Friday, 11 November 2016

HEEDAYAH!


                6⃣3⃣
   written by miemiebee👄
   
       A fannin rayyan kuwa yasha mamakin warkewar kafar heedayah dakuma mesa bata masa mgn ba shima ko dashike it isn't somethng to worry tunda it da bakinta ta fadi bata sonsa, yyi making up mind nasa in har heedayah bata kuma masa mgn ba bare sake mata ba shima dan bayya son takura mata, baya son yasata tayi abinda batta so*** aaliya heedayah ta hango tayi saurin kiranta da kamar barata zoba sekuma ta zo yau ko gaisuwan ma babu heedayah tace "aaliya yau ko gaisuwan babu ne?" Aaliya tace "yes ofcourse after saying bakiya son brother anymore," heedayah tayi murmushi sannan ta jawota jikinta "ofcourse no aaliya I like your brother, I like him alot," aaliya tace "but kince mishi you don't like him," heedayah tace "wasa nike masa so are u still my frnd?" Aaliya ta gyada mata kai tare da mata murmushi "lemmi go now mami ta aikeni ba bye" heedayah tamata waving hand sannan ta fice. Rayyan ta hango daga nesa, neman gu yayi ya zauna yana hira da frnds nasa saidai satan kallonta dayakeyi can turn na heedayah yayi sarai yasan barata iya pumping ruwan ba amman ya zura mata ido yana ganinta haka tayi tayi amman takasa abun yafi qarfinta rayyan kuwa na kallonta ko da suka hada ido beyi kamar ze taimaka mata ba, daga karshe tayi making up mind nata kan xata tambayesa help ko ze ja mata, tana fara takawa ta gunsa ya gano hakan alokacin ya tashy tareda gayama wanda suke tare "baran shiga gda in watsa ruwa," wani haushin kanta ta soma ji ai wannan ma rainin hankali ne "mesa rayyan zemin haka? Bayan yasan sarai gunsa zani so tsanann dayakemin har ya kaiga bare yi helping dina ba?" frnds nasan tadan tambayi help nasu bayan sun gama ja mata class sannan dayan ya je ya jamata ruwan ta daga dakyr ta soma tafiya rayyan dayake kallonta tun daxu yace "heedayah I really dont wanna see u suffering like this, its not my fault ke kke forcing dina, I love you heedayah am sorry for letting u suffer like this" haka heedayah ta isa gda ranta a daqule amman she cant blame rayyan sbd duk abinda yafaru itace sila, wankanta tayi tana zaune ta fada duniyan tunani "rayyan am sorry for lying to you, for making you believe that bana sonka, na dau I'll be strong enough inyi overlooking share nin da xakayi but I can't bani ke controlling zuciyata ba, m weak rayyan I need you nd how do u expect me to live in kana shareni haka?"***
      3 days later a gun diban ruwa heedayah na zaune tana dan shan iska ta hango rayyan da aaliya suna tahowa bata san sanda ta fara murmushi ba, rayyan kuwa yadaure fuskan nan wane wanda be taba murmushi ba, sunan aaliya ta kira har aaliya tafara takowa rayyan ya riko hannunta "nd where do u think you are going?" Aaliya tace "anty heedayah is calling me" rayyan ya riqo hannunta gamgam "you are not going, ko kin manta tace she don't like me?" Aaliya tace "noo brother jiya tace min she like you," besan sanda ya parke da dariya ba "dgsk aaliya? Yaushe ta fada miki?" Nan aaliya ta irga masa yadda sukayi da heedayah jiya ya mugun jin dadi saidai yace "it still doesn't matter tunda bata gaya min to my face tana sona ba oya mu tafi gda," aaliya tace "pls brother rayyan ya daka mata tsawa i said lets go oya!" Ta shiga lungun gdansu yana biye da ita, heedayah dake kallonsu tun daxu ta taso tabi lungun itama hannun rayyan ta kama ta baya juyawanda zeyi suka hada ido hudu da heedayah aaliya kuwa bata ma gansu ba gida ta shige, kallon juna sukeyi eye-to-eye rayyan yace "miss lafy? Kin riqe min hannu kuma" hannunsa ya ja daga riqewan da heedayah ta masa sannan ya juya ze tafi "wait please"  ta fadi, sanda ya qara taku uku sannan ya tsaya batare da ya juya ba gabansa ta qariso da idanunta suka cike da hawaye, magana take a hankali cikin kuka rayyan "why are u avoiding me like this? I thought u are my frnd mesa kake min haka?" Rayyan yace "frnd? I thought  kince you dont like me," heedayah tace "noo ba haka bane rayyan, try to undetstand my situation I..I" sekuma tayi shiru rayyan yace "am busy miss, se anjima," ta gefenta yabi, tace "I love you rayyan" a hankali mgn nan ta fada daidai kunnen rayyan murmushi yayi sannan ya shige gda sanda ta gama cin kukarta sannan ta koma gda, aleesha na ganinta bata ce mata komi ba se can dare aleesha ta tambayeta kan meya sameta daxu? Heedayah tace "baba kema avoiding dina kke ko? Da wanne zanji da naki koda na rayyan?" Aleesha tace "nayi fushi dake heedayah, ace in gaya miki abu amman kiyi kunnen qashi kiki bin abinda na gaya miki, ke kka sani ai gashy duk kin zube kamar me ciwon kanjamau tun wuri kije ki samu rayyan ki gaya masa abinda ke zuciyarki before its late." Cikin kuka heedayah tace "toh baba" amman ta boye mata meya faru tsakaninta da rayyan daxu.
     Washegary da yammanci heedayah tayi wanka ta tsaf bayan tayi sallama da aleesha ta fice gun diban ruwa inda suka saba haduwa da rayyan waige waige take ko zata gansa amman he's nowhere in sight can taga kamar me kamanninsa ata lungun gdansu da sauri ta karisa lungun itama abinda tagani ne ya mugun tsinka mata zuciya

No comments: