Saturday, 29 October 2016

HEEDAYAH!


                4⃣3⃣
   written by miemiebee👄

       Alhj ismail yace "qarya kke" baki na rawa shams tace "wallahi alhj ba qarya nike ba nima..." ringing din wayarta ne ya katse ta dubawanda tayi taga don moha ke kira nan tashiga sabon barin tsoro alhj ismail yace "ba wayarki ke ringing ba? Pick it up!" Shams bata ce komi ba takashe wayar ma takasa ahaka har call din ta tsinke don moha du haushi ya cika sa wato kasa shams xata watsa masa a ido for the last time ya sake gwada number din alhj ismail ya taso ya kwace wayar shams ganin don moha calling ya waro ido tare da sake baki, "so its true don moha has something to do with the disappearance of heedayah nd dole tare suke aiki da shams" rejecting call din yayi don moha yasha mamaki sosai tunanin yadda zeci uban shams kawai yake. Alhj ismail ya dawo da kallonsa kan shams da idanunta duk sun cike da hawaye sannan yace "me hadinki da muhammad? Tare kuke aiki ko? Ina kuka kai heedayah?" Shams bata ce komi ba, alhj ismail ya daka mata tsawa "talk to me!" Tana hawaye tana mgn "wlh wlh ni bansani ba..." Tas! Taji a fuskarta ta riqe gun hawaye na bin kuncinta alhj ismail yace "zaki gayamun gaskia ne ko kuma sena kira police a tafi dake acan nikega zaki gayamusu..." "a'a alhj dan Allah kayi hakuri karka kira min police" alhj ismail yace "then gaya mun ina kuka kai heedayah?" Shams tace "wlh ni bansani ba nima ji nayi anyi kidnapping nata.." alhj ismail yace "still not ready" ya dau wayarsa kamar wanda xe kira police shams tace "zan fada zan fada" alhj ismail yayi banza da ita ya cigaba da abinda yakeyi shams tace "ka tambayi don moha yasan inda take" alhj ismail yace "karya kke kema kinsan inda take" shams tace "wallah tallahi bansani ba abunda nasani nake gaya maka dan Allah karka kira min police," alhj ismail yace "mesa kukayi kidnapping heedayah? Kika kuskura kka min qarya kuma in kira miki police," shams tarasa me zatace dan ita barata iya tonawa don moha asiri ba gara ta tona wa heedayah can tace "heedayah ne take neman abu a gdannan shine..." alhj ismail yace "what? Neman abu? Wani abu knan?" Nan yayi deleting number'n don moha daga wayarta sannan yace "tattara ina inaki kibar gdannan karki sake dawowa kika kuskura kika dawo ko naganki da muhammad koda a bakin gate na gdan nan ne me hanani dauko miki police se Allah get out! Idiot kawai" ya mika mata wayarta ta fice da gudu bata tsaya ko inaba se bakin kofar gdansu tagama kukanta sannan ta shige***alhj ismail kuwa har ynxu mamaki yake "yaushe muhammad yayi kaurin da xe iya kidnapping 'yar mutane, ynxu ina ya kaita nd meyake nema a gunta? Innalillahi" nan da nan ya kira alhj lawal ya tabbatar masa da zancen alhj lawal yace "alhamdulillah ynxu tunda munsan wayayi kidnapping nata muhammad kawai zamusa ana binsa duk inda zasa kaga daga nan zamu gano inda take semu san abinyi kuma," alhj ismail yace "musan abinyi kuma? Ba sako ta zamui ba?" Alhj lawal yace "kai matsala ta dakai qarancin tunani 'danka muhammad nada reason nasa na kidnapping heedayah," alhj ismail yace "nifa har ynxu kaina a daure yake yarinyan cemin tayi wai "heedayah na zuwa gdana tana neman abu, wani abu knan?" Alhj lawal yace "abu fa kace wani abu knan zata zo nema? ko files na alhj s.u'n take nema? haha lallai kuwa barata taba samu ba" alhj ismail de yayi shiru dan tabbas yasan me heedayah take nema ba komi bane illa cctv but beh gaya wa alhj lawal ba hasali shi alhj kawal dinma besan dawani zancen cctv ba cux koda lokacin da alhj ismail ya amsa abun gun heedayah tun tana qarama be taba gaya wa alhj lawal ba nd ko a yau dinma be gaya masa ba, alhj lawal yace "kayi shiru fa?" Alhj ismail ya dawo daga duniyar tunanin dayake sannan yace "ahh ba komi ynxun ya zamui da heedayahn?" Alhj lawal yayi yar murnushi sannan yace "leave that to me" ya katse wayar

No comments: