan Babanku ki had’a duka ki kai masa sannan kuma ki basa hak’uri, ke ashe rashin hankalin kin har ya kaiga haka? Toh Allah shiryeki Zainab don nabar zaginki da yi maki baki yanzu saboda bashida fa’ida addu’a kad’ai zan miki Allah ya shiryeki.”
“Ameen ,harda jallabiyan Baba? Wallahi masu tsada ne kuma wa Baba na siyo wa.” Bige bakinta tayi “ungo naki nan da masu tsadan.”
****
Tuni Zeezee ta tura driver’nta gida. Gidansu Lubiee ta wuce da motarta sannan lastly gidan Mariam daga chan se gidanta. A parlour ta tsinci Al’ameen data shigo sannu da zuwa yayi mata sannan ta amsa sama-sama ta wuce ciki. After a while ta fito da tsaraban dole da Mama tace seta basa, a gefensa ta ajiye “gashi wai inji Mama na baka.”
“Name fah?”
“Tsaraba daga Makkah.”
“Mama ne tace kibani?”
“Eh ko baka so ne?”
“D’auki abinki My Princess karki damu nasan bawani kikayi niyyan kawowa ba, tattara kinji?”
“Aww wai bakaso? Aikuwa tafi nono fari wallahi daman agogon Ya Ibraheem ne kayan kuma na Baba, karka kar6an.” Binta yayi da kallo seda ta 6ace sannan ya kad’a kai yacigaba da kallon sports nasa.
*© MIEMIEBEE Team #‘YGC!*
www.beeeenovels.blogspot.com
👄👄👄👄👄
PAGE 35
*January, 2017*
_Get well soon *AUNTY SIS* wishing you a jet recovery, ILY. I solemnly dedicate this page to you alone *Queen Beelqees* you’re such a great fan and an amazing sister, ILY._
“My Princess until when zaki bani hak’k’i na? Bakiya tausayi nane?”
“Kaman ya hak’k’in ka nifa bansan me kake magana akai ba kabar ni kurum bacci nakeji.”
“Nikuma hak’k’i na nakeso My Princess, bakiya tausaya min neh? Yaufa watan mu d’aya da aure ban ta6a nema ba se yau yi hak’uri kinji?”
“Ai nice abar tausayi ba kai ba dan Allah kayi hak’uri wallahi ba ‘yar iska ceba ni.”
“My Princess kaman ya iskanci kuma? We are a couple fah.”
“Ni wallahi banaso, ba tarbiyyan da Baba yaban ba kenan.” Dariya sosai tabasa da k’yar ya danne dariyan yace, “toh aina akace miki yin hakan iskanci ne?”
“Ni de wallahi banaso dan Allah kayi hak’uri.”
“Toh My Princess naji I’ll go easy on you.”
“Ai wallahi k’arya ne nasan halin soldiers ni dan Allah karka min wani abun, na tuna ma wallahi bana Sallah ina kan period d’ina.” This time around kam seda yayi dariya, “d’azu fa kikayi sallah My Princess.”
“Bb.. Bayan Sallan ne yazo Allah ba k’arya nake maka ba” Ignoring what she said ya ja hannunta seda ta fad’a jikinsa, hugging nata yayi gagam wane za’a k’wace masa ita, ihu da kuka Zeezee ta shiga rusawa tsakaninta da Allah badan komi ba kuma don wai tayi promising wa Adeel pride nata. “Ya Al’ameen dan Allah kayi hak’uri wallahi na tuba bazan sake ba” riganta ya shiga raba ta dashi nan ta k’ara volume na kukan nata “wayyo Allah! na nashiga uku dan Allah ka rufa min asiri wallahi bazan sake ba.” Shima Al’ameen baida niyyan mata komi kawai so yake yayi mata horo ko halan zata d’an rage yimai rashin kunya. Yi yayi tamkar baya jinta seda ya rabata da kayanta gashi daman shi kad’ai ne a jikinta nan ta shiga kare k’irjinta tana kuka sosai har wani sama-sama nishinta take. “Ya Al’ameen wallahi bazan sake maka rashin kunya ba kace sekayi abinda kakeso wallahi gawana za’a cire gobe a gidan nan. Ka tausaywa min yarinya ceni wallahi bansan komi ba.”
Dariyansa ya danne da k’yar, “baki sanin ba yasa nakeson na koya miki yau ai, I’ll go easy on you.”
“Wallahi banason sani ka rufa min asiri don Allah.” sam be saurareta ba ya shiga sarrafata iya son ransa danko da hannu d’aya ya iya ya danneta. Ihu tasa “Mamana na mutu yau! wallahi Ya Al’ameen bazan sake maka rashin kunya ba kaji na rantse dan Allah ka rufa min asiri ka dena.” daman ya take k’arewa da slight touch nasa bale yau da yake mata uwa uba. Kukan ga cigaba dayi amman Al’ameen be saurareta ba seda ya kashe mata jiki lik’is yazamo jan numfashi kawai take sannan ya tambayeta;
“Are you sure bazaki sakemin rashin kunya ba?” da wuri sekace me jiran tambayan ta amsa;
“I am pretty sure, na sake kamin duk abinda kaga ya dace bale ma bazan sake ba.” Se anan ya saketa da wuri taja riganta ta miyar tana share hawayenta. Gani yayi ta d’au pillonta tana neman barin kan gadon. “My Princess ina kuma zakije?” A farko tayi niyyan sharesa remembering ze iya tarke ta yamata abinda take tsoro tace, “zan kwana a k’asa.”
“Mesa?”
“Babu kuma dan Allah karka hanani.”
“LOL zo ki kwanta nan ba abinda zan miki.”
“Wallahi k’arya ne ni kabarni in kwana acan d’in kawai.”
“Ko ki hauro mu kwanta kona biki har k’asan na miki.”
“A’a dan Allah kayi hak’uri” gabad’aya ta gama tsorata da kalan abinda Al’ameen yayi mata sede theres no denying she enjoyed every part of it. Ranan bakin yin rashin kunyan ma babu.
“Kizo mu kwanta kinji? Ba abinda zan miki.”
“Ya Al’ameen ka rantse ba abinda zaka min wallahi yarinya ceni ka rufa min asiri.”
“I swear bazan miki komi ba.” Se anan ta koma gadon ta kwanta daga chan nesa gabad’aya ranan ta kasa bacci seji take kaman ze danne ta yayi mata wani abun, ina ita ina soja?!
****
Da wajajen 11am Zeezee da Al’ameen suka shirya tsaf zuwa Jifatu Store siyayya kaman ba gobe Zeezee tayi, sauran abubuwan ma ita kanta batasan me zatayi dasu ba amman dan ta raba Al’ameen da kud’insa tayita d’iba duk haushinsa takeji da abinda yayi mata jiya inda kuma yaci nasara akanta fah? Mezata cewa Very Own? Koda suka isa gida fitowa tayi daga motan ta nufi ciki, guards nasa yasa suka fiffito masu da kayakin. Miqe kan gado tana sanye da vest da skirt na lace da ta fita dashin ya tarar da ita “My Princess lunch fah are you not hungry?”
“Toh ka siyo mana ne kaga banci ba?”
“Ni se yaushe zanci girkin Princess d’ina? Naki nakeso ba na waje ba.”
“Lallai ko zaka bushe, kaga na farko ni ban iya girki ba na biyu koda na iya ma bazan ba, so tun wuri gwara kayi whats right, ko ka sakeni ka kawo wacce zata na maka kokuwa kaje ka siyo mana.” Ba tare da yace da ita komi ba ya aika one of his men, daya dawo seya zauna a parlour. Zeezee kuwa seta d’au ko ya fita ne nan ta bud’o kit nata tare da ciro old white gold nata ta ajiye sa kan gado. Kwatsam! Taji shigowan Al’ameen ba notice kafin tace zata b’oye har ya gani. Kallon gold d’in yayi sannan back to her wanda tuni ta sunkuyar da kanta, murmushi kawai ya saki tare da kad’a kai. “Toh ki adana mana My Princess kafin ya 6ata kinji?” Cike da kunya ta gyad’a kai ita wai wani irin mutum ne Al’ameen? _Kode be gane cewa tsohon gold nawan bane?_ Ya gane mana wata zuciyar tace mata. _Toh mesa bemin masifa ko magana akai ba?_ Sabida halinsa ne hakan ignoring duk wani rashin hankalin da kike mai ko kin manta me Lubiee tace miki ne? Duk abinda kike yanzu zena kallonsa ne a matsayin yarinta, zuciyar ta sake amsata.
Kai ta kad’a da wuri “chan maka” ta furta a hankali. Bako kunya ta d’au gold d’in ta miyar cikin kit nata. Abinci na isowa kuwa ita ta fara bud’ewa ta hau ci. Bayan tacinye naman dake kan nata ta bud’e take away na Al’ameen ta cinye naman nasa shima.
Yana fitowa daga bayi ya nufi dining space tare da bud’e nasa gani yayi ba nama akai. “My Princess haka suka kawo abincin ba nama akai?”
“Ni na cinye dan na yau nama uku ne kacal akai nikuma in banci biyar zuwa sama ba bana jin dad’i” tana kaiwa nan tabar masa dining table d’in. Kamar yadda ya saba ignoring nata yayi ma yau sannan a hankali ya cinye abincinsa.
Da yamma da yunwa ya korata ta shiga kitchen tana tunanin mezata dafa. Fridge ta bud’e ta ciro froze chicken tasa a ruwa bayan k’ank’aran jiki ya tafi ta d’ago wuk’a zata yanka sede sam bata san how ba, cinya kad’ai tasamu ta cire sauran duk yankan ganin damanta tayi. Tagama ta tafasa kamar yadda taga Mama nayi nanma ta manta batasa albasa dan kora mata k’arni ba. Yana tafasa ta shiga soyawa anan tayita k’ona kanta, bayan nan ta dafa indomie sannan ta nufi dining tahau ci. Dai-dai nan Al’ameen ke dawowa ciki daga training men nasa “humm! me Princess ta girka mana haka?” Yayi maganan yana k’arisowa inda take.
“Abincin yara na girka.”
“Manya basuwa cin indomie koh Princess?”
“Nide ban ta6a ganin Baba yaci ba.”
“Toh nida Baba waye babba?”
“Ai duk kanwan ja ce, me marabar dambe da fad’a?” yana dariya yace “to aci lafiya” ya juya ze tafi kenan idanunsa sukayi tozali da k’uran da farin kayansa ya d’iba wanda he’s sure jikin dining chair d’in ya kwasa. “Princess kin ta6a dusting kujerun nan kuwa?”
“Meka ga?” Kayan nasa ya nuna mata. “Toh dama aiki na ne yin dusting? Ai wallahi kamar yadda na gaya maka zan sake nanata ma yanzu ba tsaftace maka gidan da zanyi inkaga bakason zama cikin dotti seka sallameni nakoma gun saurayi na aikin banza kawai ni kayi ka koma Abujan ma ko zan samu iska.”
“Allah kaimu tonight” yace kad’ai da ita sannan ya fice. Jin haka kad’ai seda yasa ta saki fitsari a panties nata. Koda dare yayi yau hijabi babba me hannu ta 6urma sannan ta d’au pillonta ta nufi kan couch dake d’akin ta kwanta tare da lullu6e kanta. Not long enough Al’ameen ya fito daga bayi sanye da towel. Tana ganinsa taja bargon ta rufe fuskanta dashi, batason ganinsa ba kaya saboda hakan ba k’aramin affecting nata yake ba.
Cikin nitsuwa yagama kimtsa kansa sannan ya nufi inda taken nan tahau shaking kafin yace ze yaye bargon ta mik’e zaune “Ya Al’ameen dan Allah kayi hak’uri karka min wani abin na tuba wallahi.”
“Bani kikeyi wa rashin kunya ba d’azu? Ai yau ba abinda ze hanani amsan hak’k’i na.”
“Wayyo Allah Mama na! wallahi kace zaka kar6a kana iya kaini lahira ba shiri ka tausayamin wallahi yarinya ceni.”
“Ai ke kikace idan kika sake min rashin kunya namiki duk abinda ya dace wannan hukuncin ne kuma ya dace ga duk wani me yima soldier rashin kunya.”
“Kuma nace kayi hak’uri bazan sake ba.” Ignoring nata yayi yashiga neman kwaye mata hijabin, nannad’esa tayi gam a jikinta tana mai kuka tana had’a sa da Allah “gobe in kika sake namiki meh?”
“Kamin duk abinda kaga ya dace amman banda wannan dan Allah bale ma bazan sake ba.”
“Naji toh tashi muje mu kwanta.”
“Baza kamin komi ba?”
“In kika sake tambayana sena miki.”
“Toh nayi shiru muje mu kwantan.” Pillon nata ta d’aga tabi bayansa suka kwanta sannan ya kashe musu wuta.
*~ *~ *~
Life moved on, rashin kunya de na yau daban na gobe daban duk yadda Al’ameen yayi don daidaita tsakaninsa da Zeezee abin ya gagara. The only way is ya bud’e mata ido ya fara discpline nata tunda dama ya karanci matsoraciya ce, kurun baki ne kawai da ita bayan nan kuma na k’arfi da yaji ya amshi hak’k’insa anan ne zata soma ganin girmansa amman dake kullum sede yayi warning nata shiyasa take abinda taga dama amman meh? Shi bayison hakan bayason yayi taking nata da k’arfi yafison inma abu ze shiga tsakaninsu yazamo da concent nata ne sabida he values her alot duk wani abinda ze ta6a ta bayaso. All he knows for sure is he’ll never rest trying to make her happy se har rananda tayi accepting nasa as mijinta tunda dama time heals.
The only time suke shiri da Zeezee shine in ya siya mata abun daya burgeta anan kam zesha fara’a kaman ba gobe. Tun dawowansa kuwa yau kusan sati uku kenan Zeezee kullum cikin yimai wak’an ya koma Abuja take saboda tasamu tayi waya da Adeel nata. Ana sauran sati ya koma Abj bayan ya dawo daga training men nasa ya tsinci Zeezee zaune kan dressing mirror da wani nickers iya saman cinyarta da kuma vest ajikinta tana trying on lipsticks data siyo ran chan. Se aukin zama da k’ananun kaya tabi ta tada mishi sha’awa dazaran yace ze neme ta kuma tak’i. “My Princess tashi ki shirya zamu fita.”
“Kai kam ko maye albarka wallahi wai shin yaushe ne zakayi sticking it to your head that I don’t love you Adeel nakeso? Ina kuma zamuje ni gaskiya banason yawo da tsoho.”
“Yi hak’uri kinji?” ya fad’a cikin omg voice nasa.
“Ina zamuje ka fad’amin.”
“Its a suprise.”
“Sekuma Allah yayi banson suprises so save it.”
“Zakije kiyi passport ne.”
“Nameh? Haka kawai ana zaman k’alau sena hau yin passport? Thank God ba mahaukaciya ceni ba.”
“Trust me kinji? Ko bakiya son kije aikin Hajj this year?”
“Hajj!” Tayi exclaiming tare da miqewa tsaye.
“Sosai ma next week zan koma aiki and zanyi morethan a month kinga ba amfani kiyita zaman banza anan gomma kinje kinga d’akin Allah ko?”
“Dagske kake Ya Al’ameen zaka kaini Saudi?”
“Am damn serious Princess.” Bako kunya ta hau rawa wajen tana jin dad’i kallonta kawai yake kaman doll baby. Nan da nan ta shirya suka fice inda tayi passport and other stuffs acikin sati kafin ya koma Abuja ya samu yagama mata all processes daya kamata. Zeezee de ta cika wa ‘yan gida da friends nata kunne kan zata tafi aikin Hajj. Acikin sati biyu Zeezee ta samu tafiya, d’ankaren nan an had’a list na abubuwan da za’a siya a Saudi tun kafin a isa. Mak’udan kud’i Al’ameen ya bata wanda ita kanta seda tasha mamaki.
Zeezee de ba aikinta achan Saudi se yawo anan yawo achan da d’aukan selfies. Tunda ta tafi sau biyu ta kira Al’ameen amman Adeel kam wai! 24/7 tana kan mai waya dan sokanci ma idan tana d’awafi cewa take Allah sa Al’ameen ya saketa ta auri Adeel, haka through out har suka gama aikin Hajj. Siyayya sosai Zeezee tayi wa kanta kaya sekace na siyarwa bayan data gama da kanta ta tabbata bata buk’atan wani abu ta sai wa su Baba da Mama dasu Lubiee harda ‘ya‘yen Mariam da d’an Yasmeen kayaki amman ko k’asan Makkah ne bata d’iba ba da sunan wannan na Ya Al’ameen ne.
Safe and sound Allah ya dawo dasu Zeezee gida. Washegari su Mama sukazo sukayi mata sannu da zuwa. Gifts kad’an ta basu kasancewar kayanta na kago. A ranan da kagonsu ya iso a ranan Al’ameen yamata waya kan ze dawo, shi da kansa ya biya ya amso mata akwatunan nata. Shi kansa mamakin ina Zeezee zata kai wannan kayaki yake.
Ya isa gida guards suka shiga ciki da kayaki sede yayi ta sallama Zeezee bata amsawa. D’aya daga cikin guards nasan ne ya sanar dashi kan Madam ta fita bata gida.
“Bata gida where did she go?”
“I really don’t know Sir all she told me was that she won’t take long.”
“Okay you are free to go.”
“Thank you Sir” ya fad’a tare da saluting nasa sannan ya fice, ciki Al’ameen ya koma yana mamaki irin hali na Zeezee. Ace ya sanar da ita yau ze dawo amman ta d’ibi k’afa ta fita? Bayan bata ajiye mai komi ba gakuma fita yawon da tayi, mawai da izinin waye? Toh Allah shirya masa ita. Ba Zeezee ce ta dawo gida ba se bayan Sallan Maghrib. Koda ta gansa zaune a parlour bata mai magana ba illa ma had’a ran datayi, wucesa tayi takai ga shiga d’aki ya kirata kaman bazata amsa tace, “meh kuma nayi?”
“Zoki zauna anan”yayi beckoning nata over.
“Ni gaskiya fitsari nakeji.”
“Jekiyi koma meh ki dawo ina jiranki” harara ta galla mai sannan ta k’arisa ciki chan ta tarar da akwatunanta. Sallah ta idar da wuri-wuri sannan ta shiga bud’e kayakin gabad’aya ma ta mance da kiran da Al’ameen ke mata shida kansa yagaji da jiranta ya k’ariso ciki ya tarar da ita se gwada kayaki take. “Ban kira kiba Zainab?”
“Ka kira” ta amsa ba tare ta nuna damuwa ba.
“Meya hanaki zuwa?”
“Na samu abinda yafi kiranka daraja, kai shikenan yau ka dawo zaka hau tak’ura min ni wallahi bank’i ka koma bama a gobe.”
“Zainab this should be the last time zaki sake fita baki sanar dani ba clear? Ba fata ba amman in fitanki wani abu ya sameki fah? Sede akirani acemin ga abinda ya sameki ni banida masaniya akai?” yayi maganan in a serious tone wanda be ta6a using da ita ba seyau amman dake rashin kunya yayi mata yawa ko damuwa batayi ba ta dake;
“Jimin bawan Allah? Nifa surutu ne banaso, da yini kakeso kullum inayi a gidan nan naka da bakomi aciki? Kokuwa so kake kowani fita na nakira ka na gaya maka inda zani? Lallai kuwa banida katin asara. Kaga rashin hankalin dana ke maka yayi yawa its simple kana iya sallamata daman ni tun farko ma bason auren nake ba.”
“Haka kikace?”
“Haka yake kuma ni excuse me ina gwada kaya.” Bece da ita komi ba yafice yabar gidan gabad’aya. Gwada kayakin ta cigaba dayi don kanta tagaji tabar sauran se gobe, sannam tayi sorting out tsaraban da tayi ma mutanen arzikinta. Da safe bayan ta had’a breakfast na iyaka bakinta ta fad’a bathroom tayi wanka tsaf sannan ta shirya cikin d’aya daga cikin arabian dresses data siya. Dining ta nufa ta hau karyawa da chips da omalet, tana cikinyi Al’ameen yafito shima all dressed up kamar yadda ta saba da k’in gaishesa haka ma tayi yau. “Har kin had’a breakfast ne baki jira sun kawo mana ba?”
“Inada inda zani ne shiyasa.”
“Toh yayi kyau ina nawa?”
“Ban girka ba.”
“Kaman ya baki girka ba bayan ga abinci a gabanki?”
“Eh toh na girka amman na baki na ni kad’ai in yunwa kakeji,kana iya aikan guards naka su siyo maka.” Nan da nan ta kur6e tea’n ta ta k’are breakfast ta bar mai wajen. Tsaraban su Mama ta tattara ta fito “toh ni na fita sauran kace ban tambayeka izini ba.” Bece mata komi ba ta fice achan gida ta rabawa su Omar tsarabansu, sosai Baba yaji dad’i se albarka yake ta sa mata haka Mama ma. Bayan ya kira Maj-Gen. Ya tambayesa izini kan ze iya miyar wa Zeezee da motanta, Maj-Gen yace ba damuwa Baba yad’au key’n motar ta ya bata bayan nasihan dayayi ta mata. Ita de Zeezee dad’i kasheta.
Suna zaune a d’akinta ita da Mama, Mama ta tambayeta “mijinki fah? Me kika kawo masa?”
“Da har da shine a tsaraban Mama?”
“Kaji ‘ya! Kar kisa na zageki Allah, ya biya miki kud’in Hajj gabad’aya amman kice baki kawo masa komi ba? Haba Zainab mesa kike hakane? Wannan rashin hakali dame yayi kama?”
“Nikam gaskiya hankalina beban haka ba.”
“Toh kina jina ba? Kina komawa gida ki d’au agogo da darduman da kikace zaki bawa Ya Ibraheem ki bawa Maj-Gen kinji ko bakiji ba?”
“Naji” tayi murmuring.
“Bayan nan zan d’au d’aya daga jallabiyan Babanku ki had’a duka ki kai masa sannan kuma ki basa hak’uri, ke ashe rashin hankalin kin har ya kaiga haka? Toh Allah shiryeki Zainab don nabar zaginki da yi maki baki yanzu saboda bashida fa’ida addu’a kad’ai zan miki Allah ya shiryeki.”
“Ameen ,harda jallabiyan Baba? Wallahi masu tsada ne kuma wa Baba na siyo wa.” Bige bakinta tayi “ungo naki nan da masu tsadan.”
****
Tuni Zeezee ta tura driver’nta gida. Gidansu Lubiee ta wuce da motarta sannan lastly gidan Mariam daga chan se gidanta. A parlour ta tsinci Al’ameen data shigo sannu da zuwa yayi mata sannan ta amsa sama-sama ta wuce ciki. After a while ta fito da tsaraban dole da Mama tace seta basa, a gefensa ta ajiye “gashi wai inji Mama na baka.”
“Name fah?”
“Tsaraba daga Makkah.”
“Mama ne tace kibani?”
“Eh ko baka so ne?”
“D’auki abinki My Princess karki damu nasan bawani kikayi niyyan kawowa ba, tattara kinji?”
“Aww wai bakaso? Aikuwa tafi nono fari wallahi daman agogon Ya Ibraheem ne kayan kuma na Baba, karka kar6an.” Binta yayi da kallo seda ta 6ace sannan ya kad’a kai yacigaba da kallon sports nasa.
*© MIEMIEBEE Team #‘YGC!*
www.beeeenovels.blogspot.com
👄👄👄👄👄
Monday, 9 January 2017
‘YAR GATA CE!
BY MIEMIEBEE
PAGE 34
*January, 2017*
_I *Miemiebee* want to use this medium to say a very huge *THANK YOU* to each and every single special soul that made my birthday worth it, indeed this is a birthday I will forget never. Thank you all so much for making my birthday a memorable one, I love y'all oceans and galaxies from the bottom of my heart. #OneLove❤ ™YGC!🎀_
Kai Zeezee ta shiga kad’awa “no Babe thats not true, it can’t be true, it just can’t.”
“It is Zeezee kiduba numban nasa kiga international number ne shiyasa nake son ki manta da zancen Adeel kibawa Ya Al’ameen chance.” Zeezee na dubawa ta tabbatar da hakan kuka ta shiga rusawa sosai bata d’au Adeel yad’au abin da zafi haka ba. “Wai ko kukan me kike?” Copying numban Adeel Zeezee ta shigayi ba yadda Lubiee batayi da ita ta bari ba tak’i. Se chan Maghrib Lubiee ta tafi gida bayan Zeezee ta idar da sallan Isha tayi dialing line na Adeel har ya yanke be d’aga ba kasancewar bai kusa da wayan, 2 missed calls ta masa sannan ta hak’ura.
Around 9pm yayi calling nata back and ba tare da 6ata lokaci ba ta d’aga “hello?” Cewar Adeel. Muryansa kad’ai taji ta shiga zubda hawaye “hello??” Yayi maganan a bit tensed this time around.
“Very Own...” Se kuma ta rushe da kuka.
“Zeezee?!” Yayi exclaiming sunanta cike da mamaki dakuma k’in yarda.
“Very Own its me your Zainab-” kawai ji tayi yayi hanging daman she knew this was coming. Tana hawaye ta shiga nemansa ta masa missed calls ba iyaka amman yak’i picking. Messages tayita mai sending tana had’a sa da Allah kan yayi picking. Seda tasha wuya tasamu ya d’aga ba tare da yace komi ba “thank you for picking up.”
“Why did you call? Bayan na fara mancewa dake why do you have to ruin my life again? A ina ma kika samu number na?” Daga yadda yake maganan za’a san cewa a 6ace ransa ke.
“Haba Very Own I thought you’ll be the last person to believe that I’ll ever cheat on you, kai kanka kasan yadda nake sonka kuma har rana me kamar ta yau sonka a zuciya na be ragu ba se ma de k’aruwan da yayi.”
“Really? In ma dragging d’ina into trouble kikeson yi kisani I’ll not fall into your trap ko a jinki bansan solider kike aura bane?”
“Adeel please trust me this once wallahi tallahi ban ta6a son soldier’n da aka aura min ba, kafa san komi amman kake bani wahala haka. Wannan hukuncin da ka yanke min yayi tsauri dayawa Allah kad’ai yasan the kind of hell that I went through for the past few weeks da banji muryanka ba.”
“Aww! Ma aura miki shi akayi? LOL am not dumb Zeezee, you can fool your parents amman you can’t fool me da idanu na naga pre wed naku and the way you were smiling at him said it all, you love him.”
“Adeel me kakeson nayi maka ka yarda cewa auren dole akayimin da Al’ameen? Friend na Baba ne shi, admission yafito bada jimawa ba yazo gidanmu ya ganni yace he wants to marry me and Baba gladly gave me to him.”
“Why didn’t you tell me then?”
“I didn’t want you worried Very Own but wallahi believe me I've always had the intention of telling you.”
“And meya hanaki?”
“A ranan da kayi discovering truth d’in daman naso sanar da kai se kuma kayi finding out already please believe me Adeel wallahi ba k’arya nake maka ba, ban ta6a son wani na miji kaman ka ba sonka a jini na yake, I love you morethan you can ever imagine and am ready to sacrifice anything for your love.”
“What now? An riga an miki aure and nasan kin riga kin bashi kanki theres no US again.”
“And thats where you are wrong, I’ve once promised you that my pride (budurcina) belongs to only you and har yau promise d’innan na nan, ban bawa Al’ameen kaina ba, bazan ta6a bawa wani na miji kaina ba se kai Adeel please believe me.” Dad’i sosai Adeel yaji amman ya dake;
”If you want me toh mesa baki fad’awa Baba ke kinada wanda kikeso ba in the first place kikayi agreeing to marriage d’in?”
“Adeel I tried, I really did amman Baba wouldn’t listen he even threatened me ze aura min me shago” ta k’are maganan cikin sautin kuka.
“Is okay I believe you stop crying kinji?”Wani sanyi maras misaltuwa Zeezee taji a ranta “you really do Very Own?” Tayi maganan tana share hawayenta “yes Sweetest Love, I do.” Tana murmushi wane yana gabanta tace, “thank you, thank you so much I can’t tell you just how much you mean to me.”
“So what do you plan on doing now? I don’t think we can be together anymore.”
“Sure we can Very Own just trust me.”
“How?” Ya tambayeta a takaice.
“Adeel I have a plan in mind, I won’t rest har se in Al’ameen ya gaji dani ya sakeni.”
“Are you sure Babe?”
“I am cause all I want is to be with you.”
“And I promise to take care of you till my last breathe Sweetheart, I love you so much.”
“I love you even more so are we good now? You are no more mad at me?”
“Had it been am mad at you will I tell you I Love you?”
“No kayi gaskiya” ta amsa tana murmushi, “amman yaushe zaka dawo 9ja you’re so far away from me.”
“It won’t make any difference Babe, is better I stay here in har mukayi accomplishing mission namu sena dawo right away muyi aure.”
“I can’t wait to be with you in your arms.”
“Me either” hira sosai sukata sha kan ba gobe shide Al’ameen ya rasa da wa take waya sau biyu yana trying nata at different intervals amman se ce masa ake line is busy with another call.
Cikin kwanciyan hankali Zeezee tayi bacci ranan. Wayarta dake k’ark’ashin pillonta ne ya farkar da ita daga bacci sanadin ringing da yake. Da k’yar ta samu ta ciro ganin wake kira ta ja doguwar tsuka sannan tayi picking “My Princess good morning, kinyi Sallah?” Kaman baza ta amsa ba tace, “a’a.”
“Ahh to ki tashi kiyi kinji?”
“Waikam ina ruwanka da yin Sallah na ko rashin yinsa? In kuma bana Sallan fa?”
“Uhm-uhm to am sorry take care, I lobe you” Nan ya katse wayar. Doguwar tsuka taja sannan ta koma bacci se 6am ta tashi ta idar sannan ta koma baccin.
*~ *~ *~
Tun rana me kaman na ranan Zeezee ta soma enjoying life nata. A rana seta fita yawo sau biyu zuwa uku, ga kuma koda yaushe tana kan video or voice call da Adeel, kafin ya kirata sau d’aya tayi sau biyu ko uku ita amman ko mistakenly ne bata ta6a kiran Al’ameen ba. Ahaka har yayi sati biyu da tafiya Zeezee bata ta6a d’aga tsintsinya da sunan shara ba kwatsam rana d’aya Mama tace mata gata a hanya tana zuwa ita da Mariam da kids nata nan Zeezee tayi wur-wur ta samu ta share parlour da d’akinta se kitchen da kuma dining space. Yini Mama sukayi mata ranan sosai Zeezee taji dad’in zuwansu. Bayan tafiyan Mama Zeezee ta d’au waya for the first time after their marriage ta kira Al’ameen. Mamaki sosai yasha ganin _My Princess_ na flashing akan screen d’in.
“Hello My Princess.”
“Na’am ina wuni?”
“Lafiya ya kike?”
“Am good ya aiki?”
“Alhamdulillah ya Bauchi?”
“Cool nace se yaushe zaka dawo?”
“Wow are you missing me?” Yayi maganan yana dariya. Wani haushinsa takeji amman ta danne zuciyarta “yeah sort of.”
“Shine baki ta6a kirana ba?”
“Uhm amman ai na kira yau ko?”
“And thats why I still can’t believe it!”
“Toh you better do, dama nace akwai auren friend d’ina ne da za’ayi jibi inason zuwa.”
“Is that why you called?”
“Yes”
“Toh ba matsala My Princess na baki izini.” Ita dariya ma ya bata wai ya d’au ta kirasa ne don ta tambayesa izini? Lallai kuwa yayi kad’an, ita kanta batasan sau nawa take fita unguwa ba bayan tafiyansa ba kuma tare da izinin sa ba “Toh nagode” tayi speaking finally “se kuma kud’in gudumawan da nakeson kai mata da kuma na ashobe kasan nice best friend nata.”
“Wow! Ashe farin jinin Zainab d’inan ba gun maza kad’ai neba harda mata, kece best friend ya kamata gudumawan ki yafi na kowa ko My Princess?”
“Yes Ya Al’ameen.”
“Nawa kikeson ki kai mata toh?”
“Zan d’an mata siyayya ne haka nasu dinner set da bedsheets haka.”
“Okay... Kaman nawa kike buk’ata?”
“Zan samu 50k?”
“Why not? Zan tura miki 100k seki k’ara akan pocket money naki.”
“Ba yanzu zaka dawo ba kenan?”
“Eh toh zan d’an k’ara koda two weeks ko one haka se hak’uri My Princess auren soja seda hak’uri, kinji?”
“Bakomai Ya Al’ameen” a ranta kuwa cewa take ai hakan yafi dad’i. “Toh senaji alert.”
“Yauwa My Princess take care I love you.”
“I know” ta amsa sannan ta katse. “Mschw! Ya Al’ameen ko baho? A dad’i na nide” neman contact na Lubiee ta shigayi se gashi itama tana kiranta “hello Babe yanzu fa nakeda niyyan kiranki.”
“Matar Soja! Sekuma na rigaki.”
“Toh ya kike?”
“K’alau wallahi ya preparation na bikin Hajar?”
“Gamu nan dai kud’in ashobe nason ya gagareni har 15k fa gakuma na d’inki again gana gudumawa.”
“LOL karki damu zan biya miki na ashobe dana d’inki what are BFF’s for?”
“Se Matar Soja godiya nake, kice Ya Al’ameen ya baki kud’i kenan.”
“Ba dolensa ba, 100k yace ze turon.”
“Wallahi kina jin dad’i Babe I envy you Allah bani miji kaman Ya Al’ameen nima such a gentleman.”
“Mschw! Sekiyi kuma gomma kin nitsu kin miyar da hankali kan karatun ki ehe.”
“Kefa baza kiyi ba? Ko remedials ne kiyi applying mana.”
“Haka Al’ameen ma yace nide ba abinda zanyi in turanci ne inaji na yafe karatun Baba ya riga ya ciremin interest.”
“Toh Allah kyauta.”
“ Ameen semun had’u gobe” anan sukayi sallama.
****
Zeezee sekace ba matar aure ba gun bikin Hajar, gyalen ma ajiyesa tayi a gefe se rawa suke ta takawa. Tarewa ma gabad’aya tayi zuwa gidan bikin yadda baza tayi missing d’in koda event d’aya ba. Ranan Kamu da misalin k’arfe 5pm Mama ta turo Omar kan ya kawo wa Zeezee miyan Eghusin da tayi sanin Eghusi is one of Zeezee’s favorite. Omar yaje guards suke sanar dashi ai Madam bata gida ana bikin friend nata so ta tare chan da mamakinsa ya dawo gida ya fad’awa Mama.
“Zeezeen?!” Tayi exclaining.
“Ita de, haka guards nata suka cemin.”
“Lallai yarinyan nan bata da hankali, agidan uban wa ta ta6a jin anyi haka? Bama wannan ba shin mijin nata ya bata izini ne?” D’aki ta koma ta d’au wayarta tare da kiran Zeezee, Zeezee ana ta cashewa bata ma san ina ta jefa wayar nata ba se chan bayan Maghrib prayer taga missed call na Mama nan takira ta back. Masifa Mama ta hauta dashi “ke bazaki ta6ayin hankali bako? Dan k’aniyanki kin ta6a gani na nayi wannan rashin hankali da kika tafka? Saboda Maj-Gen bayi gari seki tare zuwa gidan biki? Da izinin wa? Shi ya baki izinin?”
“Eh mana Mama seda na tambayesa ai.”
“Aww k’arya zaki yimin?”
“Mama ba k’arya bane Allah na tambayesa.”
“Kin tambayesa izinin zaki gidan biki kokuwa zaki tare gidan biki?” Shiru Zeezee tayi tana nazari. “Dake fa nake?”
“Na tambayesa yace zan iya zuwa.”
“Bari na kirasa yace min ba haka ba kiga abinda zan miki.”
“Mam-” katse wayar Mama tayi ta shiga neman Maj-Gen.
Cin faracu Zeezee ta shigayi shikenan nata ya k’are inhar Baba yaji wannan batu nata ya k’are sallama tayi da ‘yan gidan biki takira driver yazo ya d’auketa ASAP ta koma gida, gabad’aya ta kasa samun sukuni.
Around 9pm wayarta dake kan centre table a parlour ya shiga ringing, har 6ari take da take k’ok’arin duba wake kiran, ganin Maj-Gen akai ta sauk’e ajiyar zuciya “thanks Gee ba Baba bane” ta furta tare da picking “Ya Al’ameen ina wuni?”
“Lafiya Zainab, ya hidiman biki?”
“Alhamdulullah gobe ma za’a d’aura aure.”
“Allah bada zaman lafiya toh.”
“Ameen.”
“Why did you do it?”
“Menayi Ya Al’ameen?” Binsa take a hankali karya tona mata asiri gun Baba.
“Lets not play games why did you do it?”
“Ya Al’ameen am sorry dan Allah kayi hak’uri karka fad’awa Baba wallahi dukana zeyi.”
“Kinsan kinyi ba dai-dai ba kenan.”
“Eh nasani wallahi sharrin shed’an ne it’ll never happen again Mama ta kiraka d’azu?”
“Yes she did.”
“And meka ce mata? Baka bani izini ba?”
“Eh.”
“Haba mana Ya Al’ameen kafasan dole zata fad’awa Baba.”
“Am kidding ban fad’a mata ba.”
“Amman nagode plenty phew!”
“It shouldn’t repeat itself again okay? Nan gaba duk inda zakije let me know its for your own safety kinji?”
“Naji” tayi maganan tana murgud’a baki. “Seda safe.”
“Kina ina ne yanzu? Gida?”
“Eh na dawo.”
“Tam sleep safe and sound, I love you.” Yana katse wayar ta sake sauk’e ajiyar zuciya atleast she’s save now.
Washegari bayan Zeezee ta dawo daga wuni ta kira Al’ameen a waya kaman dagaske tana hawaye sosai. “Subhanallah Zainab whats wrong?” Kukan take har yanzu takasa amsawa “Zainab are you there? Speak up please.”
“Ya Al’ameen...” Se kuma ta sake sa wani kukan.
“Zainab where are you right now?”
“Gida.”
“Alhamdulillah! Tell me meya faru? Mesa kike kuka?”
“Ya Al’ameen dan Allah kayi hak’uri wallahi ba dagangan nayi ba.”
“Yi meh? Calm down and tell me kinji? Don’t worry.”
“Ya Al’ameen a gidan biki ne yau...”
“Ehem ina jinki.” gabad’aya tasa hankalinsa ya tashi matuk’a.
“A gidan biki yau aka sace min white gold d’ina both d’ankunne da sark’a wallahi bawai carelessness nayi ba.” Shi dariya ma tabasa “subhanallah amman yanzu dan an sace miki gold naki kike wannan kukan Zainab?”
“You are not mad at me?”
“Why shall I? Qaddara baya wuce ranansa haka Allah ya qaddara za’a sace miki.”
“Na d’au fa zakamin masifa, na ajiye zan yi alwala kafin na fito an d’auke am sorry please.”
“Stop apologising kinji? In zan dawo in shaa Allah zan taho miki da wani sabo don’t worry.”
“Dagaske Ya Al’ameen?”
“Sosai My Princess your happiness means the world to me.”
“Thank you so much Allah dawo dakai lafiya” kaman dagske ranan suka sha hira sosai se chan tace mai tana jin bacci, suna sallama ta 6arke dawani dariyan shegantaka, wajen bag hanger ta nufi tare da zaro case na d’ankunnenta se kawai ga white gold nata complete aciki meaning ba satan da aka mata duk plan ta had’a don ta damfaresa. “Bari na 6oye wannan yanzu kafin yagani ya fasa sai min sabo ai wallahi seka tsiyaye inde ni ne don kanka zaka gaji ka sakeni.” Tace da kanta sannan ta bud’e kit nata tasa ciki ta rufe da key.
*~ *~ *~*
One week 3 days Maj-Gen ya k’ara sannan ya kira Zeezee musamman yace mata ze dawo yau. Mutumiyar ko a bakin zaninta yau mijinta ze dawo daga tafiya, ba shara ba mopping bale ayi maganan girki. Wankanta kawai tasha tasa wata shegiyar fiited electric blue lace gown nata me black torches. Sosai tayi kyau dake kayan yad’an bayyano da cleavage nata, video taping kanta tai tayi tana sending wa Adeel. 3:47pm Al’ameen ya shigo gida alokacin Zeezee na zaune a parlour akan kujera se chatting da Adeel take. Koda taga Al’ameen bata cemai komi ba se cigaba da chatting nata take kai kawai ya kad’a ya k’ariso cikin parlourn ya zaua gefenta yana k’are mata kallo a yayinda so da sha’awanta ke building a jikinsa. “My Princess am home.”
“I know” ta basa takaicaccen amsa.
“Kinyi kyau sosai My Princess.”
“Nasani ba seka fad’a ba.”
“Toh kina hutawa ne haka?”
“Ni ka dawo da suratan nan naka ko da wannan muryan naka, baka ga ko sannu da zuwa ban maka bane ai kamata yayi kaima kayi zuciya karka min magana.”
“Ashe baki min sannu da zuwa ba!”
“Lallai ma! Wato baka ma san banyi maka sannu da zuwa ba?”
“Toh irin wannan shan kyan da kikayin ai gabad’aya ya tafiyar min da hankali.”
“Suit you well.”
“Bari na watsa ruwa toh” yana kaiwa nan ya fice doguwar tsuka ta bisa dashi. Not long enough ya fito da white towel d’aure a waist nasa d’aya kuma ya ya6a a wuyansa yana goga gashin kansa dashi kaman ance Zeezee d’ago kanki ta tsaya tana kallonsa jaw dropped wide open. Theres no more denying Al’ameen is hot itama ta amince da hakan yanzu, kasa dena kallonsa tayi kawai ji tayi yaja dogon hancinta. Da wuri ta kyafta ido. “Kallon beyi yawa ba My Princess?”
“Nifa ba kallonka nake ba, I mean yes ina kallonka amman hankali na ba’a kanka yake ba tunanin Adeel d’ina nake.”
“Hakane? Toh ina lunch d’ina? Am hungry.”
“Lunch ba a baku snacks bane a jirgin? Danni ba abinda na girka.”
“But I told you I was coming.”
“Meaning? Dan zakazo sena hau shiga kitchen? Lallai fah Soja dagaske kake.”
“I don’t mean kiyi girki but atleast ki tura koda guards ne su siyomin lunch am your husband Zainab.”
“Toh banyi ba inji bugi da duka, nifa surutu ne banaso, ina zaman zaman na qalau ka dawo zaka fara cikani da surutu, ai dama na gaya maka you must regret marrying me gwara tun yanzu da kake da dama kayi whats right ka sakeni aikin banza kawai” tana kaiwa nan ta nufi d’akinta. Binta kawai yayi da kallo sannan ya aika d’aya daga cikin guards nasa ya siyo mishi lunch ya samu ya kora yunwa.
Koda Maghrib yayi shi kad’ansa yayi Sallansa sabida yasan there is no point yace mata suyi tare don bayi zatai ba. Tana zaune a parlour tana kallo ya shigo ko d’aga kai ta kallesa batai ba leda ya ajiye mata kan centre table nanma bata ce komi ba “open it, its all yours.”
“Me aciki?” Tayi maganan cike da rashin kunya.
“Kede bud’e mana yi hak’uri.” Kaman bazata bud’e ba ta miqa hannu ta bud’e ganin white gold d’an kunne, sarqa harda zobe tayi ciki wanda yafi nadan tan ma girma da kyau. “Wow! Nawane wannan?”
“Naki ne Zainab ba an sace miki d’ayan ba?”
“Wow! Thank you Ya Al’ameen.” Shide yagane Zeezee yanzu idan yanason suna shiri yana suprising nata da gifts. “You’re welcome My Princess ko kinason zuwa shopping gobe ba inda zani se muje.”
“Dagaske?”
“Sure Dear.”
“I’ll have to think about it.”
“Toh My Princess ina mijinki ma sekin jamin aji? Anyways thank you for liking the gift ni zan kwanta.”
“Toh seda safe.” Kallo ta cigaba dayi seda ta k’are series d’in sannan taje ta canza zuwa night gown ta kwanta gefensa daga chan nesa, sede me? Ta fara bacci sama-sama taji Al’ameen ya matso da pillonsa kusa da nata, batace dashi komi ba seda taji furry hand na Al’ameen zagaye akan cikinta wani electric shock taji na bin jikinta, ba kad’an ba every single touch na Al’ameen yake affecting nata. “Meh haka Ya Al’ameen? Ka d’agani mana.”
*MIEMIEBEE Team #YGC!*
www.beeenovels.blogspot.com
👄👄👄👄👄
PAGE 34
*January, 2017*
_I *Miemiebee* want to use this medium to say a very huge *THANK YOU* to each and every single special soul that made my birthday worth it, indeed this is a birthday I will forget never. Thank you all so much for making my birthday a memorable one, I love y'all oceans and galaxies from the bottom of my heart. #OneLove❤ ™YGC!🎀_
Kai Zeezee ta shiga kad’awa “no Babe thats not true, it can’t be true, it just can’t.”
“It is Zeezee kiduba numban nasa kiga international number ne shiyasa nake son ki manta da zancen Adeel kibawa Ya Al’ameen chance.” Zeezee na dubawa ta tabbatar da hakan kuka ta shiga rusawa sosai bata d’au Adeel yad’au abin da zafi haka ba. “Wai ko kukan me kike?” Copying numban Adeel Zeezee ta shigayi ba yadda Lubiee batayi da ita ta bari ba tak’i. Se chan Maghrib Lubiee ta tafi gida bayan Zeezee ta idar da sallan Isha tayi dialing line na Adeel har ya yanke be d’aga ba kasancewar bai kusa da wayan, 2 missed calls ta masa sannan ta hak’ura.
Around 9pm yayi calling nata back and ba tare da 6ata lokaci ba ta d’aga “hello?” Cewar Adeel. Muryansa kad’ai taji ta shiga zubda hawaye “hello??” Yayi maganan a bit tensed this time around.
“Very Own...” Se kuma ta rushe da kuka.
“Zeezee?!” Yayi exclaiming sunanta cike da mamaki dakuma k’in yarda.
“Very Own its me your Zainab-” kawai ji tayi yayi hanging daman she knew this was coming. Tana hawaye ta shiga nemansa ta masa missed calls ba iyaka amman yak’i picking. Messages tayita mai sending tana had’a sa da Allah kan yayi picking. Seda tasha wuya tasamu ya d’aga ba tare da yace komi ba “thank you for picking up.”
“Why did you call? Bayan na fara mancewa dake why do you have to ruin my life again? A ina ma kika samu number na?” Daga yadda yake maganan za’a san cewa a 6ace ransa ke.
“Haba Very Own I thought you’ll be the last person to believe that I’ll ever cheat on you, kai kanka kasan yadda nake sonka kuma har rana me kamar ta yau sonka a zuciya na be ragu ba se ma de k’aruwan da yayi.”
“Really? In ma dragging d’ina into trouble kikeson yi kisani I’ll not fall into your trap ko a jinki bansan solider kike aura bane?”
“Adeel please trust me this once wallahi tallahi ban ta6a son soldier’n da aka aura min ba, kafa san komi amman kake bani wahala haka. Wannan hukuncin da ka yanke min yayi tsauri dayawa Allah kad’ai yasan the kind of hell that I went through for the past few weeks da banji muryanka ba.”
“Aww! Ma aura miki shi akayi? LOL am not dumb Zeezee, you can fool your parents amman you can’t fool me da idanu na naga pre wed naku and the way you were smiling at him said it all, you love him.”
“Adeel me kakeson nayi maka ka yarda cewa auren dole akayimin da Al’ameen? Friend na Baba ne shi, admission yafito bada jimawa ba yazo gidanmu ya ganni yace he wants to marry me and Baba gladly gave me to him.”
“Why didn’t you tell me then?”
“I didn’t want you worried Very Own but wallahi believe me I've always had the intention of telling you.”
“And meya hanaki?”
“A ranan da kayi discovering truth d’in daman naso sanar da kai se kuma kayi finding out already please believe me Adeel wallahi ba k’arya nake maka ba, ban ta6a son wani na miji kaman ka ba sonka a jini na yake, I love you morethan you can ever imagine and am ready to sacrifice anything for your love.”
“What now? An riga an miki aure and nasan kin riga kin bashi kanki theres no US again.”
“And thats where you are wrong, I’ve once promised you that my pride (budurcina) belongs to only you and har yau promise d’innan na nan, ban bawa Al’ameen kaina ba, bazan ta6a bawa wani na miji kaina ba se kai Adeel please believe me.” Dad’i sosai Adeel yaji amman ya dake;
”If you want me toh mesa baki fad’awa Baba ke kinada wanda kikeso ba in the first place kikayi agreeing to marriage d’in?”
“Adeel I tried, I really did amman Baba wouldn’t listen he even threatened me ze aura min me shago” ta k’are maganan cikin sautin kuka.
“Is okay I believe you stop crying kinji?”Wani sanyi maras misaltuwa Zeezee taji a ranta “you really do Very Own?” Tayi maganan tana share hawayenta “yes Sweetest Love, I do.” Tana murmushi wane yana gabanta tace, “thank you, thank you so much I can’t tell you just how much you mean to me.”
“So what do you plan on doing now? I don’t think we can be together anymore.”
“Sure we can Very Own just trust me.”
“How?” Ya tambayeta a takaice.
“Adeel I have a plan in mind, I won’t rest har se in Al’ameen ya gaji dani ya sakeni.”
“Are you sure Babe?”
“I am cause all I want is to be with you.”
“And I promise to take care of you till my last breathe Sweetheart, I love you so much.”
“I love you even more so are we good now? You are no more mad at me?”
“Had it been am mad at you will I tell you I Love you?”
“No kayi gaskiya” ta amsa tana murmushi, “amman yaushe zaka dawo 9ja you’re so far away from me.”
“It won’t make any difference Babe, is better I stay here in har mukayi accomplishing mission namu sena dawo right away muyi aure.”
“I can’t wait to be with you in your arms.”
“Me either” hira sosai sukata sha kan ba gobe shide Al’ameen ya rasa da wa take waya sau biyu yana trying nata at different intervals amman se ce masa ake line is busy with another call.
Cikin kwanciyan hankali Zeezee tayi bacci ranan. Wayarta dake k’ark’ashin pillonta ne ya farkar da ita daga bacci sanadin ringing da yake. Da k’yar ta samu ta ciro ganin wake kira ta ja doguwar tsuka sannan tayi picking “My Princess good morning, kinyi Sallah?” Kaman baza ta amsa ba tace, “a’a.”
“Ahh to ki tashi kiyi kinji?”
“Waikam ina ruwanka da yin Sallah na ko rashin yinsa? In kuma bana Sallan fa?”
“Uhm-uhm to am sorry take care, I lobe you” Nan ya katse wayar. Doguwar tsuka taja sannan ta koma bacci se 6am ta tashi ta idar sannan ta koma baccin.
*~ *~ *~
Tun rana me kaman na ranan Zeezee ta soma enjoying life nata. A rana seta fita yawo sau biyu zuwa uku, ga kuma koda yaushe tana kan video or voice call da Adeel, kafin ya kirata sau d’aya tayi sau biyu ko uku ita amman ko mistakenly ne bata ta6a kiran Al’ameen ba. Ahaka har yayi sati biyu da tafiya Zeezee bata ta6a d’aga tsintsinya da sunan shara ba kwatsam rana d’aya Mama tace mata gata a hanya tana zuwa ita da Mariam da kids nata nan Zeezee tayi wur-wur ta samu ta share parlour da d’akinta se kitchen da kuma dining space. Yini Mama sukayi mata ranan sosai Zeezee taji dad’in zuwansu. Bayan tafiyan Mama Zeezee ta d’au waya for the first time after their marriage ta kira Al’ameen. Mamaki sosai yasha ganin _My Princess_ na flashing akan screen d’in.
“Hello My Princess.”
“Na’am ina wuni?”
“Lafiya ya kike?”
“Am good ya aiki?”
“Alhamdulillah ya Bauchi?”
“Cool nace se yaushe zaka dawo?”
“Wow are you missing me?” Yayi maganan yana dariya. Wani haushinsa takeji amman ta danne zuciyarta “yeah sort of.”
“Shine baki ta6a kirana ba?”
“Uhm amman ai na kira yau ko?”
“And thats why I still can’t believe it!”
“Toh you better do, dama nace akwai auren friend d’ina ne da za’ayi jibi inason zuwa.”
“Is that why you called?”
“Yes”
“Toh ba matsala My Princess na baki izini.” Ita dariya ma ya bata wai ya d’au ta kirasa ne don ta tambayesa izini? Lallai kuwa yayi kad’an, ita kanta batasan sau nawa take fita unguwa ba bayan tafiyansa ba kuma tare da izinin sa ba “Toh nagode” tayi speaking finally “se kuma kud’in gudumawan da nakeson kai mata da kuma na ashobe kasan nice best friend nata.”
“Wow! Ashe farin jinin Zainab d’inan ba gun maza kad’ai neba harda mata, kece best friend ya kamata gudumawan ki yafi na kowa ko My Princess?”
“Yes Ya Al’ameen.”
“Nawa kikeson ki kai mata toh?”
“Zan d’an mata siyayya ne haka nasu dinner set da bedsheets haka.”
“Okay... Kaman nawa kike buk’ata?”
“Zan samu 50k?”
“Why not? Zan tura miki 100k seki k’ara akan pocket money naki.”
“Ba yanzu zaka dawo ba kenan?”
“Eh toh zan d’an k’ara koda two weeks ko one haka se hak’uri My Princess auren soja seda hak’uri, kinji?”
“Bakomai Ya Al’ameen” a ranta kuwa cewa take ai hakan yafi dad’i. “Toh senaji alert.”
“Yauwa My Princess take care I love you.”
“I know” ta amsa sannan ta katse. “Mschw! Ya Al’ameen ko baho? A dad’i na nide” neman contact na Lubiee ta shigayi se gashi itama tana kiranta “hello Babe yanzu fa nakeda niyyan kiranki.”
“Matar Soja! Sekuma na rigaki.”
“Toh ya kike?”
“K’alau wallahi ya preparation na bikin Hajar?”
“Gamu nan dai kud’in ashobe nason ya gagareni har 15k fa gakuma na d’inki again gana gudumawa.”
“LOL karki damu zan biya miki na ashobe dana d’inki what are BFF’s for?”
“Se Matar Soja godiya nake, kice Ya Al’ameen ya baki kud’i kenan.”
“Ba dolensa ba, 100k yace ze turon.”
“Wallahi kina jin dad’i Babe I envy you Allah bani miji kaman Ya Al’ameen nima such a gentleman.”
“Mschw! Sekiyi kuma gomma kin nitsu kin miyar da hankali kan karatun ki ehe.”
“Kefa baza kiyi ba? Ko remedials ne kiyi applying mana.”
“Haka Al’ameen ma yace nide ba abinda zanyi in turanci ne inaji na yafe karatun Baba ya riga ya ciremin interest.”
“Toh Allah kyauta.”
“ Ameen semun had’u gobe” anan sukayi sallama.
****
Zeezee sekace ba matar aure ba gun bikin Hajar, gyalen ma ajiyesa tayi a gefe se rawa suke ta takawa. Tarewa ma gabad’aya tayi zuwa gidan bikin yadda baza tayi missing d’in koda event d’aya ba. Ranan Kamu da misalin k’arfe 5pm Mama ta turo Omar kan ya kawo wa Zeezee miyan Eghusin da tayi sanin Eghusi is one of Zeezee’s favorite. Omar yaje guards suke sanar dashi ai Madam bata gida ana bikin friend nata so ta tare chan da mamakinsa ya dawo gida ya fad’awa Mama.
“Zeezeen?!” Tayi exclaining.
“Ita de, haka guards nata suka cemin.”
“Lallai yarinyan nan bata da hankali, agidan uban wa ta ta6a jin anyi haka? Bama wannan ba shin mijin nata ya bata izini ne?” D’aki ta koma ta d’au wayarta tare da kiran Zeezee, Zeezee ana ta cashewa bata ma san ina ta jefa wayar nata ba se chan bayan Maghrib prayer taga missed call na Mama nan takira ta back. Masifa Mama ta hauta dashi “ke bazaki ta6ayin hankali bako? Dan k’aniyanki kin ta6a gani na nayi wannan rashin hankali da kika tafka? Saboda Maj-Gen bayi gari seki tare zuwa gidan biki? Da izinin wa? Shi ya baki izinin?”
“Eh mana Mama seda na tambayesa ai.”
“Aww k’arya zaki yimin?”
“Mama ba k’arya bane Allah na tambayesa.”
“Kin tambayesa izinin zaki gidan biki kokuwa zaki tare gidan biki?” Shiru Zeezee tayi tana nazari. “Dake fa nake?”
“Na tambayesa yace zan iya zuwa.”
“Bari na kirasa yace min ba haka ba kiga abinda zan miki.”
“Mam-” katse wayar Mama tayi ta shiga neman Maj-Gen.
Cin faracu Zeezee ta shigayi shikenan nata ya k’are inhar Baba yaji wannan batu nata ya k’are sallama tayi da ‘yan gidan biki takira driver yazo ya d’auketa ASAP ta koma gida, gabad’aya ta kasa samun sukuni.
Around 9pm wayarta dake kan centre table a parlour ya shiga ringing, har 6ari take da take k’ok’arin duba wake kiran, ganin Maj-Gen akai ta sauk’e ajiyar zuciya “thanks Gee ba Baba bane” ta furta tare da picking “Ya Al’ameen ina wuni?”
“Lafiya Zainab, ya hidiman biki?”
“Alhamdulullah gobe ma za’a d’aura aure.”
“Allah bada zaman lafiya toh.”
“Ameen.”
“Why did you do it?”
“Menayi Ya Al’ameen?” Binsa take a hankali karya tona mata asiri gun Baba.
“Lets not play games why did you do it?”
“Ya Al’ameen am sorry dan Allah kayi hak’uri karka fad’awa Baba wallahi dukana zeyi.”
“Kinsan kinyi ba dai-dai ba kenan.”
“Eh nasani wallahi sharrin shed’an ne it’ll never happen again Mama ta kiraka d’azu?”
“Yes she did.”
“And meka ce mata? Baka bani izini ba?”
“Eh.”
“Haba mana Ya Al’ameen kafasan dole zata fad’awa Baba.”
“Am kidding ban fad’a mata ba.”
“Amman nagode plenty phew!”
“It shouldn’t repeat itself again okay? Nan gaba duk inda zakije let me know its for your own safety kinji?”
“Naji” tayi maganan tana murgud’a baki. “Seda safe.”
“Kina ina ne yanzu? Gida?”
“Eh na dawo.”
“Tam sleep safe and sound, I love you.” Yana katse wayar ta sake sauk’e ajiyar zuciya atleast she’s save now.
Washegari bayan Zeezee ta dawo daga wuni ta kira Al’ameen a waya kaman dagaske tana hawaye sosai. “Subhanallah Zainab whats wrong?” Kukan take har yanzu takasa amsawa “Zainab are you there? Speak up please.”
“Ya Al’ameen...” Se kuma ta sake sa wani kukan.
“Zainab where are you right now?”
“Gida.”
“Alhamdulillah! Tell me meya faru? Mesa kike kuka?”
“Ya Al’ameen dan Allah kayi hak’uri wallahi ba dagangan nayi ba.”
“Yi meh? Calm down and tell me kinji? Don’t worry.”
“Ya Al’ameen a gidan biki ne yau...”
“Ehem ina jinki.” gabad’aya tasa hankalinsa ya tashi matuk’a.
“A gidan biki yau aka sace min white gold d’ina both d’ankunne da sark’a wallahi bawai carelessness nayi ba.” Shi dariya ma tabasa “subhanallah amman yanzu dan an sace miki gold naki kike wannan kukan Zainab?”
“You are not mad at me?”
“Why shall I? Qaddara baya wuce ranansa haka Allah ya qaddara za’a sace miki.”
“Na d’au fa zakamin masifa, na ajiye zan yi alwala kafin na fito an d’auke am sorry please.”
“Stop apologising kinji? In zan dawo in shaa Allah zan taho miki da wani sabo don’t worry.”
“Dagaske Ya Al’ameen?”
“Sosai My Princess your happiness means the world to me.”
“Thank you so much Allah dawo dakai lafiya” kaman dagske ranan suka sha hira sosai se chan tace mai tana jin bacci, suna sallama ta 6arke dawani dariyan shegantaka, wajen bag hanger ta nufi tare da zaro case na d’ankunnenta se kawai ga white gold nata complete aciki meaning ba satan da aka mata duk plan ta had’a don ta damfaresa. “Bari na 6oye wannan yanzu kafin yagani ya fasa sai min sabo ai wallahi seka tsiyaye inde ni ne don kanka zaka gaji ka sakeni.” Tace da kanta sannan ta bud’e kit nata tasa ciki ta rufe da key.
*~ *~ *~*
One week 3 days Maj-Gen ya k’ara sannan ya kira Zeezee musamman yace mata ze dawo yau. Mutumiyar ko a bakin zaninta yau mijinta ze dawo daga tafiya, ba shara ba mopping bale ayi maganan girki. Wankanta kawai tasha tasa wata shegiyar fiited electric blue lace gown nata me black torches. Sosai tayi kyau dake kayan yad’an bayyano da cleavage nata, video taping kanta tai tayi tana sending wa Adeel. 3:47pm Al’ameen ya shigo gida alokacin Zeezee na zaune a parlour akan kujera se chatting da Adeel take. Koda taga Al’ameen bata cemai komi ba se cigaba da chatting nata take kai kawai ya kad’a ya k’ariso cikin parlourn ya zaua gefenta yana k’are mata kallo a yayinda so da sha’awanta ke building a jikinsa. “My Princess am home.”
“I know” ta basa takaicaccen amsa.
“Kinyi kyau sosai My Princess.”
“Nasani ba seka fad’a ba.”
“Toh kina hutawa ne haka?”
“Ni ka dawo da suratan nan naka ko da wannan muryan naka, baka ga ko sannu da zuwa ban maka bane ai kamata yayi kaima kayi zuciya karka min magana.”
“Ashe baki min sannu da zuwa ba!”
“Lallai ma! Wato baka ma san banyi maka sannu da zuwa ba?”
“Toh irin wannan shan kyan da kikayin ai gabad’aya ya tafiyar min da hankali.”
“Suit you well.”
“Bari na watsa ruwa toh” yana kaiwa nan ya fice doguwar tsuka ta bisa dashi. Not long enough ya fito da white towel d’aure a waist nasa d’aya kuma ya ya6a a wuyansa yana goga gashin kansa dashi kaman ance Zeezee d’ago kanki ta tsaya tana kallonsa jaw dropped wide open. Theres no more denying Al’ameen is hot itama ta amince da hakan yanzu, kasa dena kallonsa tayi kawai ji tayi yaja dogon hancinta. Da wuri ta kyafta ido. “Kallon beyi yawa ba My Princess?”
“Nifa ba kallonka nake ba, I mean yes ina kallonka amman hankali na ba’a kanka yake ba tunanin Adeel d’ina nake.”
“Hakane? Toh ina lunch d’ina? Am hungry.”
“Lunch ba a baku snacks bane a jirgin? Danni ba abinda na girka.”
“But I told you I was coming.”
“Meaning? Dan zakazo sena hau shiga kitchen? Lallai fah Soja dagaske kake.”
“I don’t mean kiyi girki but atleast ki tura koda guards ne su siyomin lunch am your husband Zainab.”
“Toh banyi ba inji bugi da duka, nifa surutu ne banaso, ina zaman zaman na qalau ka dawo zaka fara cikani da surutu, ai dama na gaya maka you must regret marrying me gwara tun yanzu da kake da dama kayi whats right ka sakeni aikin banza kawai” tana kaiwa nan ta nufi d’akinta. Binta kawai yayi da kallo sannan ya aika d’aya daga cikin guards nasa ya siyo mishi lunch ya samu ya kora yunwa.
Koda Maghrib yayi shi kad’ansa yayi Sallansa sabida yasan there is no point yace mata suyi tare don bayi zatai ba. Tana zaune a parlour tana kallo ya shigo ko d’aga kai ta kallesa batai ba leda ya ajiye mata kan centre table nanma bata ce komi ba “open it, its all yours.”
“Me aciki?” Tayi maganan cike da rashin kunya.
“Kede bud’e mana yi hak’uri.” Kaman bazata bud’e ba ta miqa hannu ta bud’e ganin white gold d’an kunne, sarqa harda zobe tayi ciki wanda yafi nadan tan ma girma da kyau. “Wow! Nawane wannan?”
“Naki ne Zainab ba an sace miki d’ayan ba?”
“Wow! Thank you Ya Al’ameen.” Shide yagane Zeezee yanzu idan yanason suna shiri yana suprising nata da gifts. “You’re welcome My Princess ko kinason zuwa shopping gobe ba inda zani se muje.”
“Dagaske?”
“Sure Dear.”
“I’ll have to think about it.”
“Toh My Princess ina mijinki ma sekin jamin aji? Anyways thank you for liking the gift ni zan kwanta.”
“Toh seda safe.” Kallo ta cigaba dayi seda ta k’are series d’in sannan taje ta canza zuwa night gown ta kwanta gefensa daga chan nesa, sede me? Ta fara bacci sama-sama taji Al’ameen ya matso da pillonsa kusa da nata, batace dashi komi ba seda taji furry hand na Al’ameen zagaye akan cikinta wani electric shock taji na bin jikinta, ba kad’an ba every single touch na Al’ameen yake affecting nata. “Meh haka Ya Al’ameen? Ka d’agani mana.”
*MIEMIEBEE Team #YGC!*
www.beeenovels.blogspot.com
👄👄👄👄👄
Sunday, 8 January 2017
‘YAR GATA CE!
BY MIEMIEBEE
PAGE 33
*January, 2017*
_Hummm! I can smell my birthday tomorrow☺😋_
_This page is in honour of *Zaynab Anka, Fiddy G Muh’d, Kabo daughter, Hamra, Ummee, Mom Nu’aym, Umm Aneesah, Maryam,* and *Maryam Wasagu* #OneLove❤_
Ana gama event su Zeezee suka dawo gida gabad’aya kowa ya watse a gidan daga ita se Al’ameen se soliders kota ina suna gadi. Driver na parking ta bud’o k’ofa ta fita gaban entrance door ta tsaya tana jiran Al’ameen ya bud’e mata k’ofa har anan bata bar kuka ba wanda hakan ba mugun damun Al’ameen yake ba. Har tambayan kansa ya somayi anya kuwa Zeezee na sonsa? Da guards nasa biye dashi ya k’arisa ya bud’e mata k’ofan kai kawai tasa se a d’akinta ta tsaya ta baje kan gado tana me cigaba da rusa kuka. Bayan Al’ameen ya bud’e kazan amarchi yasa mata a plate da farm fresh a cup ya nufi d’akin nasu, sallama yayi ganin batada niyyan amsawa yasa kai ciki kawai. A kan side drawer ya ajiye “Princess?” Ya kirata a hankali cikin sark’ak’k’iyar muryansa. “Princess kukan ya isa kinji? Yi hak’uri” hannunsa ya d’aga a hankali ya aza kan bayanta, jikinta ta ja da wuri tare da d’ago kanta tana mai wani mugun kallo. “Don’t touch me Al’ameen don’t! Bak’in cikin daka jefani kad’ai ya isheni ba seka k’ara min da wani ba. Ka rabani da iyayena and above all ka rabani da saurayi na Adeel kasa yayi nesa dani kasani bazan ta6a yafe maka ba Al’ameen. Ka cuceni I wish I’ve never met you.” ta k’are maganan hawaye na bin k’uncinta.
“Zainab what are you talking about? Weren’t you the one that agreed to thsi wedding in the first place? Dama ba sona kike ba kika bari akayi auren?” Ya tambayeta suprisingly.
“Nayi ne saboda in farintawa Baba rai amman badon wai ina sonka ba, ban ta6a sonka ba kuma bazan ta6a sonka ba. I hate everything about you, your skin and that sweet irritating voice of yours Adeel nakeso I want you to stick that to your head and please excuse me just looking at you disgusts me.” Ta k’are maganan tare da watsa mai harara.
Mamaki ne sosai ya cika Al’ameen da har ya zama lost of words amman be damu ba saboda gani yake har yanzu yarinya ce batasan ciwon kanta ba eventually al’amura zasu daidaita tsakanin su, he believe. Murmushi me sake k’ayatasa ya saki “naji toh My Zainab amman tashi kiyi having dinner seki kwanta kinji?”
“I am not yours and ba ruwanka da abinda zanyi tunda ba zaman ka nake ba, kuma ka tattara kajinka kayi waje dasu banaso bazan ciba.” Tana kaiwa nan ta mik’e tare da jan akwatinta ta ciro night gown nata ta nufi bathroom. Kai kawai Al’ameen ya kad’a ya wuce d’akinsa shima ya watsa ruwa, koda yafito be koma d’akin nasu ba atunaninsa bari ya bata space. A parlour ya zauna yaci ragowar kajin. To twelve (12) ya lek’a d’akin nata yana sanye da ¾ wandon soldiers zalla, hakan ya sake fiddo da how muscular and built up his body is making him worth more looking. Kwance tana bacci ya tarar da ita tana sanye da wani pink sleeping dress me hannun spaghetti da ¾ wando. Kajin data ce bazata cin bama ta cinye tas harda fasa k’ashi. Murmushi me sake k’ayatasa ya saki sannan ya k’arisa d’akin tare da gyara mata kwanciya yaja comforter ya rufeta sannan ya kashe musu wutan d’akin ya hauro suka kwanta. Sam beyi niyyan mata wani abu ba a daren ranan saboda yasan koda had’a sama da k’asa zeyi ba basa had’in kai Zeezee zatayi ba she needs some space.
12:50am Zeezee ta farka gabad’aya takasa gane meke damunta, tunda tasan kanta bata ta6a jin abinda takeji ba yau, juye-juye tahau yi kan gadon duk anan Al’ameen bacci yake peacefully besan meke faruwa ba. “Wayyo Allah na! Mama me kika samin a maganin d’azu?” Sauk’a tayi daga kan gadon tana me cigaba da juye-juyen a k’asa wani irin sha’awa kawai take jiyowa ita kad’anta ta rasa dalili. K’ara ta saki sosai seda Al’ameen ya tashi ganinta kawai yayi se juye-juye take. A hanzarce ya nufi kanta tare da sa hannunsa akan bare back nata kasancewar sleeping dress natan show me your back ne, “My Princess are you okay? Meke damunki?” Da wuri taja jikinta don d’an ta6a tan da yayi ba k’aramin affecting nata yayi ba kawai jin wasu electric sparks suna bin jikinta ta tayi a yayinda degree na sha’awan nata ya sake k’aruwa.
“Wayyo Allah zan mutu Mama kin kasheni dan Allah karka sake ta6ani I can’t take it.”
“Mama kuma? Me ta miki?”
“Dan Allah kabarni in kanayi wa Allah karka sake ta6ani muryanka ma dad’a min abinda nakeji yake in kanayi wa Allah ka tashi ka fita kokuma kasa kaya.” So take ta miqe amman takasa se juyi take wajen, tuni Al’ameen yagano meke faruwa. “Tashi toh muje mu kwanta.”
“Wai ana dole ne? Wayyo Allah na! Dan Allah ka tashi kabarmin kaina, Mama kin kasheni yau! Nashiga uku!!” Murmushi kawai Al’ameen ke ba yadda beyi da ita ba ta tashi suje su kwanta tak’i haka ya koma ya kwanta yana kallonta. Juyi Zeezee ta cigaba dayi agun ganin abin bana sauk’i bane taja pillow ta danne kanta har anan bata barjin abinda takeji ba. Ga sauk’i nan kawai taje ta samu Al’ameen amman batajin zata iya basa kanta tayima Adeel alk’awarin budurcinta. Haka tayita wahalar da kanta a daren ranan da k’yar d’in k’yar takoma normal ta haura gado ta kwanta.
Da Asubah ya tashi yayi alwala sannan ya zauna gefen sleeping Zeezee yana k’arewa kyakkyawan fuskanta kallo then back to d’an mitsitsin bakinta me uban tsiwa. Kallonta kad’ai na sanya masa farin ciki baze iya kwatanta yadda yakeson Zeezee ba. “Zainab” yayi whispering name nata. “Zainab tashi muyi Sallah kinji? Zainab!” yayi tapping nata. A hankali ta bud’e idanunta tare da kallonsa sekuma ta juya mai baya. “Tashi muyi Sallah ko inyi nawa ni kad’ai?”
“Ban sani ba” ta amsa a takaice ganin batada niyyan tashi ya miqe ya hau yin Sallansa. Seda ya kusa idarwa ta tashi itama tayi alwala. Koda ta idar bata gaishesa ba ta koma gadon ta cigaba da bacci. Al’ameen kuwa na gama Azkhar nasa ya fita waje ya samu men nasa ya hau training nasu har safiya be koma bacci ba.
Amarya kuwa se 10am ta tashi, bayi ta fad’a tayi wanka tana zaune gaban mirror da towel zallah a jikinta tana shafa mai Al’ameen ya shigo ganin batada kaya yad’an tsaya gun tare da clearing throat nasa ko zata gyara. Aiko maras kunyan yi tayi kaman bata jisa ba ta cigaba da wangale santala-santalan cinyoyinta tana shafa mai. Cikin d’akin ya k’arisa tare da zama bakin gado yana kallonta a yayinda wutan so da sha’awanta ke running a veins and atteries nasa. Tana gama shafa man ta d’au inner wears nata tasa sannan kayanta ko kunyansa bataji. “good morning My Princess tunda bazaki gaisheni ba” yayi speaking up finally. Ko kallon direction nasa batayi ba tafice izuwa kitchen tana tunanin dame zatayi breakfast. Tana cikin wannan tunani idanunta sukayi tozali da take away akan counter. Ba tare da 6ata lokaci ba taja ta bud’e chips da omalet taga ciki. Ai kujera kawai taja tahau ci seda tayi nak sannan ta koma d’aki alokacin Al’ameen na gun wanka. Wayarta ta d’au taga missed call na Lubiee take ta kirata tare da barin d’akin. “Hello Babe.”
“Matar Soja good morning.”
“Banaso ni na gaya miki banaso.”
“Toh yi hak’uri ya jiki-jiki?”
“Jiki-jikin k’aniya ce miki akayi banida lafiya?”
“Kamar ya?”
“Wai da kin d’au zan bawa Al’ameen kaina ne?”
“Aww yanzu ko Ya d’inma babu.”
“Bansani ba ai dana basa budurcina na gommaci na baiwa mahaukaci akan hanya.”
“Haka kika ce?”
“Eh mana.”
“Amman tsaya jiya kinsha maganin da Mama tabani na baki?”
“‘Yar iska daman kinsan abinda maganin zemin kenan kika k’i gayamun? Wallahi jiya da k’yar na samu nayi bacci.” Dariya Lubiee tasa “kinshan ne kuma shine kikeson nayi believing kan ba abinda ya shiga tsakaninki da Al’ameen?”
“Wallahi babu pillow nad’au na tare kaina.” Nanma wani dariyan Lubiee tasa “wallahi ‘yar iska ce ke.”
“Niba abinda ke damuna ba kenan ya zancen Very Own fah? Line nasan ya soma shiga?”
“A’a wallahi Babe.”
“Oh no! Na shiga uku.”
“Babe gomma tun wuri kin miyar da hankalinki kan aurenki kina jina ko?” Nasiha Lubiee ta shiga yima Zeezee wanda tana cikin yi Zeezee ta katse wayar abinta. D’akinsu ta koma ta tarar dashi yana shafa mai, la6ewa tayi bakin k’ofa tana kallon yadda muscles nasa suke moving in sync in yana shafa man haka kawai take depriving pleasure from staring at his naked body. Ta mirror Al’ameen ya ganta, murmushi kawai ya saki ya cigaba da abinda yake chan yayi clearing throat nasa “My Princess ki shigo mana.” Kunya taji sosai sannan ta fito daga la6en “nifa ba kallonka nake ba k’ofan ne ya kama min kayana naga kana wani murmushi.”
“Toh ai bance kallo na daman kike ba, inma kallon nawa kike ai ba damuwa tunda am all yours.”
“Kai kaji wajen kuma wai kai haka muryanka yake ne kokuwa iyayi ke saka magana haka?” Dariya sosai ya tsaya yi in which Zeezee find him cute “meh muryan nawa ya miki kuma?”
“Bayamin dad’i.”
“Nikuma naki na min dad’i sosai My Princess. ”
“Sau nawa zan gaya maka kadena cemin My Princess? I am not yours I belong to Adeel kuma ka sa kaya banason ganin na miji other than my Adeel ba kaya, sannan kuma kasa wad’ancan useless guards nakan da suke waje su kaini gida inason inje inga Mama.”
“Toh dama Amarya tana fita unguwa ne?”
“Wai kai baya damunka ne idan na kira sunan Adeel da baza kayi zuciya ba kace zaka sakeni?”
“Mesa ze damen Zainab? Duk wanin da kikeso nima dole in sosa ai.”
“Seka tayi ai wallahi da kanka zaka gaji ka sakeni, kuma ba amarya ceni ba cause as far as am concerned banida aure.” Ignoring what she said yace, “kibari ko zuwa next week ne seki fara fita kinji? Yi hak’uri.”
“Har next week?” Tahau tsiwa, “mezan tsaya yi a wannan gidan naka har zuwa next week? In ganinka da wad’ancan useless guards d’inne na gaji dayi, wallahi ka kaini gida” tasa mai kuka. Kai kawai ya kad’a “naji toh bar kukan shirya driver yayi dropping naki nima zan d’an fita dama.” Tana share hawayenta tace, “da yafi ma kam.” Wardrobe nata ta nufa ta ciro mayafinta tare da nannad’esa a one side of her shoulder yadda ‘yan mata keyi bayan ita gata matar aure. Al’ameen na gama shiri ya kalleta “mu tafi ko?”
Miqewa tayi tare da jan wayanta “wait haka zaki fita Zainab?” yayi maganan a hankali.
“Ni wallahi muryankan nan...” ta zumburo baki “kuma da ya kakeson in fitan?”
“Ki rufe jikinki da gyalen mana Zeezee na, bakiga duk gidan maza bane?” Kishin Soja ya k’osa!
“Toh ni nace ka d’ibo gang of soldiers ka tarasu a gidanka ne? In kaga bakason kaga matar ka tana fita haka is simple seka sakeni daman niba san auren nake ba.”
“Yi hak’uri ki gyara kinji? Yi hak’uri bakisan beautiful things are left covered ba? You are too beautiful to expose your body like this” ya k’are maganan some inches away from her. Shiru tayi tana kallonsa, hannunsa ya miqa a nitse ya d’ago gyalen daga kan kafad’arta tare da bud’ewa ya yafa mata shi me kyau sekace mace. Juyata yayi yadda take kallon kanta a mirror “bakiga kinfi kyau haka ba?”
“Ni ka sakeni toh” taja jikinta. Murmushi ya saki sannan yace mata “lets go” ganin ya shiga tafiya ta sake bud’e gyalen sannan tabi bayansa. Soldiers d’in suna ganinsu suka hau saluting nasu wani dirty look Zeezee tashiga binsu dashi ita haushi ma suke bata yadda sukeyi ma Al’ameen sekace wani god, mschw! D’aya daga cikin prados na gidan d’ayan soldiers d’in ya bud’e mata tana shiga Al’ameen ma yashiga aka rufe sannan suka fice.
Not long enough suka isa gidansu Zeezee. Nan soldiers na d’ayan motan suka fito tare da jeruwa ta side na Zeezee d’aya daga ciki ya bud’e mata. Tazo fita Al’ameen ya rik’o hannunta “ki gaishe da mutanan gida kinji? Da La’asr zanzo in d’aukeki.” Kaman bazata amsa ba ta gyad’a kai tare da ficewa. Mama na zaune tsakar gida ita da Omar Zeezee ta shigo.
“Amaryar! Lafiya dai ko?” Mama tayi exclaiming. K’arisowa tayi tare da gaishesu “baki amsani ba lafiya?”
“Lafiya mana Ya Al’ameen ze fita ne shine nace yayi dropping d’ina nan gida tunda ba abinda zanyi and yace yana gaisheki ma.”
“Kaman ya ba abinda zakiyi Zeezee girkin rana fah?”
“Nace zanyi yace no need ya d’aukemin girki wai.”
“Abun nema ya samu ba, dama ba son girkin ake ba.”
“Uhm ina Baba?”
“Ya fita kasuwa” cewar Omar.
“Ohh ni zan wuce d’akina.” Kallonta kawai Mama ke har seda ta fice “uhm su Zeezee amarya.” Omar na murmushi yace, “kede bari kawai Mama Allah sa de auren yasa tayi hankali.”
“Ameen Omar ya ko ka fasa fitan ne?”
“Eh zan koma d’akina kawai.”
****
Yini Zeezee tayi tana trying line na Adeel da Lubiee ta turo mata sede sam bayi shiga. Gabad’aya ta rasa ina zata sa kanta se bayan La’asr Al’ameen yazo d’aukanta har anan ma Baba be dawo ba, d’aya daga cikin guards nasa ya tura yayi ma Zeezee magana kaman karta bisu takeji amman dolenta taje kada Mama tayi suspecting wani abu. Sunyi sallama da Mama ta fice koda ta shiga motan bata ce da Al’ameen ko k’ala ba shine ma yace mata sannu nanma banza dashi tayi. Dagangan dan neman magana ta bud’e wayarta ta ajiye a tsakiyansu yadda Al’ameen na lek’awa yaga pic na saurayi kan wallpaper’n nata wanda he is sure shine Adeel d’in. Kallonsa Zeezee ke a yayinda yake kallon pic na Adeel a zatonta ma zeyi magana segani kawai tayi ya kawar da kansa daga direction d’in, hakan ba k’aramin haushi ke bata ba, shikenan shi ba aikinsa se ignoring nata? Mschww tafison suyi ta yinta har seya saketa tukun, bata da burin dayafi wannan.
★*★*★*★
Ahaka fa har Al’ameen da Zeezee suka samu sati biyu da aure. Ba abinda ya ta6a shiga tsakaninsu saboda ko gwada ta6ata bayi yi idan sun kwanta. Cikin sati biyun nan Zeezee bata ta6a d’aga tsintsiya ba da sunan shara banda rashin kunya da yarinta ba abinda take na Al’ameen, shikuwa duk abinda take mai overlooking kawai yake saboda uzurin yarinta dayake mata for sure yasan da tasan ciwon kanta bazata na hakan ba. Har a yau Zeezee bata ta6a hura wuta ba, breakfast, lunch and dinner kullum siyo musu yake randa yace sufita suci ma gar da gar setace mai ita batason aganta da tsoho. Rashin kunya kwando-kwando Al’ameen ke sha.
Yau Sunday Al’ameen ze koma aiki Abj leave nasa ya k’are. Zeezee dad’i kasheta finally zata samu tafita yawo abinta. Koda Al’ameen keta had’a akwatinsa batayi yunk’urin tayasa ba as she is busy playing game a wayanta har a yau kuwa kullum setayi trying numban Adeel sede ko so d’aya be ta6a shiga ba. 1:30pm Al’ameen yagama shiri da trolley’nsa rik’e a hannunsa ya kalli Zeezee da tayi banza dashi “My Princess ni zan wuce toh ga pocket money naki nan incase need yayi arising bana nan tho duk wani abinda zaki buk’ata ma na riga na tanadar miki, anytime you’re hungry na bar miki two of my men they’ll be at your service.” Wayar nata ta ajiye ta nufi gabansa tare da d’ago bundle na d’ari biyar daya ajiye matan. “Yanzu zakayi tafiya shine d’an wannan zaka ajiye min? Nasan shekaru nawa zakayi a Abujan? Wallahi bazan yarda ba ka k’aramin kokuwa k’afanka k’afana, taya agida Baba be barni da yunwa ba kai kace zakayi hakan?”
“Yanzu wannan ya kasa Zainab?” Ya tambayeta suprisingly yana murmushi.
“Seka tambaya ne? Ya kasa mana me ‘yar dubu hamsin da ina iya kashewa a minti biyar zata min?”
“Nawa kikeso toh?”
“Double mana” ta amsa a takaice. Be sake cewa komi ba ya k’ara mata wani bundle d’in “shikenan?”
“Eh kuma se yaushe zaka dawo dan ba zaka ajiyeni a wannan k’aton gidan naka ni kad’ai ba wallahi kai kaje chan kana mu’amala da mutane kabarni da wasu sojojinka nan.”
“Shiyasa nace miki in kaiki chan family house a KD kika k’i.”
“Toh a dalilin me zan zauna da in-laws haka kawai abi a sawa mutum ido.”
“Uhm toh ni natafi ko?” Yi tayi kaman bata jisa ba “ba rakiya Zeezee?”
“Lallai baza kayi tafiyan ba kenan inhar ni kake jira nama rakiya” ta kai da juyawa ya rik’o hannunta tare da pecking forehead nata “I love you My Peincess” freezing Zeezee tati a wajen sabida wani sparks da takeji suna tashi a jikinta, peck na Adeel be ta6a sata feeling haka ba. Kasa cewa komi tayi daya gano hakan se kawai ya mata murmushi ya fice.
Tafi minti biyu tsaye a wajen immobile sannan tasamu ta dawo hayyacinta, hannu tasa wajen tana murzawa in an tambayeta peck nasan take gogewa. Koda Al’ameen yayi landing Zeezee bata damu ta kirasa tamai ya gajiya ba. Haka shi yazo ya kirata daga baya nanma seda ta gama jan aji sannan ta d’aga “hello My Princess?”
“Nifa bacci nakeji.”
“Har kin kwanta ne? Its just 9:20pm fa My Princess.”
“Toh mezan tsaya yi awannan gida naka?”
“Uhm toh sleep tight Beautiful, I love you.”
“Naji” nan tayi hanging. Addu’an Al’ameen a kullum bayyafin Allah ya kawo rananda al’amura zasu daidaita takaninsa da Zeezee. Lubiee Zeezee ta kira kan tazo mata yini gobe Al’ameen bai gida.
Washegari tun 8am kasancewar Lubiee tanada lecture free day ta iso gidan Zeezee. Ko breakfast batayi ba. Aikan d’ayan soldiers d’in Zeezee tayi ya siyo musu breakfast suna cikin karyawa Lubiee ta ta6e baki “amman Zeezee kin ta6a share gidan nan naki kuwa?”
“Zamansa nake da zan share mai gida? Ya saken ya auro matar da zata mai kokuwa ya kawo me aiki.”
“Oh! Zeezee fa kina jin dad’i wallahi har yau baki soma girki bakuma ko?”
“Yo da wace boyi-boyinsa da zemai girki? Karki 6ata min rai please.”
“Se ke matar Soja se yaushe ze dawo?”
“Ohonsa ni yaga dama ma kada ya sake dawowa ba nemansa nake ba.”
“Hmm ma farin sojan kike ma wannan iskanci? Ma nawa ya ajiye miki tukunnah?”
“100k ofcourse yaban 50k nak’i amsa dan dolensa ya k’are kuma inhar yakai two weeks be dawo ba seya k’aramin wani.”
“Haba! haba! Zeezee kinajin tsoron Allah mana.”
“Kanki akeji ni bud’en wayanki.” Ba musu Lubiee ta bud’e mata pictures Zeezee ta shiga gani suna karyawa, mistakenly hannunta yashiga call logs nan taga sunan Adeel gun as last person da Lubiee tayi waya dashi ayau. Kai ta d’ago tana kallon Lubiee da mamaki. “Ya da wannan kallo haka?”
“Kinzo kin samu numban Adeel d’in kuwa? Kinsan wanda ke waje na bayi shiga.”
“Ermm... Uhm...” Lubiee ta shiga kame-kame “nima har yau bamu sake waya ba.”
“Hakane? Babe k’arya kika soma min yanzu? Number’n waye wannan? Wato d’azu ma kunyi waya dashi kinsan how crazy I went looking for his number kin samu bazaki gayamun ba, kin kyauta.”
“Zeezee yanzu da da fa ba d’aya bane matar aure ce ke yanzu be dace ace da mijinki ba kina waya dawani. Its high time ki mance da Adeel saboda Adeel ya miki nisa.”
“I will never forget about Adeel I believe zamu kasance tare someday and kaman ya yamin nisa? Ba a Abj yake ba?”
“A da kenan, 4 days back ya wuce Florida achan yake yanzu kinga ko ya miki nisa just forget about him.”
*© MIEMIEBEE Team #YGC!*
www.beeenovels.blogspot.com
👄👄👄👄
PAGE 33
*January, 2017*
_Hummm! I can smell my birthday tomorrow☺😋_
_This page is in honour of *Zaynab Anka, Fiddy G Muh’d, Kabo daughter, Hamra, Ummee, Mom Nu’aym, Umm Aneesah, Maryam,* and *Maryam Wasagu* #OneLove❤_
Ana gama event su Zeezee suka dawo gida gabad’aya kowa ya watse a gidan daga ita se Al’ameen se soliders kota ina suna gadi. Driver na parking ta bud’o k’ofa ta fita gaban entrance door ta tsaya tana jiran Al’ameen ya bud’e mata k’ofa har anan bata bar kuka ba wanda hakan ba mugun damun Al’ameen yake ba. Har tambayan kansa ya somayi anya kuwa Zeezee na sonsa? Da guards nasa biye dashi ya k’arisa ya bud’e mata k’ofan kai kawai tasa se a d’akinta ta tsaya ta baje kan gado tana me cigaba da rusa kuka. Bayan Al’ameen ya bud’e kazan amarchi yasa mata a plate da farm fresh a cup ya nufi d’akin nasu, sallama yayi ganin batada niyyan amsawa yasa kai ciki kawai. A kan side drawer ya ajiye “Princess?” Ya kirata a hankali cikin sark’ak’k’iyar muryansa. “Princess kukan ya isa kinji? Yi hak’uri” hannunsa ya d’aga a hankali ya aza kan bayanta, jikinta ta ja da wuri tare da d’ago kanta tana mai wani mugun kallo. “Don’t touch me Al’ameen don’t! Bak’in cikin daka jefani kad’ai ya isheni ba seka k’ara min da wani ba. Ka rabani da iyayena and above all ka rabani da saurayi na Adeel kasa yayi nesa dani kasani bazan ta6a yafe maka ba Al’ameen. Ka cuceni I wish I’ve never met you.” ta k’are maganan hawaye na bin k’uncinta.
“Zainab what are you talking about? Weren’t you the one that agreed to thsi wedding in the first place? Dama ba sona kike ba kika bari akayi auren?” Ya tambayeta suprisingly.
“Nayi ne saboda in farintawa Baba rai amman badon wai ina sonka ba, ban ta6a sonka ba kuma bazan ta6a sonka ba. I hate everything about you, your skin and that sweet irritating voice of yours Adeel nakeso I want you to stick that to your head and please excuse me just looking at you disgusts me.” Ta k’are maganan tare da watsa mai harara.
Mamaki ne sosai ya cika Al’ameen da har ya zama lost of words amman be damu ba saboda gani yake har yanzu yarinya ce batasan ciwon kanta ba eventually al’amura zasu daidaita tsakanin su, he believe. Murmushi me sake k’ayatasa ya saki “naji toh My Zainab amman tashi kiyi having dinner seki kwanta kinji?”
“I am not yours and ba ruwanka da abinda zanyi tunda ba zaman ka nake ba, kuma ka tattara kajinka kayi waje dasu banaso bazan ciba.” Tana kaiwa nan ta mik’e tare da jan akwatinta ta ciro night gown nata ta nufi bathroom. Kai kawai Al’ameen ya kad’a ya wuce d’akinsa shima ya watsa ruwa, koda yafito be koma d’akin nasu ba atunaninsa bari ya bata space. A parlour ya zauna yaci ragowar kajin. To twelve (12) ya lek’a d’akin nata yana sanye da ¾ wandon soldiers zalla, hakan ya sake fiddo da how muscular and built up his body is making him worth more looking. Kwance tana bacci ya tarar da ita tana sanye da wani pink sleeping dress me hannun spaghetti da ¾ wando. Kajin data ce bazata cin bama ta cinye tas harda fasa k’ashi. Murmushi me sake k’ayatasa ya saki sannan ya k’arisa d’akin tare da gyara mata kwanciya yaja comforter ya rufeta sannan ya kashe musu wutan d’akin ya hauro suka kwanta. Sam beyi niyyan mata wani abu ba a daren ranan saboda yasan koda had’a sama da k’asa zeyi ba basa had’in kai Zeezee zatayi ba she needs some space.
12:50am Zeezee ta farka gabad’aya takasa gane meke damunta, tunda tasan kanta bata ta6a jin abinda takeji ba yau, juye-juye tahau yi kan gadon duk anan Al’ameen bacci yake peacefully besan meke faruwa ba. “Wayyo Allah na! Mama me kika samin a maganin d’azu?” Sauk’a tayi daga kan gadon tana me cigaba da juye-juyen a k’asa wani irin sha’awa kawai take jiyowa ita kad’anta ta rasa dalili. K’ara ta saki sosai seda Al’ameen ya tashi ganinta kawai yayi se juye-juye take. A hanzarce ya nufi kanta tare da sa hannunsa akan bare back nata kasancewar sleeping dress natan show me your back ne, “My Princess are you okay? Meke damunki?” Da wuri taja jikinta don d’an ta6a tan da yayi ba k’aramin affecting nata yayi ba kawai jin wasu electric sparks suna bin jikinta ta tayi a yayinda degree na sha’awan nata ya sake k’aruwa.
“Wayyo Allah zan mutu Mama kin kasheni dan Allah karka sake ta6ani I can’t take it.”
“Mama kuma? Me ta miki?”
“Dan Allah kabarni in kanayi wa Allah karka sake ta6ani muryanka ma dad’a min abinda nakeji yake in kanayi wa Allah ka tashi ka fita kokuma kasa kaya.” So take ta miqe amman takasa se juyi take wajen, tuni Al’ameen yagano meke faruwa. “Tashi toh muje mu kwanta.”
“Wai ana dole ne? Wayyo Allah na! Dan Allah ka tashi kabarmin kaina, Mama kin kasheni yau! Nashiga uku!!” Murmushi kawai Al’ameen ke ba yadda beyi da ita ba ta tashi suje su kwanta tak’i haka ya koma ya kwanta yana kallonta. Juyi Zeezee ta cigaba dayi agun ganin abin bana sauk’i bane taja pillow ta danne kanta har anan bata barjin abinda takeji ba. Ga sauk’i nan kawai taje ta samu Al’ameen amman batajin zata iya basa kanta tayima Adeel alk’awarin budurcinta. Haka tayita wahalar da kanta a daren ranan da k’yar d’in k’yar takoma normal ta haura gado ta kwanta.
Da Asubah ya tashi yayi alwala sannan ya zauna gefen sleeping Zeezee yana k’arewa kyakkyawan fuskanta kallo then back to d’an mitsitsin bakinta me uban tsiwa. Kallonta kad’ai na sanya masa farin ciki baze iya kwatanta yadda yakeson Zeezee ba. “Zainab” yayi whispering name nata. “Zainab tashi muyi Sallah kinji? Zainab!” yayi tapping nata. A hankali ta bud’e idanunta tare da kallonsa sekuma ta juya mai baya. “Tashi muyi Sallah ko inyi nawa ni kad’ai?”
“Ban sani ba” ta amsa a takaice ganin batada niyyan tashi ya miqe ya hau yin Sallansa. Seda ya kusa idarwa ta tashi itama tayi alwala. Koda ta idar bata gaishesa ba ta koma gadon ta cigaba da bacci. Al’ameen kuwa na gama Azkhar nasa ya fita waje ya samu men nasa ya hau training nasu har safiya be koma bacci ba.
Amarya kuwa se 10am ta tashi, bayi ta fad’a tayi wanka tana zaune gaban mirror da towel zallah a jikinta tana shafa mai Al’ameen ya shigo ganin batada kaya yad’an tsaya gun tare da clearing throat nasa ko zata gyara. Aiko maras kunyan yi tayi kaman bata jisa ba ta cigaba da wangale santala-santalan cinyoyinta tana shafa mai. Cikin d’akin ya k’arisa tare da zama bakin gado yana kallonta a yayinda wutan so da sha’awanta ke running a veins and atteries nasa. Tana gama shafa man ta d’au inner wears nata tasa sannan kayanta ko kunyansa bataji. “good morning My Princess tunda bazaki gaisheni ba” yayi speaking up finally. Ko kallon direction nasa batayi ba tafice izuwa kitchen tana tunanin dame zatayi breakfast. Tana cikin wannan tunani idanunta sukayi tozali da take away akan counter. Ba tare da 6ata lokaci ba taja ta bud’e chips da omalet taga ciki. Ai kujera kawai taja tahau ci seda tayi nak sannan ta koma d’aki alokacin Al’ameen na gun wanka. Wayarta ta d’au taga missed call na Lubiee take ta kirata tare da barin d’akin. “Hello Babe.”
“Matar Soja good morning.”
“Banaso ni na gaya miki banaso.”
“Toh yi hak’uri ya jiki-jiki?”
“Jiki-jikin k’aniya ce miki akayi banida lafiya?”
“Kamar ya?”
“Wai da kin d’au zan bawa Al’ameen kaina ne?”
“Aww yanzu ko Ya d’inma babu.”
“Bansani ba ai dana basa budurcina na gommaci na baiwa mahaukaci akan hanya.”
“Haka kika ce?”
“Eh mana.”
“Amman tsaya jiya kinsha maganin da Mama tabani na baki?”
“‘Yar iska daman kinsan abinda maganin zemin kenan kika k’i gayamun? Wallahi jiya da k’yar na samu nayi bacci.” Dariya Lubiee tasa “kinshan ne kuma shine kikeson nayi believing kan ba abinda ya shiga tsakaninki da Al’ameen?”
“Wallahi babu pillow nad’au na tare kaina.” Nanma wani dariyan Lubiee tasa “wallahi ‘yar iska ce ke.”
“Niba abinda ke damuna ba kenan ya zancen Very Own fah? Line nasan ya soma shiga?”
“A’a wallahi Babe.”
“Oh no! Na shiga uku.”
“Babe gomma tun wuri kin miyar da hankalinki kan aurenki kina jina ko?” Nasiha Lubiee ta shiga yima Zeezee wanda tana cikin yi Zeezee ta katse wayar abinta. D’akinsu ta koma ta tarar dashi yana shafa mai, la6ewa tayi bakin k’ofa tana kallon yadda muscles nasa suke moving in sync in yana shafa man haka kawai take depriving pleasure from staring at his naked body. Ta mirror Al’ameen ya ganta, murmushi kawai ya saki ya cigaba da abinda yake chan yayi clearing throat nasa “My Princess ki shigo mana.” Kunya taji sosai sannan ta fito daga la6en “nifa ba kallonka nake ba k’ofan ne ya kama min kayana naga kana wani murmushi.”
“Toh ai bance kallo na daman kike ba, inma kallon nawa kike ai ba damuwa tunda am all yours.”
“Kai kaji wajen kuma wai kai haka muryanka yake ne kokuwa iyayi ke saka magana haka?” Dariya sosai ya tsaya yi in which Zeezee find him cute “meh muryan nawa ya miki kuma?”
“Bayamin dad’i.”
“Nikuma naki na min dad’i sosai My Princess. ”
“Sau nawa zan gaya maka kadena cemin My Princess? I am not yours I belong to Adeel kuma ka sa kaya banason ganin na miji other than my Adeel ba kaya, sannan kuma kasa wad’ancan useless guards nakan da suke waje su kaini gida inason inje inga Mama.”
“Toh dama Amarya tana fita unguwa ne?”
“Wai kai baya damunka ne idan na kira sunan Adeel da baza kayi zuciya ba kace zaka sakeni?”
“Mesa ze damen Zainab? Duk wanin da kikeso nima dole in sosa ai.”
“Seka tayi ai wallahi da kanka zaka gaji ka sakeni, kuma ba amarya ceni ba cause as far as am concerned banida aure.” Ignoring what she said yace, “kibari ko zuwa next week ne seki fara fita kinji? Yi hak’uri.”
“Har next week?” Tahau tsiwa, “mezan tsaya yi a wannan gidan naka har zuwa next week? In ganinka da wad’ancan useless guards d’inne na gaji dayi, wallahi ka kaini gida” tasa mai kuka. Kai kawai ya kad’a “naji toh bar kukan shirya driver yayi dropping naki nima zan d’an fita dama.” Tana share hawayenta tace, “da yafi ma kam.” Wardrobe nata ta nufa ta ciro mayafinta tare da nannad’esa a one side of her shoulder yadda ‘yan mata keyi bayan ita gata matar aure. Al’ameen na gama shiri ya kalleta “mu tafi ko?”
Miqewa tayi tare da jan wayanta “wait haka zaki fita Zainab?” yayi maganan a hankali.
“Ni wallahi muryankan nan...” ta zumburo baki “kuma da ya kakeson in fitan?”
“Ki rufe jikinki da gyalen mana Zeezee na, bakiga duk gidan maza bane?” Kishin Soja ya k’osa!
“Toh ni nace ka d’ibo gang of soldiers ka tarasu a gidanka ne? In kaga bakason kaga matar ka tana fita haka is simple seka sakeni daman niba san auren nake ba.”
“Yi hak’uri ki gyara kinji? Yi hak’uri bakisan beautiful things are left covered ba? You are too beautiful to expose your body like this” ya k’are maganan some inches away from her. Shiru tayi tana kallonsa, hannunsa ya miqa a nitse ya d’ago gyalen daga kan kafad’arta tare da bud’ewa ya yafa mata shi me kyau sekace mace. Juyata yayi yadda take kallon kanta a mirror “bakiga kinfi kyau haka ba?”
“Ni ka sakeni toh” taja jikinta. Murmushi ya saki sannan yace mata “lets go” ganin ya shiga tafiya ta sake bud’e gyalen sannan tabi bayansa. Soldiers d’in suna ganinsu suka hau saluting nasu wani dirty look Zeezee tashiga binsu dashi ita haushi ma suke bata yadda sukeyi ma Al’ameen sekace wani god, mschw! D’aya daga cikin prados na gidan d’ayan soldiers d’in ya bud’e mata tana shiga Al’ameen ma yashiga aka rufe sannan suka fice.
Not long enough suka isa gidansu Zeezee. Nan soldiers na d’ayan motan suka fito tare da jeruwa ta side na Zeezee d’aya daga ciki ya bud’e mata. Tazo fita Al’ameen ya rik’o hannunta “ki gaishe da mutanan gida kinji? Da La’asr zanzo in d’aukeki.” Kaman bazata amsa ba ta gyad’a kai tare da ficewa. Mama na zaune tsakar gida ita da Omar Zeezee ta shigo.
“Amaryar! Lafiya dai ko?” Mama tayi exclaiming. K’arisowa tayi tare da gaishesu “baki amsani ba lafiya?”
“Lafiya mana Ya Al’ameen ze fita ne shine nace yayi dropping d’ina nan gida tunda ba abinda zanyi and yace yana gaisheki ma.”
“Kaman ya ba abinda zakiyi Zeezee girkin rana fah?”
“Nace zanyi yace no need ya d’aukemin girki wai.”
“Abun nema ya samu ba, dama ba son girkin ake ba.”
“Uhm ina Baba?”
“Ya fita kasuwa” cewar Omar.
“Ohh ni zan wuce d’akina.” Kallonta kawai Mama ke har seda ta fice “uhm su Zeezee amarya.” Omar na murmushi yace, “kede bari kawai Mama Allah sa de auren yasa tayi hankali.”
“Ameen Omar ya ko ka fasa fitan ne?”
“Eh zan koma d’akina kawai.”
****
Yini Zeezee tayi tana trying line na Adeel da Lubiee ta turo mata sede sam bayi shiga. Gabad’aya ta rasa ina zata sa kanta se bayan La’asr Al’ameen yazo d’aukanta har anan ma Baba be dawo ba, d’aya daga cikin guards nasa ya tura yayi ma Zeezee magana kaman karta bisu takeji amman dolenta taje kada Mama tayi suspecting wani abu. Sunyi sallama da Mama ta fice koda ta shiga motan bata ce da Al’ameen ko k’ala ba shine ma yace mata sannu nanma banza dashi tayi. Dagangan dan neman magana ta bud’e wayarta ta ajiye a tsakiyansu yadda Al’ameen na lek’awa yaga pic na saurayi kan wallpaper’n nata wanda he is sure shine Adeel d’in. Kallonsa Zeezee ke a yayinda yake kallon pic na Adeel a zatonta ma zeyi magana segani kawai tayi ya kawar da kansa daga direction d’in, hakan ba k’aramin haushi ke bata ba, shikenan shi ba aikinsa se ignoring nata? Mschww tafison suyi ta yinta har seya saketa tukun, bata da burin dayafi wannan.
★*★*★*★
Ahaka fa har Al’ameen da Zeezee suka samu sati biyu da aure. Ba abinda ya ta6a shiga tsakaninsu saboda ko gwada ta6ata bayi yi idan sun kwanta. Cikin sati biyun nan Zeezee bata ta6a d’aga tsintsiya ba da sunan shara banda rashin kunya da yarinta ba abinda take na Al’ameen, shikuwa duk abinda take mai overlooking kawai yake saboda uzurin yarinta dayake mata for sure yasan da tasan ciwon kanta bazata na hakan ba. Har a yau Zeezee bata ta6a hura wuta ba, breakfast, lunch and dinner kullum siyo musu yake randa yace sufita suci ma gar da gar setace mai ita batason aganta da tsoho. Rashin kunya kwando-kwando Al’ameen ke sha.
Yau Sunday Al’ameen ze koma aiki Abj leave nasa ya k’are. Zeezee dad’i kasheta finally zata samu tafita yawo abinta. Koda Al’ameen keta had’a akwatinsa batayi yunk’urin tayasa ba as she is busy playing game a wayanta har a yau kuwa kullum setayi trying numban Adeel sede ko so d’aya be ta6a shiga ba. 1:30pm Al’ameen yagama shiri da trolley’nsa rik’e a hannunsa ya kalli Zeezee da tayi banza dashi “My Princess ni zan wuce toh ga pocket money naki nan incase need yayi arising bana nan tho duk wani abinda zaki buk’ata ma na riga na tanadar miki, anytime you’re hungry na bar miki two of my men they’ll be at your service.” Wayar nata ta ajiye ta nufi gabansa tare da d’ago bundle na d’ari biyar daya ajiye matan. “Yanzu zakayi tafiya shine d’an wannan zaka ajiye min? Nasan shekaru nawa zakayi a Abujan? Wallahi bazan yarda ba ka k’aramin kokuwa k’afanka k’afana, taya agida Baba be barni da yunwa ba kai kace zakayi hakan?”
“Yanzu wannan ya kasa Zainab?” Ya tambayeta suprisingly yana murmushi.
“Seka tambaya ne? Ya kasa mana me ‘yar dubu hamsin da ina iya kashewa a minti biyar zata min?”
“Nawa kikeso toh?”
“Double mana” ta amsa a takaice. Be sake cewa komi ba ya k’ara mata wani bundle d’in “shikenan?”
“Eh kuma se yaushe zaka dawo dan ba zaka ajiyeni a wannan k’aton gidan naka ni kad’ai ba wallahi kai kaje chan kana mu’amala da mutane kabarni da wasu sojojinka nan.”
“Shiyasa nace miki in kaiki chan family house a KD kika k’i.”
“Toh a dalilin me zan zauna da in-laws haka kawai abi a sawa mutum ido.”
“Uhm toh ni natafi ko?” Yi tayi kaman bata jisa ba “ba rakiya Zeezee?”
“Lallai baza kayi tafiyan ba kenan inhar ni kake jira nama rakiya” ta kai da juyawa ya rik’o hannunta tare da pecking forehead nata “I love you My Peincess” freezing Zeezee tati a wajen sabida wani sparks da takeji suna tashi a jikinta, peck na Adeel be ta6a sata feeling haka ba. Kasa cewa komi tayi daya gano hakan se kawai ya mata murmushi ya fice.
Tafi minti biyu tsaye a wajen immobile sannan tasamu ta dawo hayyacinta, hannu tasa wajen tana murzawa in an tambayeta peck nasan take gogewa. Koda Al’ameen yayi landing Zeezee bata damu ta kirasa tamai ya gajiya ba. Haka shi yazo ya kirata daga baya nanma seda ta gama jan aji sannan ta d’aga “hello My Princess?”
“Nifa bacci nakeji.”
“Har kin kwanta ne? Its just 9:20pm fa My Princess.”
“Toh mezan tsaya yi awannan gida naka?”
“Uhm toh sleep tight Beautiful, I love you.”
“Naji” nan tayi hanging. Addu’an Al’ameen a kullum bayyafin Allah ya kawo rananda al’amura zasu daidaita takaninsa da Zeezee. Lubiee Zeezee ta kira kan tazo mata yini gobe Al’ameen bai gida.
Washegari tun 8am kasancewar Lubiee tanada lecture free day ta iso gidan Zeezee. Ko breakfast batayi ba. Aikan d’ayan soldiers d’in Zeezee tayi ya siyo musu breakfast suna cikin karyawa Lubiee ta ta6e baki “amman Zeezee kin ta6a share gidan nan naki kuwa?”
“Zamansa nake da zan share mai gida? Ya saken ya auro matar da zata mai kokuwa ya kawo me aiki.”
“Oh! Zeezee fa kina jin dad’i wallahi har yau baki soma girki bakuma ko?”
“Yo da wace boyi-boyinsa da zemai girki? Karki 6ata min rai please.”
“Se ke matar Soja se yaushe ze dawo?”
“Ohonsa ni yaga dama ma kada ya sake dawowa ba nemansa nake ba.”
“Hmm ma farin sojan kike ma wannan iskanci? Ma nawa ya ajiye miki tukunnah?”
“100k ofcourse yaban 50k nak’i amsa dan dolensa ya k’are kuma inhar yakai two weeks be dawo ba seya k’aramin wani.”
“Haba! haba! Zeezee kinajin tsoron Allah mana.”
“Kanki akeji ni bud’en wayanki.” Ba musu Lubiee ta bud’e mata pictures Zeezee ta shiga gani suna karyawa, mistakenly hannunta yashiga call logs nan taga sunan Adeel gun as last person da Lubiee tayi waya dashi ayau. Kai ta d’ago tana kallon Lubiee da mamaki. “Ya da wannan kallo haka?”
“Kinzo kin samu numban Adeel d’in kuwa? Kinsan wanda ke waje na bayi shiga.”
“Ermm... Uhm...” Lubiee ta shiga kame-kame “nima har yau bamu sake waya ba.”
“Hakane? Babe k’arya kika soma min yanzu? Number’n waye wannan? Wato d’azu ma kunyi waya dashi kinsan how crazy I went looking for his number kin samu bazaki gayamun ba, kin kyauta.”
“Zeezee yanzu da da fa ba d’aya bane matar aure ce ke yanzu be dace ace da mijinki ba kina waya dawani. Its high time ki mance da Adeel saboda Adeel ya miki nisa.”
“I will never forget about Adeel I believe zamu kasance tare someday and kaman ya yamin nisa? Ba a Abj yake ba?”
“A da kenan, 4 days back ya wuce Florida achan yake yanzu kinga ko ya miki nisa just forget about him.”
*© MIEMIEBEE Team #YGC!*
www.beeenovels.blogspot.com
👄👄👄👄
Subscribe to:
Posts (Atom)