Monday, 9 January 2017

‘YAR GATA CE!

BY MIEMIEBEE
PAGE 34

  *January, 2017*

   _I *Miemiebee* want to use this medium to say a very huge *THANK YOU* to each and every single special soul that made my birthday worth it, indeed this is a birthday I will forget never. Thank you all so much for making my birthday a memorable one, I love y'all oceans and galaxies from the bottom of my heart. #OneLove❤ ™YGC!🎀_



   
   Kai Zeezee ta shiga kad’awa “no Babe thats not true, it can’t be true, it just can’t.”
  “It is Zeezee kiduba numban nasa kiga international number ne shiyasa nake son ki manta da zancen Adeel kibawa Ya Al’ameen chance.” Zeezee na dubawa ta tabbatar da hakan kuka ta shiga rusawa sosai bata d’au Adeel yad’au abin da zafi haka ba. “Wai ko kukan me kike?” Copying numban Adeel Zeezee ta shigayi ba yadda Lubiee batayi da ita ta bari ba tak’i. Se chan Maghrib Lubiee ta tafi gida bayan Zeezee ta idar da sallan Isha tayi dialing line na Adeel har ya yanke be d’aga ba kasancewar bai kusa da wayan, 2 missed calls ta masa sannan ta hak’ura.
   Around 9pm yayi calling nata back and ba tare da 6ata lokaci ba ta d’aga “hello?” Cewar Adeel. Muryansa kad’ai taji ta shiga zubda hawaye “hello??” Yayi maganan a bit tensed this time around.
  “Very Own...” Se kuma ta rushe da kuka.
  “Zeezee?!” Yayi exclaiming sunanta cike da mamaki dakuma k’in yarda.
  “Very Own its me your Zainab-” kawai ji tayi yayi hanging daman she knew this was coming. Tana hawaye ta shiga nemansa ta masa missed calls ba iyaka amman yak’i picking. Messages tayita mai sending tana had’a sa da Allah kan yayi picking. Seda tasha wuya tasamu ya d’aga ba tare da yace komi ba “thank you for picking up.”
  “Why did you call? Bayan na fara mancewa dake why do you have to ruin my life again? A ina ma kika samu number na?” Daga yadda yake maganan za’a san cewa a 6ace ransa ke.

   “Haba Very Own I thought you’ll be the last person to believe that I’ll ever cheat on you, kai kanka kasan yadda nake sonka kuma har rana me kamar ta yau sonka a zuciya na be ragu ba se ma de k’aruwan da yayi.”
  “Really? In ma dragging d’ina into trouble kikeson yi kisani I’ll not fall into your trap ko a jinki bansan solider kike aura bane?”
  “Adeel please trust me this once wallahi tallahi ban ta6a son soldier’n da aka aura min ba, kafa san komi amman kake bani wahala haka. Wannan hukuncin da ka yanke min yayi tsauri dayawa Allah kad’ai yasan the kind of hell that I went through for the past few weeks da banji muryanka ba.”
  “Aww! Ma aura miki shi akayi? LOL am not dumb Zeezee, you can fool your parents amman you can’t fool me da idanu na naga pre wed naku and the way you were smiling at him said it all, you love him.”
  “Adeel me kakeson nayi maka ka yarda cewa auren dole akayimin da Al’ameen? Friend na Baba ne shi, admission yafito bada jimawa ba yazo gidanmu ya ganni yace he wants to marry me and Baba gladly gave me to him.”
   “Why didn’t you tell me then?”
  “I didn’t want you worried Very Own but wallahi believe me I've always had the intention of telling you.”
  “And meya hanaki?”
  “A ranan da kayi discovering truth d’in daman naso sanar da kai se kuma kayi finding out already please believe me Adeel wallahi ba k’arya nake maka ba, ban ta6a son wani na miji kaman ka ba sonka a jini na yake, I love you morethan you can ever imagine and am ready to sacrifice anything for your love.”
    “What now? An riga an miki aure and nasan kin riga kin bashi kanki theres no US again.”
  “And thats where you are wrong, I’ve once promised you that my pride (budurcina) belongs to only you and har yau promise d’innan na nan, ban bawa Al’ameen kaina ba, bazan ta6a bawa wani na miji kaina ba se kai Adeel please believe me.” Dad’i sosai Adeel yaji amman ya dake;
   ”If you want me toh mesa baki fad’awa Baba ke kinada wanda kikeso ba in the first place kikayi agreeing to marriage d’in?”
  “Adeel I tried, I really did amman Baba wouldn’t listen he even threatened me ze aura min me shago” ta k’are maganan cikin sautin kuka.
   “Is okay I believe you stop crying kinji?”Wani sanyi maras misaltuwa Zeezee taji a ranta “you really do Very Own?” Tayi maganan tana share hawayenta “yes Sweetest Love, I do.” Tana murmushi wane yana gabanta tace, “thank you, thank you so much I can’t tell you just how much you mean to me.”
  “So what do you plan on doing now? I don’t think we can be together anymore.”
  “Sure we can Very Own just trust me.”
  “How?” Ya tambayeta a takaice.
  “Adeel I have a plan in mind, I won’t rest har se in Al’ameen ya gaji dani ya sakeni.”
  “Are you sure Babe?”
  “I am cause all I want is to be with you.”
  “And I promise to take care of you till my last breathe Sweetheart, I love you so much.”
  “I love you even more so are we good now? You are no more mad at me?”
  “Had it been am mad at you will I tell you I Love you?”
  “No kayi gaskiya” ta amsa tana murmushi, “amman yaushe zaka dawo 9ja you’re so far away from me.”
  “It won’t make any difference Babe, is better I stay here in har mukayi accomplishing mission namu sena dawo right away muyi aure.”
  “I can’t wait to be with you in your arms.”
  “Me either” hira sosai sukata sha kan ba gobe shide Al’ameen ya rasa da wa take waya sau biyu yana trying nata at different intervals amman se ce masa ake line is busy with another call.

   Cikin kwanciyan hankali Zeezee tayi bacci ranan. Wayarta dake k’ark’ashin pillonta ne ya farkar da ita daga bacci sanadin ringing da yake. Da k’yar ta samu ta ciro ganin wake kira ta ja doguwar tsuka sannan tayi picking “My Princess good morning, kinyi Sallah?” Kaman baza ta amsa ba tace, “a’a.”
  “Ahh to ki tashi kiyi kinji?”
  “Waikam ina ruwanka da yin Sallah na ko rashin yinsa? In kuma bana Sallan fa?”
  “Uhm-uhm to am sorry take care, I lobe you” Nan ya katse wayar. Doguwar tsuka taja sannan ta koma bacci se 6am ta tashi ta idar sannan ta koma baccin.

   *~ *~ *~
   Tun rana me kaman na ranan Zeezee ta soma enjoying life nata. A rana seta fita yawo sau biyu zuwa uku, ga kuma koda yaushe tana kan video or voice call da Adeel, kafin ya kirata sau d’aya tayi sau biyu ko uku ita amman ko mistakenly ne bata ta6a kiran Al’ameen ba. Ahaka har yayi sati biyu da tafiya Zeezee bata ta6a d’aga tsintsinya da sunan shara ba kwatsam rana d’aya Mama tace mata gata a hanya tana zuwa ita da Mariam da kids nata nan Zeezee tayi wur-wur ta samu ta share parlour da d’akinta se kitchen da kuma dining space. Yini Mama sukayi mata ranan sosai  Zeezee taji dad’in zuwansu. Bayan tafiyan Mama Zeezee ta d’au waya for the first time after their marriage ta kira Al’ameen. Mamaki sosai yasha ganin _My Princess_ na flashing akan screen d’in.
 
  “Hello My Princess.”
  “Na’am ina wuni?”
  “Lafiya ya kike?”
  “Am good ya aiki?”
  “Alhamdulillah ya Bauchi?”
  “Cool nace se yaushe zaka dawo?”
  “Wow are you missing me?” Yayi maganan yana dariya. Wani haushinsa takeji amman ta danne zuciyarta “yeah sort of.”
  “Shine baki ta6a kirana ba?”
   “Uhm amman ai na kira yau ko?”
  “And thats why I still can’t believe it!”
  “Toh you better do, dama nace akwai auren friend d’ina ne da za’ayi jibi inason zuwa.”
   “Is that why you called?”
  “Yes”
  “Toh ba matsala My Princess na baki izini.” Ita dariya ma ya bata wai ya d’au ta kirasa ne don ta tambayesa izini? Lallai kuwa yayi kad’an, ita kanta batasan sau nawa take fita unguwa ba bayan tafiyansa ba kuma tare da izinin sa ba “Toh nagode” tayi speaking finally “se kuma kud’in gudumawan da nakeson kai mata da kuma na ashobe kasan nice best friend nata.”
  “Wow! Ashe farin jinin Zainab d’inan ba gun maza kad’ai neba harda mata, kece best friend ya kamata gudumawan ki yafi na kowa ko My Princess?”
  “Yes Ya Al’ameen.”
  “Nawa kikeson ki kai mata toh?”
“Zan d’an mata siyayya ne haka nasu dinner set da bedsheets haka.”
  “Okay... Kaman nawa kike buk’ata?”
  “Zan samu 50k?”
  “Why not? Zan tura miki 100k seki k’ara akan pocket money naki.”
  “Ba yanzu zaka dawo ba kenan?”
  “Eh toh zan d’an k’ara koda two weeks ko one haka se hak’uri My Princess auren soja seda hak’uri, kinji?”
  “Bakomai Ya Al’ameen” a ranta kuwa cewa take ai hakan yafi dad’i. “Toh senaji alert.”
  “Yauwa My Princess take care I love you.”
  “I know” ta amsa sannan ta katse. “Mschw! Ya Al’ameen ko baho? A dad’i na nide” neman contact na Lubiee ta shigayi se gashi itama tana kiranta “hello Babe yanzu fa nakeda niyyan kiranki.”
  “Matar Soja! Sekuma na rigaki.”
  “Toh ya kike?”
  “K’alau wallahi ya preparation na bikin Hajar?”
  “Gamu nan dai kud’in ashobe nason ya gagareni har 15k fa gakuma na d’inki again gana gudumawa.”
  “LOL karki damu zan biya miki na ashobe dana d’inki what are BFF’s for?”

  “Se Matar Soja godiya nake, kice Ya Al’ameen ya baki kud’i kenan.”
  “Ba dolensa ba, 100k yace ze turon.”
  “Wallahi kina jin dad’i Babe I envy you Allah bani miji kaman Ya Al’ameen nima such a gentleman.”
  “Mschw! Sekiyi kuma gomma kin nitsu kin miyar da hankali kan karatun ki ehe.”
  “Kefa baza kiyi ba? Ko remedials ne kiyi applying mana.”
  “Haka Al’ameen ma yace nide ba abinda zanyi in turanci ne inaji na yafe karatun Baba ya riga ya ciremin interest.”
  “Toh Allah kyauta.”
 “ Ameen semun had’u gobe” anan sukayi sallama.

****
   Zeezee sekace ba matar aure ba gun bikin Hajar, gyalen ma ajiyesa tayi a gefe se rawa suke ta takawa. Tarewa ma gabad’aya tayi zuwa gidan bikin yadda baza tayi missing d’in koda event d’aya ba. Ranan Kamu da misalin k’arfe 5pm Mama ta turo Omar kan ya kawo wa Zeezee miyan Eghusin da tayi sanin Eghusi is one of Zeezee’s favorite. Omar yaje guards suke sanar dashi ai Madam bata gida ana bikin friend nata so ta tare chan da mamakinsa ya dawo gida ya fad’awa Mama.
  “Zeezeen?!” Tayi exclaining.
  “Ita de, haka guards nata suka cemin.”
  “Lallai yarinyan nan bata da hankali, agidan uban wa ta ta6a jin anyi haka? Bama wannan ba shin mijin nata ya bata izini ne?” D’aki ta koma ta d’au wayarta tare da kiran Zeezee, Zeezee ana ta cashewa bata ma san ina ta jefa wayar nata ba se chan bayan Maghrib prayer taga missed call na Mama nan takira ta back. Masifa Mama ta hauta dashi “ke bazaki ta6ayin hankali bako? Dan k’aniyanki kin ta6a gani na nayi wannan rashin hankali da kika tafka? Saboda Maj-Gen bayi gari seki tare zuwa gidan biki? Da izinin wa? Shi ya baki izinin?”
  “Eh mana Mama seda na tambayesa ai.”
  “Aww k’arya zaki yimin?”
  “Mama ba k’arya bane Allah na tambayesa.”
  “Kin tambayesa izinin zaki gidan biki kokuwa zaki tare gidan biki?” Shiru Zeezee tayi tana nazari. “Dake fa nake?”
  “Na tambayesa yace zan iya zuwa.”
  “Bari na kirasa yace min ba haka ba kiga abinda zan miki.”
  “Mam-” katse wayar Mama tayi ta shiga neman Maj-Gen.
  Cin faracu Zeezee ta shigayi shikenan nata ya k’are inhar Baba yaji wannan batu nata ya k’are sallama tayi da ‘yan gidan biki takira driver yazo ya d’auketa ASAP ta koma gida, gabad’aya ta kasa samun sukuni.

   Around 9pm wayarta dake kan centre table a parlour ya shiga ringing, har 6ari take da take k’ok’arin duba wake kiran, ganin Maj-Gen akai ta sauk’e ajiyar zuciya “thanks Gee ba Baba bane” ta furta tare da picking “Ya Al’ameen ina wuni?”
  “Lafiya Zainab, ya hidiman biki?”
  “Alhamdulullah gobe ma za’a d’aura aure.”
  “Allah bada zaman lafiya toh.”
  “Ameen.”
  “Why did you do it?”
  “Menayi Ya Al’ameen?” Binsa take a hankali karya tona mata asiri gun Baba.
  “Lets not play games why did you do it?”
  “Ya Al’ameen am sorry dan Allah kayi hak’uri karka fad’awa Baba wallahi dukana zeyi.”
  “Kinsan kinyi ba dai-dai ba kenan.”
  “Eh nasani wallahi sharrin shed’an ne it’ll never happen again Mama ta kiraka d’azu?”
  “Yes she did.”
  “And meka ce mata? Baka bani izini ba?”
  “Eh.”
  “Haba mana Ya Al’ameen kafasan dole zata fad’awa Baba.”
  “Am kidding ban fad’a mata ba.”
  “Amman nagode plenty phew!”
  “It shouldn’t repeat itself again okay? Nan gaba duk inda zakije let me know its for your own safety kinji?”
  “Naji” tayi maganan tana murgud’a baki. “Seda safe.”
  “Kina ina ne yanzu? Gida?”
  “Eh na dawo.”
  “Tam sleep safe and sound, I love you.” Yana katse wayar ta sake sauk’e ajiyar zuciya atleast she’s save now.

   Washegari bayan Zeezee ta dawo daga wuni ta kira Al’ameen a waya kaman dagaske tana hawaye sosai. “Subhanallah Zainab whats wrong?” Kukan take har yanzu takasa amsawa “Zainab are you there? Speak up please.”
  “Ya Al’ameen...” Se kuma ta sake sa wani kukan.
  “Zainab where are you right now?”
  “Gida.”
  “Alhamdulillah! Tell me meya faru? Mesa kike kuka?”
  “Ya Al’ameen dan Allah kayi hak’uri wallahi ba dagangan nayi ba.”
  “Yi meh? Calm down and tell me kinji? Don’t worry.”
  “Ya Al’ameen a gidan biki ne yau...”
  “Ehem ina jinki.” gabad’aya tasa hankalinsa ya tashi matuk’a.
  “A gidan biki yau aka sace min white gold d’ina both d’ankunne da sark’a wallahi bawai carelessness nayi ba.” Shi dariya ma tabasa “subhanallah amman yanzu dan an sace miki gold naki kike wannan kukan Zainab?”
  “You are not mad at me?”
  “Why shall I? Qaddara baya wuce ranansa haka Allah ya qaddara za’a sace miki.”
  “Na d’au fa zakamin masifa, na ajiye zan yi alwala kafin na fito an d’auke am sorry please.”
   “Stop apologising kinji? In zan dawo in shaa Allah zan taho miki da wani sabo don’t worry.”
  “Dagaske Ya Al’ameen?”
  “Sosai My Princess your happiness means the world to me.”
  “Thank you so much Allah dawo dakai lafiya” kaman dagske ranan suka sha hira sosai se chan tace mai tana jin bacci, suna sallama ta 6arke dawani dariyan shegantaka, wajen bag hanger ta nufi tare da zaro case na d’ankunnenta se kawai ga white gold nata complete aciki meaning ba satan da aka mata duk plan ta had’a don ta damfaresa. “Bari na 6oye wannan yanzu kafin yagani ya fasa sai min sabo ai wallahi seka tsiyaye inde ni ne don kanka zaka gaji ka sakeni.” Tace da kanta sannan ta bud’e kit nata tasa ciki ta rufe da key.

   *~ *~ *~*
    One week 3 days Maj-Gen ya k’ara sannan ya kira Zeezee musamman yace mata ze dawo yau. Mutumiyar ko a bakin zaninta yau mijinta ze dawo daga tafiya, ba shara ba mopping bale ayi maganan girki. Wankanta kawai tasha tasa wata shegiyar fiited electric blue lace gown nata me black torches. Sosai tayi kyau dake kayan yad’an bayyano da cleavage nata, video taping kanta tai tayi tana sending wa Adeel. 3:47pm Al’ameen ya shigo gida alokacin Zeezee na zaune a parlour akan kujera se chatting da Adeel take. Koda taga Al’ameen bata cemai komi ba se cigaba da chatting nata take kai kawai ya kad’a ya k’ariso cikin parlourn ya zaua gefenta yana k’are mata kallo a yayinda so da sha’awanta ke building a jikinsa. “My Princess am home.”
  “I know” ta basa takaicaccen amsa.
  “Kinyi kyau sosai My Princess.”
  “Nasani ba seka fad’a ba.”
  “Toh kina hutawa ne haka?”
  “Ni ka dawo da suratan nan naka ko da wannan muryan naka, baka ga ko sannu da zuwa ban maka bane ai kamata yayi kaima kayi zuciya karka min magana.”
  “Ashe baki min sannu da zuwa ba!”
  “Lallai ma! Wato baka ma san banyi maka sannu da zuwa ba?”
  “Toh irin wannan shan kyan da kikayin ai gabad’aya ya tafiyar min da hankali.”
  “Suit you well.”
  “Bari na watsa ruwa toh” yana kaiwa nan ya fice doguwar tsuka ta bisa dashi. Not long enough ya fito da white towel d’aure a waist nasa d’aya kuma ya ya6a a wuyansa yana goga gashin kansa dashi kaman ance Zeezee d’ago kanki ta tsaya tana kallonsa jaw dropped wide open. Theres no more denying Al’ameen is hot itama ta amince da hakan yanzu, kasa dena kallonsa tayi kawai ji tayi yaja dogon hancinta. Da wuri ta kyafta ido. “Kallon beyi yawa ba My Princess?”
  “Nifa ba kallonka nake ba, I mean yes ina kallonka amman hankali na ba’a kanka yake ba tunanin Adeel d’ina nake.”
  “Hakane? Toh ina lunch d’ina? Am hungry.”
  “Lunch ba a baku snacks bane a jirgin? Danni ba abinda na girka.”
  “But I told you I was coming.”
  “Meaning? Dan zakazo sena hau shiga kitchen? Lallai fah Soja dagaske kake.”
  “I don’t mean kiyi girki but atleast ki tura koda guards ne su siyomin lunch am your husband Zainab.”
  “Toh banyi ba inji bugi da duka, nifa surutu ne banaso, ina zaman zaman na qalau ka dawo zaka fara cikani da surutu, ai dama na gaya maka you must regret marrying me gwara tun yanzu da kake da dama kayi whats right ka sakeni aikin banza kawai” tana kaiwa nan ta nufi d’akinta. Binta kawai yayi da kallo sannan ya aika d’aya daga cikin guards nasa ya siyo mishi lunch ya samu ya kora yunwa.

  Koda Maghrib yayi shi kad’ansa yayi Sallansa sabida yasan there is no point yace mata suyi tare don bayi zatai ba. Tana zaune a parlour tana kallo ya shigo ko d’aga kai ta kallesa batai ba leda ya ajiye mata kan centre table nanma bata ce komi ba “open it, its all yours.”
  “Me aciki?” Tayi maganan cike da rashin kunya.
  “Kede bud’e mana yi hak’uri.” Kaman bazata bud’e ba ta miqa hannu ta bud’e ganin white gold d’an kunne, sarqa harda zobe tayi ciki wanda yafi nadan tan ma girma da kyau. “Wow! Nawane wannan?”
  “Naki ne Zainab ba an sace miki d’ayan ba?”
  “Wow! Thank you Ya Al’ameen.” Shide yagane Zeezee yanzu idan yanason suna shiri yana suprising nata da gifts. “You’re welcome My Princess ko kinason zuwa shopping gobe ba inda zani se muje.”
  “Dagaske?”
“Sure Dear.”
  “I’ll have to think about it.”
  “Toh My Princess ina mijinki ma sekin jamin aji? Anyways thank you for liking the gift ni zan kwanta.”
  “Toh seda safe.” Kallo ta cigaba dayi seda ta k’are series d’in sannan taje ta canza zuwa night gown ta kwanta gefensa daga chan nesa, sede me? Ta fara bacci sama-sama taji Al’ameen ya matso da pillonsa kusa da nata, batace dashi komi ba seda taji furry hand na Al’ameen zagaye akan cikinta wani electric shock taji na bin jikinta, ba kad’an ba every single touch na Al’ameen yake affecting nata. “Meh haka Ya Al’ameen? Ka d’agani mana.”
 




*MIEMIEBEE       Team #YGC!*
  www.beeenovels.blogspot.com
👄👄👄👄👄

8 comments:

Unknown said...

Thnks babe....

Unknown said...

tnx dear weldon

Unknown said...

Enx dear more grease To ur elbow........

Unknown said...
This comment has been removed by the author.
Anonymous said...

Can't wait to read the next page.... Pls sis don't keep us waiting for long

Anonymous said...

Pretty plssssss

Unknown said...

Abeg make everything happen don a kashe bakin tsiwa ta shiga taitayinta😃😃😃😃

Unknown said...

Happy Birthday Sis, sorry it came late but wullnp and more grease to your elbow.