Friday, 4 November 2016
HEEDAYAH!
5⃣3⃣
written by miemiebee👄
"Kamar yadda na gaya miki sunana aleesha, shekaruna 78 a duniya, ni igbo ce gaba da baya na garin Imo, dangi na du christians ne iyayena ma muslinta sukayi, ni kadai suka haifa tun ina 'yar qarama suka rasu due to car accident da sukayi daga lokacin na soma zama gdan wata aunt dina wanda tasa ni nayi ridda nakoma christian, ta tsane ni sosai bawanda ta tsana a fadin duniyar nan kaman ni wani sa'in aljana ma take kirana badan komi ba wai dan fari na yayi yawa haka na girma cikin wahala alokacin da na kai 20yrs ne na fara discovering super natural powers da nike dashy, ba karamin tsorata nayi ba na gwada gaya ma wannan aunt dina ta koreni daga gdan ta acewarta ni witch ce haka uwata ma, i was lonely ba wanda na sani har Allah ya hada ni da miji na wanda yasoni tsakani da Allah christian ne shima, soyayya me qarfi ce ta shiga tsakaninmu wanda har ya kai ga aure ahaka aka mana aure duda iyayensa where against the marriage, ahaka har Allah ya albarkacemu da yarinya ta mace wanda yasa mata sunan mamanshi chidinma, shekarun chidinma 15 a duniya ita da mahaifinta sukayi car accident alokacin dayaje daukota daga sch bayan sunyi hutu, atake chidinma ta tamutu"...ta tsaya ta share hawayenta sannan ta cigaba, "mijina kuwa sanda yayi jinyan wata biyu sannan shima Allah ya dau abinsa, tundaga lokacin in law na tasani a gaba sam wai ni na kashe mata danta haka suka sani nasha ruwan da aka masa wanka, nakuma kwana da gawan sa dan a zatonsu ni na kashe musu da bayan an birne sa ne ta korani daga gdanta haka na ta tafiya batare da nasan inda nike zuwa ba har Allah ya kawoni wannan destination danike yau, da ba dan powers da nike dashy ba dana jima da mutuwa nima, toh fa kinji lbri na knan"...heedayah taja numfashy sannan tace "Allah sarki baba u've been through so much hardships, " aleesha ta mata murmushi sannan tace "yes my fairy god daughter," cikin rashin fahimta heedayah tace "ur fairy god daughter kuma?" Aleesha ta gyada mata kai "nasha mafarki cewa akoi wata budurwan da zata zo ta maye min gurbin 'yata chidinma nd wannan budurwa ba kowa bace illa ke," heedayah tamata murmushi sannan tace "naji kince kinyi ridda, to har ynxu a christian kke?" Aleesha tace "no nakuma zama musulma, musulma ce ni amman saidai bansan komi kan muslunci ba cuz tun ina yar qarama iyayena suka rasu" heedayah tace "toh masha Allah baba zan koya miki duk abinda ya kamata, I need a favor frm you pls, yakamata insan inda nake, I need to get back home inyi fulfilling destiny na nazamo prosecutor," aleesha tace "then we have a very long way to go, dan kinga na farko ban san ina ne nan ba as u can see nikadai ce ke rayuwa a nan amman gaba da evil forest akoi wata qauye acan kinga in har zamu sami mutanen gun zasu iya gaya mana sunan qauyen"...heedayah ta katse ta "what of money? I need money inyi kudin mota dashy," aleesha tace "its been long rabuwa na da kudi nakega tun randa nabar garin mu Imo ban sake sa kudi a idanu na ba" heedayah tace "ba kinada magic ba? Ki fito mana da kudi mana" aleesha tayi murmushi sannan tace "magic dina baida karfi ynxu 'yata daga healing mutum se protection nake iyayi nd nothing more," heedayah bata ji dadin hakan ba tace "toh ynxu ya knan?" Aleesha tace "abu daya nake tunani in xamu iya yin wata 'yar sana'a wanda a kowani asabar in aka bude kasuwa a wani waje dake qasa da nan se mu kai mu siyar ahaka zamu na tara miki har se in ya cika kudin mota" heedayah taji dadin wannan shawara sosai ahaka sukata sorting out abubuwa da dama daga karshe suka yanke hukuncin kai diffrent types of fruits kasuwan tunda aleesha na iya shiga cikin evil forest.
GARIN KANO; motar don moha na hango a unguwar su heedayah, anjima kadan yafito yayi tambaya yakuma komawa motan ya tuqa haka ya tayi har sanda Allah yakowasa gabar gdan su heedayah bayan kwanaki biyar da ya jera yana neman gdansu. Parking yayi a waje yayi knocking me gadi ya bude masa amman kwata kwata mal musa be gane don moha ba shide don moha be ce masa komi ba illa tambayar sa dayayi ko nan ne gdansu heedayah? Mal musa yace "eh nan ne saidai heedayahn batta nan yau kimanin sayi uku knan da batanta ba'a san inda take ba don moha yayi kamar besani ba ya tausayawa mal musa sannan yace "maman ta fa tna nan?" Mal musa ya gyada masa kai "kashiga daga ciki," don moha ya karisa a gaban entrance door din ya tsaya ya danna door bell bayan some seconds nanny ta taho ta bude saidai bata gane fuskar ba dan haka ta tsaya tana kallonsa daga bisani tace "dan saurayi wa kake nema?" Don moha yace "nanny?" Nanne nanny ta gano don moha ne takira sunansa da karfi harda hugging dinsa "yaushe a gari haka? Ashe Allah ze sake hadamu, kai gaskia ka girma sosai ai ban gane ka ba shigo shigo..."
Subscribe to:
Post Comments (Atom)
4 comments:
Weldon, amma tana tare da ni yafi dadi da maana.(my opinion)
http://cash.taskmine.club/cash/cash.php?ref=fatima227
Wan na ma na da dadi sanu da kokari Anty mimi
Weldon
Post a Comment