This is to those thinking that Heedayah is a new book, nah its not I wrote it since last year just that am sharing it with you guys here. Xoxo❤
5⃣4⃣
written by miemiebeeđź‘„
Ya nemi gu akan sofa ya zauna nanny tace "don moha manyan gari, meya kawo ka gdan namu?" Don moha yace "gun mummy na zo," nanny tace "a minute ina zuwa," tare suka dawo da mummy, har qasa don moha ya durqushe ya gaishe da mummy ta amsa cikin fara'arta saidai kallo daya aka mata asan tana cikin tsaka mai wuya, bayan sun gama gaisawa da mummy tace "kode gun heedayah kazo? Ai heedayah batta nan ta bata yau kusan 3 weeks da batan ta knan" sekuma ta fashe da kuka, don moha yace "yi hkr mummy abinda yakawo ni knan nima," cikin rashin fahimta mummy tace "kamar ya knan son?" Don moha yace "nasan suwa suka yi kidnapping heedayah saidai ban san inda suka kaita ba but believe me xanyi iya kokarina in samo ta, inde tana raye," mummy tace "muhammad? Kace kasan suwa suka yi kidnapping heedayah ta?" Don moha ya gyada mata kai, mummy tace "suwaye ne dan Allah, tell me, tell me pls, kaji son?" don moha yama mummy qarya "nima sunce na kuskuara na gaya ma wani zasu kasheni but I assure you zamu samo heedayah sooner or later, akoi abinda nakeson ki sanarda ni mummy, tell me all that you knkw pls karki boye min komi," cikin rashin fahimata mummy tace "mene knan?" Don moha yace "yawancin kullum b4 ayi kidnapping heedayah se taje gdanmu dasunan tana neman abu, shin me take nima?" Mummy ta dafe qirji! "gdan ku fa kace muhammad?! Me zekai heedayah gdan ku innalillahi?" Don moha yace "calm down mummy tell me metake nima pls?" mummy tace "wallah tallahi muhammad bansan me heedayah take nema a gdanku ba I have no idea ma gdanku take zuwa kullum cemin take zata gdan frnd dinta" tacigaba da kukan da takeyi don moha yace "is okay bar kuka amman bakida idea ko kadan?" Mummy ta gyada kai, don moha yace "but me tsakaninsu da daddy? Naji ranan ya ambaci sunanta a waya yana cewa bani nayi kidnapping dinta ba," salati mummy kawai takeyi "muhammad na rasa me nayi wa daddy'nka ya gommaci ya riga sa rayuwata cikin matsala a koda yaushe," don moha yace "wacce erin matsala knan mummy? Me daddy ya miki feel free nd tell me pls," mummy ta goge hawayenta tace "babu son, dont mind me" don moha yata insisting amman mummy taqi gaya masa komi dan batasan tayi turning 'da akan mahaifinsa itade ta bukacesa da ya samo mata heedayahnta kawai, don moha yace "in shaa Allah I promise u this," seya bude baki ze gaya wa mummy kan cewa tun farko shi yafara kidnapping heedayah sekuma yayi shiru dakyar ya ce "mummy I need to tell you this," mummy tace "ina jinka son," nan don moha ya kwashe labarin komi yaba ma munmy, sabon kuka mummy tafara "muhammad mesa zakai haka? Mesa?" Don moha hkr de yake ba ma mummy yana neman gafararta amman takasa cewa komi daga bisani tace "na yafe maka muhammad amman dont ever try to do that again kome bekamata kayi kidnapping heedayah ba shes still a child to me kasan wherever she is 2day kaine silan komi muhammad mesa kayi haka?" Hkr still yake bata can ya miqe ze fice mummy tace "muhammad as u said daddy'nka has somethng to do with this is true cuz shekaru dayawa da suka wuce akoi sanda daddy'n heedayah baida lfya dan haka ya mallaka ma daddy'nka arzikinsa tas filayensa ne, companies dinsa harta gdaje da sunan sbd yayi trusting daddy'nka, da daddy'nka ya tashy saqa masa kuma seya dibe komi ma kansa harta gdanmu shi ya siyar mana that was the reason y muka bar gdan namu na unguwarku" bata ma gaya ma don moha prado inda ke gdansu da na heedayah bane dan kar abin yayi yawa. Atake don moha ya soma jin jiri "how can my dad be so evil? Mesa zeyi haka, why, why?" Hawaye yasoma yi mummy na lalashinsa bayan dayagama kukansa ya durqushe har qasa yana neman forgiveness na mummy on behalf of his father ji yake kamar ya kashe daddy'nsa "this means time da heedayah ta taba fada min "nice ride, kamar nawa wanda barayi suka sace min" she means wannan ne motar tatan, omg! Heedayah am terribly sorry if only kin gaya mun meke kaiki gdanmu nd me kke nema u could have been safe with ur family now, mesa kka gommaci boye min wannan muhimmiyar mgn, why heedayah? Can wata zuciya tace bcuz she loves u nd bata son ta raba ka da daddy'nka, don moha yace you should have told me still, kka sa akan gaskiyar ki na riga baki wahala I am so sorry heedayah pls forgive me I promise i'll make it up for you one day****
EDO STATE; kwanaki da dama sun ja yau kimanin 2 weeks knan, heedayah da aleesha se shiri sukeyi dake yau saturday ce akoi kasuwa, bayan sun gama shirin heedayah ta dauko basket of fruits din ta rike a hannu tace da aleesha "mu tafi ko?" Aleesha tace "yes 'yata" suka rufo hut nasu sannan suka fice tafiya me nisa sukayi sannan suka iso kasuwar cike yake da mutane dam wanda kowa harkan gabansa yakeyi, suka nemi gu suka ajiye basket nasu can wani kyakkyawan matashy fari sosai da ka gansa kaga igbo, bare gaza shekaru 26 ba, ga gashy nan ko ta ina sajen nan ya hade da 'yar gemun da yake tarawa, sanyaye yake cikin jeans da polo shirt red wanda ya amsa skin nasa, ga dukkan alamu yazo siyan kaya ne, ta gefen su heedayah ya tsiya ya siyo wata 'yar gyale kalan na tsofi haka dagani wa mamansa ne, heedayah de kallonsa takeyi suna hada ido ta sa da kanta qasa, wannan saurayi yayi murmushi tare da matsowa kusa da basket nasu heedayah "how much does this apple cost each? N50?" Heedayah taja tsuka mstw "'inyamuri da san banza, no its N200 da fuskar nan tata a tamke tana kallon gefe a ganinta wani erin iskanci ne zece mata apple N50 ai duda anan kudu apple ba tsada amman worth nasa yafi N50 mana saidai N100, saurayin yayi murmushi wanda ya sake fidda kyansa dimples nasa suka bayyana dan sarai yanji abinda tace yace "koh emmata?" Heedayah ta zaro dara daran idanunta dan koda wasa bata zata yana jin hausa ba sede data lura da kamanninfuskar sa siririya ce ba kamar na inyamurai me fadi ba, duk setaji kunya tafara kau da kai yasa hannu a aljihu yaciro wallet nasa ya miqa ma heedayah N400 ya dibi apple biyu heedayah na "hey, hey wait your change I was only kidding" yana jinta yaqi juyawa ya cigaba da tafiyarsa. Heedayah ta kalli aleesha tace baba kiga wannan guy din? Aleesha tace "lets be thankful yana da kudin ne," bayan shi mutane 'yan kadan ne wanda basu fi 3 ba suka dan sayi lemo shknan, heedayah bata ji dadin hakan ba amman aleesha ta kwantar mata da hankali
No comments:
Post a Comment