Saturday, 29 October 2016
HEEDAYAH!
4⃣5⃣
written by miemiebee👄
Hayaniyan mama da daddy ne ke tashy a parlour tana tambayarsa "mesa ze kora mata me aiki bayan ba wani laifi tayi ba, alhj ismail de yaqi fitowa fili ya gaya mata dalilin korar shams can dayaga abin nata is getting way much cikin tsawa yake mgn yace "so kke kisan dalilin dana kori 'yar aikinki? Kidnapping heedayah tayi yarinyar is evil" mama tace "whaat? Shams din? U must be mistaking..." daddy ya daka mata wata tsawa "enough banason sake jin any word frm you" ya fice daga parlourn, mama ta rasa na fadi*** da azahar don moha ya shirya as usual ya zarce restaurant kowani minti yana kallon mirror ko ana binsa ma yau, mutanen alhj lawal kua sunyi wayo yau ba direct suke binsa ba akoi mota daya a tsakiyarsu hakan be bama don moha daman ganinsu ba bayan ya siya wa heedayah abinci yakamaa hanyar sharada still yana duban mirror bayan daya shiga gdan daya daga cikin mutanen alhj lawal ya kira sa tare dagaya masa sunga don moha ya tsaya a restaurant bayan ya siya abinci ya zarce sharada phase 2 daidai gaban wata gda ya tsaya ya shiga...alhj lawal yace "sure? Wani colour ne gdan?" Guy din yace "brown nd milk da black gate," alhj lawal yace "guest house na alhj ismail knan aikinku yayi kyau seku jira bayan ya fito ku shiga ku tabbatar mana ko ita heedayah'n ce acikin gdan," guy din ya amsa da "toh" sannan ya katse wayar sanda don moha yayi good 30mins sannan ya fito ya rufe gate din tare da datse kwado yayi tafiyar sa bayan kamar 10mins da tafiya don moha mutanen suka fito daga motarsu su biyu suka gwada bude kofar amman ina don moha ya datse da kwado motar dayan ya koma ya dau wata abu dashy ya bude kwadon suka shiga windows din gdan suka fara bi suna kallo daga ciki can windown dayan ya taba dan uwan nasa heedayah suka hango ta hada kai da guiwa kan gado kamar me zaman makoki bayan da suka gama qare mata kallo sannan suka fice suka sake datse kwadon straight gdan alhj lawal suka nufa inda suka tarar da alhj lawal da alhj ismail zaune a garden suka karisa dayan yayi wa alhj lawal eye signal da alaman suna son masa mgn in private, alhj lawal yyi murmushi sannan yace "dont worry muyi mgnan anan" suka nemi gu suka zauna sannan dayan ya labarta masu komi alhj ismail mamaki har ynxu yake da hali irin na dansa, alhj lawal yace "aikinku yayi kyau ynxu yakamata tunda munsan inda take muyi making move namu tun wuri ynxu, dan uwa abinda nikeso dakai ka hana muhammad fita yau da gda, kukuma so nike ku dau heedayah ku kaita inda no one will ever found her, ku kaita jan dajin Allah inda namomin daji zasu cinyeta kokuma ku KASHE min ita," alhj ismail yayi saurin katse sa..."kashe ta fa kace dan uwa? taya zamu kashe heedayah tamkar 'ya fa take a garemu gaskia karmui haka ade kaita can inda bawanda ze sake jin labarinta amman de kar mu kashe ta ko daji ban yarda a kaita ba," alhj lawal yace "toh shiknan tunda haka kace kunji ai? Kar ku kasheta, ku kai ta can inda bawanda ze sake ganinta, I hope kun gane what I mean?" Dayan yace "yes oga sir mukaita can ta kudu kudu mu jefar da ita a cikin qauyen qauye, alhj lawal yace good ynxu alhj ismail kaje gda ka hana muhammad fita yau alhj ismail ya mike toh se munyi mgn" ya fice, alhj lawal ya dawo da kallonsa kan mutanen nasa tare da cemusu "KILL HER" ya fashe cikin wata maqirar dariya
Subscribe to:
Post Comments (Atom)
No comments:
Post a Comment