BY MIEMIEBEE
PAGE 35
*January, 2017*
_Get well soon *AUNTY SIS* wishing you a jet recovery, ILY. I solemnly dedicate this page to you alone *Queen Beelqees* you’re such a great fan and an amazing sister, ILY._
“My Princess until when zaki bani hak’k’i na? Bakiya tausayi nane?”
“Kaman ya hak’k’in ka nifa bansan me kake magana akai ba kabar ni kurum bacci nakeji.”
“Nikuma hak’k’i na nakeso My Princess, bakiya tausaya min neh? Yaufa watan mu d’aya da aure ban ta6a nema ba se yau yi hak’uri kinji?”
“Ai nice abar tausayi ba kai ba dan Allah kayi hak’uri wallahi ba ‘yar iska ceba ni.”
“My Princess kaman ya iskanci kuma? We are a couple fah.”
“Ni wallahi banaso, ba tarbiyyan da Baba yaban ba kenan.” Dariya sosai tabasa da k’yar ya danne dariyan yace, “toh aina akace miki yin hakan iskanci ne?”
“Ni de wallahi banaso dan Allah kayi hak’uri.”
“Toh My Princess naji I’ll go easy on you.”
“Ai wallahi k’arya ne nasan halin soldiers ni dan Allah karka min wani abun, na tuna ma wallahi bana Sallah ina kan period d’ina.” This time around kam seda yayi dariya, “d’azu fa kikayi sallah My Princess.”
“Bb.. Bayan Sallan ne yazo Allah ba k’arya nake maka ba” Ignoring what she said ya ja hannunta seda ta fad’a jikinsa, hugging nata yayi gagam wane za’a k’wace masa ita, ihu da kuka Zeezee ta shiga rusawa tsakaninta da Allah badan komi ba kuma don wai tayi promising wa Adeel pride nata. “Ya Al’ameen dan Allah kayi hak’uri wallahi na tuba bazan sake ba” riganta ya shiga raba ta dashi nan ta k’ara volume na kukan nata “wayyo Allah! na nashiga uku dan Allah ka rufa min asiri wallahi bazan sake ba.” Shima Al’ameen baida niyyan mata komi kawai so yake yayi mata horo ko halan zata d’an rage yimai rashin kunya. Yi yayi tamkar baya jinta seda ya rabata da kayanta gashi daman shi kad’ai ne a jikinta nan ta shiga kare k’irjinta tana kuka sosai har wani sama-sama nishinta take. “Ya Al’ameen wallahi bazan sake maka rashin kunya ba kace sekayi abinda kakeso wallahi gawana za’a cire gobe a gidan nan. Ka tausaywa min yarinya ceni wallahi bansan komi ba.”
Dariyansa ya danne da k’yar, “baki sanin ba yasa nakeson na koya miki yau ai, I’ll go easy on you.”
“Wallahi banason sani ka rufa min asiri don Allah.” sam be saurareta ba ya shiga sarrafata iya son ransa danko da hannu d’aya ya iya ya danneta. Ihu tasa “Mamana na mutu yau! wallahi Ya Al’ameen bazan sake maka rashin kunya ba kaji na rantse dan Allah ka rufa min asiri ka dena.” daman ya take k’arewa da slight touch nasa bale yau da yake mata uwa uba. Kukan ga cigaba dayi amman Al’ameen be saurareta ba seda ya kashe mata jiki lik’is yazamo jan numfashi kawai take sannan ya tambayeta;
“Are you sure bazaki sakemin rashin kunya ba?” da wuri sekace me jiran tambayan ta amsa;
“I am pretty sure, na sake kamin duk abinda kaga ya dace bale ma bazan sake ba.” Se anan ya saketa da wuri taja riganta ta miyar tana share hawayenta. Gani yayi ta d’au pillonta tana neman barin kan gadon. “My Princess ina kuma zakije?” A farko tayi niyyan sharesa remembering ze iya tarke ta yamata abinda take tsoro tace, “zan kwana a k’asa.”
“Mesa?”
“Babu kuma dan Allah karka hanani.”
“LOL zo ki kwanta nan ba abinda zan miki.”
“Wallahi k’arya ne ni kabarni in kwana acan d’in kawai.”
“Ko ki hauro mu kwanta kona biki har k’asan na miki.”
“A’a dan Allah kayi hak’uri” gabad’aya ta gama tsorata da kalan abinda Al’ameen yayi mata sede theres no denying she enjoyed every part of it. Ranan bakin yin rashin kunyan ma babu.
“Kizo mu kwanta kinji? Ba abinda zan miki.”
“Ya Al’ameen ka rantse ba abinda zaka min wallahi yarinya ceni ka rufa min asiri.”
“I swear bazan miki komi ba.” Se anan ta koma gadon ta kwanta daga chan nesa gabad’aya ranan ta kasa bacci seji take kaman ze danne ta yayi mata wani abun, ina ita ina soja?!
****
Da wajajen 11am Zeezee da Al’ameen suka shirya tsaf zuwa Jifatu Store siyayya kaman ba gobe Zeezee tayi, sauran abubuwan ma ita kanta batasan me zatayi dasu ba amman dan ta raba Al’ameen da kud’insa tayita d’iba duk haushinsa takeji da abinda yayi mata jiya inda kuma yaci nasara akanta fah? Mezata cewa Very Own? Koda suka isa gida fitowa tayi daga motan ta nufi ciki, guards nasa yasa suka fiffito masu da kayakin. Miqe kan gado tana sanye da vest da skirt na lace da ta fita dashin ya tarar da ita “My Princess lunch fah are you not hungry?”
“Toh ka siyo mana ne kaga banci ba?”
“Ni se yaushe zanci girkin Princess d’ina? Naki nakeso ba na waje ba.”
“Lallai ko zaka bushe, kaga na farko ni ban iya girki ba na biyu koda na iya ma bazan ba, so tun wuri gwara kayi whats right, ko ka sakeni ka kawo wacce zata na maka kokuwa kaje ka siyo mana.” Ba tare da yace da ita komi ba ya aika one of his men, daya dawo seya zauna a parlour. Zeezee kuwa seta d’au ko ya fita ne nan ta bud’o kit nata tare da ciro old white gold nata ta ajiye sa kan gado. Kwatsam! Taji shigowan Al’ameen ba notice kafin tace zata b’oye har ya gani. Kallon gold d’in yayi sannan back to her wanda tuni ta sunkuyar da kanta, murmushi kawai ya saki tare da kad’a kai. “Toh ki adana mana My Princess kafin ya 6ata kinji?” Cike da kunya ta gyad’a kai ita wai wani irin mutum ne Al’ameen? _Kode be gane cewa tsohon gold nawan bane?_ Ya gane mana wata zuciyar tace mata. _Toh mesa bemin masifa ko magana akai ba?_ Sabida halinsa ne hakan ignoring duk wani rashin hankalin da kike mai ko kin manta me Lubiee tace miki ne? Duk abinda kike yanzu zena kallonsa ne a matsayin yarinta, zuciyar ta sake amsata.
Kai ta kad’a da wuri “chan maka” ta furta a hankali. Bako kunya ta d’au gold d’in ta miyar cikin kit nata. Abinci na isowa kuwa ita ta fara bud’ewa ta hau ci. Bayan tacinye naman dake kan nata ta bud’e take away na Al’ameen ta cinye naman nasa shima.
Yana fitowa daga bayi ya nufi dining space tare da bud’e nasa gani yayi ba nama akai. “My Princess haka suka kawo abincin ba nama akai?”
“Ni na cinye dan na yau nama uku ne kacal akai nikuma in banci biyar zuwa sama ba bana jin dad’i” tana kaiwa nan tabar masa dining table d’in. Kamar yadda ya saba ignoring nata yayi ma yau sannan a hankali ya cinye abincinsa.
Da yamma da yunwa ya korata ta shiga kitchen tana tunanin mezata dafa. Fridge ta bud’e ta ciro froze chicken tasa a ruwa bayan k’ank’aran jiki ya tafi ta d’ago wuk’a zata yanka sede sam bata san how ba, cinya kad’ai tasamu ta cire sauran duk yankan ganin damanta tayi. Tagama ta tafasa kamar yadda taga Mama nayi nanma ta manta batasa albasa dan kora mata k’arni ba. Yana tafasa ta shiga soyawa anan tayita k’ona kanta, bayan nan ta dafa indomie sannan ta nufi dining tahau ci. Dai-dai nan Al’ameen ke dawowa ciki daga training men nasa “humm! me Princess ta girka mana haka?” Yayi maganan yana k’arisowa inda take.
“Abincin yara na girka.”
“Manya basuwa cin indomie koh Princess?”
“Nide ban ta6a ganin Baba yaci ba.”
“Toh nida Baba waye babba?”
“Ai duk kanwan ja ce, me marabar dambe da fad’a?” yana dariya yace “to aci lafiya” ya juya ze tafi kenan idanunsa sukayi tozali da k’uran da farin kayansa ya d’iba wanda he’s sure jikin dining chair d’in ya kwasa. “Princess kin ta6a dusting kujerun nan kuwa?”
“Meka ga?” Kayan nasa ya nuna mata. “Toh dama aiki na ne yin dusting? Ai wallahi kamar yadda na gaya maka zan sake nanata ma yanzu ba tsaftace maka gidan da zanyi inkaga bakason zama cikin dotti seka sallameni nakoma gun saurayi na aikin banza kawai ni kayi ka koma Abujan ma ko zan samu iska.”
“Allah kaimu tonight” yace kad’ai da ita sannan ya fice. Jin haka kad’ai seda yasa ta saki fitsari a panties nata. Koda dare yayi yau hijabi babba me hannu ta 6urma sannan ta d’au pillonta ta nufi kan couch dake d’akin ta kwanta tare da lullu6e kanta. Not long enough Al’ameen ya fito daga bayi sanye da towel. Tana ganinsa taja bargon ta rufe fuskanta dashi, batason ganinsa ba kaya saboda hakan ba k’aramin affecting nata yake ba.
Cikin nitsuwa yagama kimtsa kansa sannan ya nufi inda taken nan tahau shaking kafin yace ze yaye bargon ta mik’e zaune “Ya Al’ameen dan Allah kayi hak’uri karka min wani abin na tuba wallahi.”
“Bani kikeyi wa rashin kunya ba d’azu? Ai yau ba abinda ze hanani amsan hak’k’i na.”
“Wayyo Allah Mama na! wallahi kace zaka kar6a kana iya kaini lahira ba shiri ka tausayamin wallahi yarinya ceni.”
“Ai ke kikace idan kika sake min rashin kunya namiki duk abinda ya dace wannan hukuncin ne kuma ya dace ga duk wani me yima soldier rashin kunya.”
“Kuma nace kayi hak’uri bazan sake ba.” Ignoring nata yayi yashiga neman kwaye mata hijabin, nannad’esa tayi gam a jikinta tana mai kuka tana had’a sa da Allah “gobe in kika sake namiki meh?”
“Kamin duk abinda kaga ya dace amman banda wannan dan Allah bale ma bazan sake ba.”
“Naji toh tashi muje mu kwanta.”
“Baza kamin komi ba?”
“In kika sake tambayana sena miki.”
“Toh nayi shiru muje mu kwantan.” Pillon nata ta d’aga tabi bayansa suka kwanta sannan ya kashe musu wuta.
*~ *~ *~
Life moved on, rashin kunya de na yau daban na gobe daban duk yadda Al’ameen yayi don daidaita tsakaninsa da Zeezee abin ya gagara. The only way is ya bud’e mata ido ya fara discpline nata tunda dama ya karanci matsoraciya ce, kurun baki ne kawai da ita bayan nan kuma na k’arfi da yaji ya amshi hak’k’insa anan ne zata soma ganin girmansa amman dake kullum sede yayi warning nata shiyasa take abinda taga dama amman meh? Shi bayison hakan bayason yayi taking nata da k’arfi yafison inma abu ze shiga tsakaninsu yazamo da concent nata ne sabida he values her alot duk wani abinda ze ta6a ta bayaso. All he knows for sure is he’ll never rest trying to make her happy se har rananda tayi accepting nasa as mijinta tunda dama time heals.
The only time suke shiri da Zeezee shine in ya siya mata abun daya burgeta anan kam zesha fara’a kaman ba gobe. Tun dawowansa kuwa yau kusan sati uku kenan Zeezee kullum cikin yimai wak’an ya koma Abuja take saboda tasamu tayi waya da Adeel nata. Ana sauran sati ya koma Abj bayan ya dawo daga training men nasa ya tsinci Zeezee zaune kan dressing mirror da wani nickers iya saman cinyarta da kuma vest ajikinta tana trying on lipsticks data siyo ran chan. Se aukin zama da k’ananun kaya tabi ta tada mishi sha’awa dazaran yace ze neme ta kuma tak’i. “My Princess tashi ki shirya zamu fita.”
“Kai kam ko maye albarka wallahi wai shin yaushe ne zakayi sticking it to your head that I don’t love you Adeel nakeso? Ina kuma zamuje ni gaskiya banason yawo da tsoho.”
“Yi hak’uri kinji?” ya fad’a cikin omg voice nasa.
“Ina zamuje ka fad’amin.”
“Its a suprise.”
“Sekuma Allah yayi banson suprises so save it.”
“Zakije kiyi passport ne.”
“Nameh? Haka kawai ana zaman k’alau sena hau yin passport? Thank God ba mahaukaciya ceni ba.”
“Trust me kinji? Ko bakiya son kije aikin Hajj this year?”
“Hajj!” Tayi exclaiming tare da miqewa tsaye.
“Sosai ma next week zan koma aiki and zanyi morethan a month kinga ba amfani kiyita zaman banza anan gomma kinje kinga d’akin Allah ko?”
“Dagske kake Ya Al’ameen zaka kaini Saudi?”
“Am damn serious Princess.” Bako kunya ta hau rawa wajen tana jin dad’i kallonta kawai yake kaman doll baby. Nan da nan ta shirya suka fice inda tayi passport and other stuffs acikin sati kafin ya koma Abuja ya samu yagama mata all processes daya kamata. Zeezee de ta cika wa ‘yan gida da friends nata kunne kan zata tafi aikin Hajj. Acikin sati biyu Zeezee ta samu tafiya, d’ankaren nan an had’a list na abubuwan da za’a siya a Saudi tun kafin a isa. Mak’udan kud’i Al’ameen ya bata wanda ita kanta seda tasha mamaki.
Zeezee de ba aikinta achan Saudi se yawo anan yawo achan da d’aukan selfies. Tunda ta tafi sau biyu ta kira Al’ameen amman Adeel kam wai! 24/7 tana kan mai waya dan sokanci ma idan tana d’awafi cewa take Allah sa Al’ameen ya saketa ta auri Adeel, haka through out har suka gama aikin Hajj. Siyayya sosai Zeezee tayi wa kanta kaya sekace na siyarwa bayan data gama da kanta ta tabbata bata buk’atan wani abu ta sai wa su Baba da Mama dasu Lubiee harda ‘ya‘yen Mariam da d’an Yasmeen kayaki amman ko k’asan Makkah ne bata d’iba ba da sunan wannan na Ya Al’ameen ne.
Safe and sound Allah ya dawo dasu Zeezee gida. Washegari su Mama sukazo sukayi mata sannu da zuwa. Gifts kad’an ta basu kasancewar kayanta na kago. A ranan da kagonsu ya iso a ranan Al’ameen yamata waya kan ze dawo, shi da kansa ya biya ya amso mata akwatunan nata. Shi kansa mamakin ina Zeezee zata kai wannan kayaki yake.
Ya isa gida guards suka shiga ciki da kayaki sede yayi ta sallama Zeezee bata amsawa. D’aya daga cikin guards nasan ne ya sanar dashi kan Madam ta fita bata gida.
“Bata gida where did she go?”
“I really don’t know Sir all she told me was that she won’t take long.”
“Okay you are free to go.”
“Thank you Sir” ya fad’a tare da saluting nasa sannan ya fice, ciki Al’ameen ya koma yana mamaki irin hali na Zeezee. Ace ya sanar da ita yau ze dawo amman ta d’ibi k’afa ta fita? Bayan bata ajiye mai komi ba gakuma fita yawon da tayi, mawai da izinin waye? Toh Allah shirya masa ita. Ba Zeezee ce ta dawo gida ba se bayan Sallan Maghrib. Koda ta gansa zaune a parlour bata mai magana ba illa ma had’a ran datayi, wucesa tayi takai ga shiga d’aki ya kirata kaman bazata amsa tace, “meh kuma nayi?”
“Zoki zauna anan”yayi beckoning nata over.
“Ni gaskiya fitsari nakeji.”
“Jekiyi koma meh ki dawo ina jiranki” harara ta galla mai sannan ta k’arisa ciki chan ta tarar da akwatunanta. Sallah ta idar da wuri-wuri sannan ta shiga bud’e kayakin gabad’aya ma ta mance da kiran da Al’ameen ke mata shida kansa yagaji da jiranta ya k’ariso ciki ya tarar da ita se gwada kayaki take. “Ban kira kiba Zainab?”
“Ka kira” ta amsa ba tare ta nuna damuwa ba.
“Meya hanaki zuwa?”
“Na samu abinda yafi kiranka daraja, kai shikenan yau ka dawo zaka hau tak’ura min ni wallahi bank’i ka koma bama a gobe.”
“Zainab this should be the last time zaki sake fita baki sanar dani ba clear? Ba fata ba amman in fitanki wani abu ya sameki fah? Sede akirani acemin ga abinda ya sameki ni banida masaniya akai?” yayi maganan in a serious tone wanda be ta6a using da ita ba seyau amman dake rashin kunya yayi mata yawa ko damuwa batayi ba ta dake;
“Jimin bawan Allah? Nifa surutu ne banaso, da yini kakeso kullum inayi a gidan nan naka da bakomi aciki? Kokuwa so kake kowani fita na nakira ka na gaya maka inda zani? Lallai kuwa banida katin asara. Kaga rashin hankalin dana ke maka yayi yawa its simple kana iya sallamata daman ni tun farko ma bason auren nake ba.”
“Haka kikace?”
“Haka yake kuma ni excuse me ina gwada kaya.” Bece da ita komi ba yafice yabar gidan gabad’aya. Gwada kayakin ta cigaba dayi don kanta tagaji tabar sauran se gobe, sannam tayi sorting out tsaraban da tayi ma mutanen arzikinta. Da safe bayan ta had’a breakfast na iyaka bakinta ta fad’a bathroom tayi wanka tsaf sannan ta shirya cikin d’aya daga cikin arabian dresses data siya. Dining ta nufa ta hau karyawa da chips da omalet, tana cikinyi Al’ameen yafito shima all dressed up kamar yadda ta saba da k’in gaishesa haka ma tayi yau. “Har kin had’a breakfast ne baki jira sun kawo mana ba?”
“Inada inda zani ne shiyasa.”
“Toh yayi kyau ina nawa?”
“Ban girka ba.”
“Kaman ya baki girka ba bayan ga abinci a gabanki?”
“Eh toh na girka amman na baki na ni kad’ai in yunwa kakeji,kana iya aikan guards naka su siyo maka.” Nan da nan ta kur6e tea’n ta ta k’are breakfast ta bar mai wajen. Tsaraban su Mama ta tattara ta fito “toh ni na fita sauran kace ban tambayeka izini ba.” Bece mata komi ba ta fice achan gida ta rabawa su Omar tsarabansu, sosai Baba yaji dad’i se albarka yake ta sa mata haka Mama ma. Bayan ya kira Maj-Gen. Ya tambayesa izini kan ze iya miyar wa Zeezee da motanta, Maj-Gen yace ba damuwa Baba yad’au key’n motar ta ya bata bayan nasihan dayayi ta mata. Ita de Zeezee dad’i kasheta.
Suna zaune a d’akinta ita da Mama, Mama ta tambayeta “mijinki fah? Me kika kawo masa?”
“Da har da shine a tsaraban Mama?”
“Kaji ‘ya! Kar kisa na zageki Allah, ya biya miki kud’in Hajj gabad’aya amman kice baki kawo masa komi ba? Haba Zainab mesa kike hakane? Wannan rashin hakali dame yayi kama?”
“Nikam gaskiya hankalina beban haka ba.”
“Toh kina jina ba? Kina komawa gida ki d’au agogo da darduman da kikace zaki bawa Ya Ibraheem ki bawa Maj-Gen kinji ko bakiji ba?”
“Naji” tayi murmuring.
“Bayan nan zan d’au d’aya daga jallabiyan Babanku ki had’a duka ki kai masa sannan kuma ki basa hak’uri, ke ashe rashin hankalin kin har ya kaiga haka? Toh Allah shiryeki Zainab don nabar zaginki da yi maki baki yanzu saboda bashida fa’ida addu’a kad’ai zan miki Allah ya shiryeki.”
“Ameen ,harda jallabiyan Baba? Wallahi masu tsada ne kuma wa Baba na siyo wa.” Bige bakinta tayi “ungo naki nan da masu tsadan.”
****
Tuni Zeezee ta tura driver’nta gida. Gidansu Lubiee ta wuce da motarta sannan lastly gidan Mariam daga chan se gidanta. A parlour ta tsinci Al’ameen data shigo sannu da zuwa yayi mata sannan ta amsa sama-sama ta wuce ciki. After a while ta fito da tsaraban dole da Mama tace seta basa, a gefensa ta ajiye “gashi wai inji Mama na baka.”
“Name fah?”
“Tsaraba daga Makkah.”
“Mama ne tace kibani?”
“Eh ko baka so ne?”
“D’auki abinki My Princess karki damu nasan bawani kikayi niyyan kawowa ba, tattara kinji?”
“Aww wai bakaso? Aikuwa tafi nono fari wallahi daman agogon Ya Ibraheem ne kayan kuma na Baba, karka kar6an.” Binta yayi da kallo seda ta 6ace sannan ya kad’a kai yacigaba da kallon sports nasa.
*© MIEMIEBEE Team #‘YGC!*
www.beeeenovels.blogspot.com
👄👄👄👄👄
14 comments:
Thanks sis....can't wait to read page din da zeezee zatayi hankali and kuma lokacin da zata shiga hannun maj.gen
Thanks.
Wow Enx sis muaaah lot ov luv:*
Gaskiya can't wait inga tashiga hankalinta
Ina nan sai refreshing nake😹
When do you update next?nice story just started from the last update but I'm interested
tnx
Muna jira de sis
Waiting..
Waiting plzzz........
Dan Allah suspense din namu yayi yawa...we'll are eager to read Wat will happen next...pls sis ki taimake mu kisa mana......plssssssssss
Sai refreshing nake ba new page..... abeg help us add new pages
Hope all is well with yhuu
Post a Comment