Monday, 7 November 2016
HEEDAYAH!
5⃣5⃣
written by miemiebee👄
Ahaka har suka isa gdah, suka aza girkin rana heedayah har ynxu mamakin wancen guy din takeyi, "how is it even possible? N400 a zamanin nan, chab! He must be rich."
3 days later aleesha ta tashy da rashin lfya, batta jin dadi sosai dan haka taba heedayah bucket da ta je ta dibo musu ruwa acan gaba da evil forest, dan tasamu tayi curing kanta, haka heedayah ta soma takawa tayi tafiya medan nisa sannan ta iso gun famfon, da mutane dayawa dan haka itama tabi layi, daidai anzo kanta bayan ta ajiye bucket nata zata fara pumping ruwan knan, hannu kawai tagani kan nata meshi yace "let me" juyawanda zatayi suka hada ido hudu da guy na ranan wanda ya siye apples nata guda biyu kan N400 yau ma jeans ne da wata yellow T shirt a jikinsa tace "you! Again" yamata murmushi, pumping ruwan ya soma yi da hannu daya abinda mutane biyu keyi kokuma in mutum daya ma seyayi da qarfi da hannu bibbiyu, kallonsa kawai heedayah keyi yadda muscles na hannunsa ke going up nd down in yana pumping ruwan, yana gamawa ta matso zata daga yace "noo a princess like u is not allowed to carry a bucket full of water, let me" heedayah tace "am not a princess," guy din yace "you are to me, so where are u heading to?" Heedayah tace "argh! 'Inyamuri banda san banza harda maita mstw," sanda ta gama maganan a fili sannan ta tuna ashe yana jin hausa hannu biyu ta aza kan lips nata "omg! he must have heard me, what do I do now?" Dariya guy din yayi sosai ba qarya wannan lady is so funny, heedayah tace "gimmie my bucket, I have to go" yace "lets go" badan tana so ba suka soma tafiya tare yana riqe da bucket din bawanda yace ma wani ko uffan daga bisani guy din yace "princess whats ur name?" Heedayah tace "I don't have a name" guy din yayi murmushi sannan yace "well i'll say your name is Zainab? Aysha? Fatima? Maryam? Hafsat?..."se jero sunaye yakeyi, daga qasa qasa heedayah tace "duk maitab ka baraka taba iya guessing suna na ba," jin haka guy din yace "koh? Baran iya guessing sunanki ba?" Heedayah tace "eh!" Yace "lol okay na yarda u've won this, can u guess my name also?" Heedayah tasoma lissafo sunayan 'inyamurai kamar haka; ozioma? Osinaci? Emeka? Chika? Sopuluchi? Azuka? Chi.. Guy din yayi interrupting din heedayah "AZUKA! Thats my igbo name, my islamic name is RAYYAN, you really are intelligent, kin iya kinyi guessing name dina ni nakasa," seya bama heedayah dariya yadda yake maganan kamar yaro tace "dont be such a girl, suna na HEEDAYAH!...Kace ur islamic name is rayyan?" Ya gyada mata kai daga can kasa tace "toh dama 'inyamuran nan akoi muslims ne?" Jin haka rayyan yace "yes princess, what a nice name heedayah! But what is the meaning?" Can qasa qasa heedayah tace "ohh ni wannan inyamuri kacika surutu" ashe gogan namu kan yaji ta yace "toh shknan nayi shiru," abin yabama heedayah mamaki kowani magna tayi a hankali seyaji wani erin kunne ne dashy? Tace "heedayah means guidance (kaariya)" rayyan yace "excellent starting today u'll be my guider(me bada kariya)" tadau a zuci take mgna tace "koba guider ba, dan rainin sense nida kai wa ze guiding wani?" Ashe kam a fili tayi maganan rayyan can't help it ynxu kam dariya yakeyi sosai, heedayah tace "wai nikam meka maidani sekace mahaukaciya daga nayi mgn ka tsaya kana min dariya, pass me my bucket i'll walk it frm here" rayyan yace "sorry princess..." heedayah ta katse sa "nifa na gaya maka am not a princess" Rayyan yace "pardon me, so tell me where are you frm sbd frm all seeing keba yar nan bace," heedayah tayi kmr bata jisa ba rayyan yace "hello?" Nan ne tace "eh ni ba 'yar nan bace am frm maiduguri state," rayyan yace "so its true dama ance 'yan maiduguri are slim and beautiful so are you," heedayah ta masa murmushi yace "yes princess ina jinki what brought u to our land, the igbo land?" Heedayah tace "am not telling you" rayyan yace "haba princess plsssss lets find somewhere nd sit" heedayah zatayi mgn yace "shhh" akan wata dutse suka zauna gaba da evil forest, ya ajiye bucket din agefensa sanan yace "ina jinki princess" heedayah taja numfashi sannan tafara basa labarinta kamar yadda taba ma aleesha...tana gamawa tace "kaji abinda ya kawoni igbo land knan"...rayyan yace "what a pitiful life you've lived, don moha da daddy'nsa have to pay for everythng," heedayah tace "in shaa Allah nd thats why nake nemar hanyan da zanyi in fita daga nan inje in qarisa karatu na inyi taking revenge," rayyan yayi sjiru heedayah tace "lfya?" Rayyan yace "its not as simple as u see kinga har yau elders namu sunqi gaya mana sunan wannan waje da muke, we are just living like this taya zaki iya barin nan harkisan where u are heading to?" Heedayah tace zanyi whatever it takes, rayyan yace "me too I'll do whatever it takes inga kinyi taking revenge naki heedayah, i'll help u whenever u needed any help," heedayah tace "thank you, kaifa? Tell me about yourself too," rayyan yace "ready?" Heedayah ta gyada masa kai tare da yin murmushi yace "mahaifina is an igbo man whereas mahaifiyata kuma fulani," heedayah kallonsa take cikin rashin fahimta, yace "I know u must be confused Ko? Taya fulani da igbo zasui aure? Kar kidamu zakiji komi" yacigaba...
Subscribe to:
Post Comments (Atom)
No comments:
Post a Comment