Sunday, 23 October 2016
HEEDAYAH!
2⃣0⃣
written by miemiebee👄
As usual yau da safe nanny tashirya heedayah sch 7:30AM yamata a sch. Sannan nanny ta fara shirya wasu mummy breakfast to 9:00AM tagama tayi wanka tadan kimtsa gdan mal idi yyi dropping nata a asibitin tagaishe da mummy sannan taciro breakfast din tayi serving nasu, mummy naci tana bama daddy ahaka har suka koshi. Around 10:30AM alert yashigo wayar mummy na delivery na maganin daddy nan da nan ta aika mal idi yaje ya amso yana dawowa batare da bata lokaci ba mummy taje yiwa dr magana kan yayi discharging nasu ga maganin da sun iso sede kash dataje dr bai nan so dan dolenta ta dawo dakin tana jiran dawowarsa, wayarta ce tasake ringing maman don moha ke kira ta daha suka gaisa tamata kwatancan dakin daddy nan danan tashigo daman tana kusa da gun suka kuma gaisawa ta tausaya wa daddy sosai ko 10mins batayi ba tace zata tafi ta ajiye wa mummy wata katuwar leda itama, mummy tayi godiya sosai tace "ki gaishe dasu muhammad da daddy'nsu" maman don moha tace kinga har na manta ba wlh dady'nsu baijin dadi ne sosai sesa besamu ya fito ba" mummy tace "ayya shima! Toh Allah basu lfya" maman don moha ta amsa da "ameen se anjima zan wuce office se waya ake tamun zan biyo tanan ma kafin inwuce gda in natashy frm work" mummy tayi murmushi sannan tace "kekam baki gajiya wallah, ai zuwanki ynxu ma yayi sosai Allah biya, har kin manta yau zaayi dischargibg namu ai dr din yafita amman yana dawowa ze sallamemu" maman don moha tace "toh shknan Allah bama alhj lafya, ni na tafi" mummy tace "ameen mungode". Dr na dawowa ya sallami su mummy tare da musu fatan alheri, mummy ta biya bills din suka dawo gda. Nan nanny tashiga hada lunch mummy kuwa ta yi ma daddy wanka ta sa masa light jallabiya ta feshe sa da turare sannan ta zaunar dashy kan wata hadaddiyar wheelchair nasa data masa ordering from ali express ta jasa zuwa parlour takaisa ta bakin kofa yana dan kalle kalle sannan ta wuce daki hado masa maganinsa she's very careful dan kar maganin yakuma fashewa yana gama sha nanny ta sauke abinci mummy tabasa yaci sannan tayi wanka itama pes! Lokacin daukan heedayah nayi ta dauko mayafinta taje daukota, heedayah tayi murnan ganin mummy'nta sosai classmates nata har mamaki abin yabasu heedayah da ta kwana biyu bata dariya ji yadda take wage baki yau, se surutu heedayah kema mummy acikin mota ahaka har suka isa gda tafito tana shiga parlour taga daddy'nta zaune kan wheelchair nasa kamar wanda zakace taso ya mike, ta karisa gunsa da gudu tayi hugging nasa tightly "i miss you daddy" murmushi kawai daddy ke iya yi. Da daddare su mummy duka suna zaune a parlour ta tashy ta wuce dakin heedayah taga batta nan amman taji motsi a bangida ta jawo kofar tana juywa suka ci karo da nanny, nanny tace "mummy'n heedayah akoi maganar danakeson miki" mummy tayi murmushi "nima ai nanny zo muje dakina" suka wuce, mummy tace "wai nikam dana barki ranan da daddy'n heedayah meya faru ne?" Nan nanny tayi wa mummy narrating duk abinda tasani bata bar komi ba amman de ta boye wa mummy part din da heedayah ta gaya mata, mummy tace "toh fa bari heedayah'n tafito muji daga bakinta" bayan 3mins heedayah tafito ta sauko kasa nanny tace mata "kije mummy na kiranki tana dakinta" heedayah ta amsa da "toh" ta wuce dakin mummy, tna shiga ta karisa gun mummy, mummy ta zaunar da ita kan cinya tace "mummy's princess nikam rananda muka kai daddy asibiti meya samesa? Nanny tace min ke tasamu akansa kina kuka, meya faru kke kukan?" Duk sanda heedayah tace zatayi magna seta rika tuna abinda akhj ismail yagayamata nacewa ze pille kanta in tafada ma wani abinda taji, mummy tagano heedayah batason tafadi abinda tasani ta riko fuskarta tace "trust me kinji gayamun duk abinda kka sani kinji my princesd?" Heedayah tace "ni mummy all I know is daddy'n don moha ne yasa daddy yadena mgn da tafiya"(but takasa gaya mata abubuwan dataji daga abakin alhj ismail) mummy ta zaro ido "heedayah! Kinsan me kke fadi kuwa?" Heedayah tace "eh mummy shine, dagaske ba karya nake miki ba" mummy tace "toh shknan jeki sami daddy a parlour thank you for telling me" heedayah na fita mummy tafara safa da marwa acikin dakin "tabbas yaro bai qarya inyafadi abu it might be yaji ne ko ya gani but why is it hard for me to believe heedayah? Taya? Alhj ismail zeyi wa daddy haka, kai gaskia a'a dan a iya zaman da mukayi da alhj ismail da alhj lawal, alhj ismail ma kamar yafi son daddy akan alhj lawal, toh! Ko ba son tsakani da Allah dama yake masa ba? Kaii nooo son tsakani da Allah ne bt kuma akoi abin lura anan, meya hana alhj ismail zuwa gaishe da daddy?" Wata zuciyar tace mata "ha'a ba matarsa ta gaya miki baida lafya ba? Ai barata miki qarya ba"
Subscribe to:
Post Comments (Atom)
No comments:
Post a Comment