*BY MIEMIEBEE*
Page 55
February, 2017
Yau ne kawai Adeel be jesa gidansu Zeezee ba, instead yaje sa gida gun Maminsa. Bayan sun k'are cin lunch take tambayarsa ya rayuwa. Kai zallah ya kad'a mata.
"Wai kai da Ruky ne har yanzu?"
"Mami in kinayi wa Allah ki dena d'auko min zancen Bayerabiyar chan anytime we are together."
"Toh Allah baka hak'uri meke damunka?"
"Zeezee, I want her back, for the past two weeks ina zuwa gidansu amman brother'nta yak'i hak'ura ya barni inyo bikonta."
"Itan ta yarda zata dawo ma ne?"
"Bata yarda ba but I know she'll eventually."
"Uhm Auta nida zaka ji nawa da hak'ura da ita kawai-"
"I can't" yayi saurin katse ta. "I love her way much, I can't sacrifice her love to anyone."
"Toh me kakeso ayi?"
"Kuje da Uncle kumin bikonta."
"Wannan abin kunya har ina? Despite yadda ka wulak'anta yarinyan nan."
"Kema haka zakice wato? Wai akwai wanda baya making mistake ne a duniyan nan? I miss Daddy wallahi nasan da yana nan in an eye blink yamin abinda nakeso, kar kujen zan cigaba da trying luck d'ina har sena samu na shawo kanta da family'nta."
"Me yayi zafi kake magana haka Auta? Sanin kanka ne ina sonka sosai-"
"Shine bazaki iya zuwa kiyi ma Mom na Zeezee magana ba?" Ya katse ta. "Ina love anan?"
"Abinda kakeso kenan?" Gira ya d'age mata. "Toh shikenan Allah shi kaimu gobe zanyi ma Baffan naka magana."
"Yauwa ko kefa Mami? Thank you kinji?"
"Ba komai amman Allah ka dena min magana gatsau-gatsau haka, uwarka ce nifa ko dan bani dukan ka ne?"
"LOL duka fa kikace Mami? Wuce nan ai yanzu." Yi tayi kaman zata maresa take ya miqe daga kan kujeran tare da jan baya, "toh ni zan koma gida se goben."
"Toh Allah kaimu ka gaishe da Ruky."
"Ki kirata ku gaisa ni bazan gaisheta ba."
"Heh! Su Auta manya" yana murmushi ya fice se bayan Maghrib ya dawo gida a lokacin Ruky na gida tana shirye shiryen fita dinner.
"Har ka dawo ne?" Tayi maganan tana jawo k'ofan d'akinta.
"A'a ina hanya ne" ya amsata ba tare da ya kalleta ba.
"Toh ni na tafi" bece mata k'ala ba taja motarta ta fice. Chan getting to 10 Adeel ya shiga d'akinsa tare da d'auko suit dayake saving kud'ad'ensa. Zaro su duka yayi ya irga sede a maimakon yaga 100k se 90k yake gani, sau uku yake irgawa amman ba gomansa. Danqaree! Aiko ba 6era suke dashi ba bale ace su suka cinye goman, kuma he is adamant be zare ko d'ari ba daga cikin d'arin how comes?
"Ruky! Ruky sata ta fara min? Kut! Allah dawo dake gida wallahi zaki yaba wa aya zak'inta." Bacci yakeji amman yak'iyi yana jiran dawowan Ruky. Se pass 11 ta dawo gida all exhausted so kawai take ta kwanta. Tana stepping foot nata a parlour Adeel ya jefa mata tambaya, "ina kud'i na? B'arauniya."
"Kamar ya kuma kud'inka? Ka bani ajiya ne? Kuma ka dena cemin b'arauniya."
"Na k'ara b'arauniya kawai! Zan k'arisa gun in goga wannan bakin naki a k'asa wallahi, ina kika kaimin 10k d'ina?"
"Ni ban d'auka ba" ta fad'a tana cire goggoron dake kanta. "Se kinji na jaki sannan zakiyi magana? Ina yake? Ko sena gayawa Babanki kin fara min d'auke-d'auke tukun?"
"Toh ai laifinka ne, I asked you nicely kak'i bani ba dole nayi following other alternative ba."
"Ohh is that so? Nasan maganinki wallahi bake ba allowances daga nan zuwa next two months. Wani irin rayuwa ne wannan? Zeezee dako k'wandala bayi had'a ni da ita, she never once stole from me. What kind of a woman are you? Mark me, kinyi na farko kinyi na k'arshe kenan wallahi." Baki ta murgud'a mai "kada ka bayar d'in" ta fad'a a lokacin da ya shige d'akinsa. "Barka na d'an rage wasu canjin anan."
_Washegari. Gidan Lt Alhj Isma'eel Yusouf._
Zaune Mama da Omar suke a tsakar gida inda suka jiyo sallaman babban mutum daga waje. Sauri Mama tayi ta koma ciki sannan Omar ya amsa, bak'in fuska ya tarar sede kallo d'aya yayi wa Mami yagano mahaifiyar Adeel ce, yana kan wannan nazari ne yaga Adeel biye a bayanta. Welcoming nasu yayi suka wuce parlour suka zazzauna bayan gaisuwa suka yimai ta'aziyya sannan suka fayyace mai purpose na zuwansu inda Mami ta buk'aci Omar daya kaita gun Mama tana son yimata magana. Se kallace-kallace Adeel ke ko zega Zeezee not knowing bata gida taje ta gidan Adda Mariam. Ba musu Omar ya kaita gun Mama sannan ya dawo ya samu Adeel da Baffansa. Hak'uri suka yita bawa Omar inda Baffan Adeel ke sake jaddada masa batun nadaman da Adeel yayi and how bad he wants Zeezee back, achan ciki ma abinda Mami keyi kenan. At last Mama da Omar suka ce musu hakan ba damuwa bane zasuyi wa Zeezee magana idan har ta amince she wants to go back so be it, if not kuma they can't force her. Godiya sosai Mami sukayi sannan Omar yayi musu rakiya kasancewar Mama bata gama zaman takabarta ba har yanzun.
Ko cikakken minti d'aya da tafiyansu Adeel beyi ba Zeezee ta dawo, bayan tayi parking motarta ta fito ta k'arisa ciki tare da yima su Mama sannu inda sukeyi mata sannu da zuwa.
"Suwa suka zo Mama? Naga wani mota yabar gidan nan just now." Kallon Omar Mama tayi sannan back to Zeezee "zoki zauna kinji." Ba gardama ta zaunan, "Adeel, Mom and Uncle nasa ne sukazo Zeezee."
"Me suka zo yi?"
"Sunzo bikon ki" nan Mama ta zana mata yadda komi ya faru "so mu duk abinda kikeso shi zamuyi miki, in har kinga zaki iya komawa Adeel fine if not kuma a yanzu Omar na kiran Uncle nasan ya sanar dashi." Shiru tayi a yayinda hawaye ke forming rapidly a idonta. "Ko kina neman time to think?" Kai ta kad'a "Mama I don't need to think bana buk'atan Adeel a rayuwa na again, I've had enough."
"I know Sweetheart amman still zan baki daga nan zuwa gobe kiyi making up mind naki kinji? Tashi kije you are free."
"Nagode Mama, nagode Ya Omar Adda Mariam tace in gaishe daku."
"Toh muna amsawa" Mama ta amsa, nan Zeezee ta fice. D'akinta ta nufa tare da bajewa kan gado inda ta fad'a kogin tunani, gabad'aya she is lost bata san me zatayi ba. Lubiee her only adviser ta kira bayan gaisuwa take sanrar da ita halin da take ciki.
"Haba Babe! Yanzu har sekin tambayen shawara regarding wannan matter? I thought you've had enough, me zaki sakeyi da Adeel? Although nasan abu me kyau ne a sasanta amman what Adeel did you is unforgettable, kodan yadda kika nuna kinfi sonsa fiye da parents naki kad'ai ya isa ace baze ta6a wulak'anta ki ba, but he did it anyway."
"Yes Lubiee nima ba son in koma masa nake ba."
"But you still love him don't you?"
"I will be lying if to say no kema kinsan he was my first love."
"I know Babe, but please karki koma masa in shaa Allahu Allah ze kawo miki wanda ya fisa kinji? Have faith in faith."
"Yes Babe thank you."
"Always barin gudu muna da exams gobe."
"Toh success" anan ta katse. Wahsegari da Asubah bayan sallah Mama tashigo ta d'akin Zeezee, bayan sun gaisa take tambayar ta have she made up her mind.
"Mama ku kirasu ku ce musu suyi hak'uri don ni bazan sake komawa Adeel ba."
"Are you sure this is what your heart wants?"
"Yes Mama."
"Amman Zeezee ai Adeel ya tuba naga, kuma ke haka kikeso kiyita zama, mahaifiyarki na zaman zawarci kema haka?"
"Mama please don't talk like that, I believe one day Ya Al'ameen ze dawo min."
"Hmm idan beyi aure ba kenan."
"Ko da matansa uku ne inhar he is willing ya cikata dani in zama ta hud'u I'll accept his marriage Mama because I love him so much."
"Zeezee bana son kizo kiyi 2-0."
"Mama please..."
"Shikenan zan yima Omar magana ya sanar dasu final decision naki ko?" Kai ta gyad'a "good" cewar Mama. "Amman Zeezee just because you're holding on to the feeling that Ya Al'ameen ze sake dawo miki hakan baze sa kina shutting bak'in da suke zuwa miki ba, banason k'arama dake jikin ki ya saba da zaman haka, d'akinki shine k'ima da darajar ki kinji?"
"Naji Mama."
"Wanda keda nistuwa ya fara zuwa ta wajen yayanki Omar semu basa dama muga iya gudun ruwansa in ya dace a had'aku walillahil hamd ke bakison ki koma d'akinki ne?"
"Ina so Mama."
"Yauwa 'yar albarka tashi ki koma bacci."
"No ban gama azkhar ina ba tukun. "
"Toh se zuwa safen."
A yau d'in bayan sallan Azahar Omar ya kira Baffan Adeel inda ya sanar dashi final decision da Zeezee ta yanke tare da basu hak'uri. Sosai Baffa ya fahimce shi ya kuma mai godiya sannan yayi hanging wayar. Mami ya soma kira ya sanar da ita, rasa yadda zata fara breaking wagga news wa Adeel tayi inda ta buk'aci Baffa da yayi hak'uri shi ya fad'a ma shi Adeel d'in. Adeel na zaune a office wayarsa ya shiga ruri ganin 'Uncle A' yayi saurin picking.
"Hello Uncle?"
"Na'am Adeel kana ina ne?"
"Office." Ya amsa.
"Toh ba dan komi na kiraka ba illa don in jaddada maka outcome da muka samu, kasani kowani musulmi da k'addararsa a rayuwa kuma idan Allah ya aza wa mutum so ake ya danne zuciyarsa yayi accepting ya kuma dage da addu'a Allah fito mai da alkhairi daga hakan kana jina?" Jikinsa ne yayi sanyi matuk'a, "Uncle just tell me tace she isn't coming back huh?"
"Eh Adeel kayi hak'uri, we can't force her."
"Shikenan nagode." Nan ya katse wayar, jakansa kawai ya d'aga ya fice. He can't bear the thought Zeezee is gone forever bazata sake dawo mishi ba, why didn't he ever appreciate her time da take nan seda ta tafi? its true indeed that we don't know the value of what we have until we loss them. Bar (gidan sai da giya) kawai ya nufa inda yaje ya bugu iya buguwa. Be tashi dawowa gida ba se quarter to 9pm. Alokacin Ruky na kallon series abinta. Se buga k'ofan Adeel ke gbam! Gbam! Gbam wane ze b'alla shi daga hinges nasa. "Ina zuwa mana Adeel ka tsaya mana ha'a! 6alla k'ofar zaka yi ne?" Bubbugawan ya cigaba dayi har seda ta bud'en. Bankad'eta yayi ya wuce inda tajiyo warin barasan dake tashi daga jikinsa.
"Adeel!" Ta kira sunansa cike da mamaki. "Me nake shirin gani? Dama kana shaye-shaye ne?" Jajayen idanunsa ya d'ago yana kallonta nan fa ta shiga tsoro, "wallahi idan baki ja bakin ki kin rufe ba zan kashe ki this instant in huta, tunda na rasa Zeezee kowa ma yana iya mutuwa."
Kum! taja bakinta tayi shiru sanin yaufa ba a cikin hankalinsa yake ba. Sid'ak sid'ak ta wuce d'akinta tasa lock kallon ma ta yafe, kwanciyarta tayi inda shima Adeel d'in a parlour bacci ya sacesa. Cikin bacci amman se name na Zeezee yake ta furtawa.
Asuban fari ya tashi da wata masifaffiyar ciwon kai, lalla6awa yayi yayi Sallah sannan ya koma ya kwanta se 9:44am ya tashi ya karya ko k'ala be had'asa da Ruky ba. Seda yazo fita take tambayarsa ina zasa.
"Ina ruwanki da inda zani? Ke kike ajiye ni ne?"
"Mallam daga tambaya? I beg free me o, just cause Zeezee tace bazata dawo gareka ba doesn't mean zaka na sauk'e min fushinka akaina, ehe!"
"Kina magana ne?" Yayi snarling at her, shiru tayi seda taji ya bud'e k'ofa tace, "baka bada kud'in cefane ba in ka dawo baka tarar da girki ba don't blame me."
"Karki girkan mschww." Yawonsa ya fice ranan instead of office, da yamma wajajen k'arfe 5:40pm ya nufi unuguwan su Zeezee one last time yaji daga bakinta bazata koma masa ba ko ze samu sukuni dan har yanzu ya kasa yarda.
Yau wai acewarsu Mama tunda an riga an sanar dasu Adeel Zeezee aiint going back to them ai shima baze sake tako k'afansa nan ba, with this thought Omar beje d'auko Zeezee daga islamiyya ba ta tako da kanta. Achan wani corner Adeel yayi parking motarsa sannan ya tako zuwa kusa da gidan su Zeezee tare da yin tsaye, tun daga nesa yake hangenta se dab data kusa shiga gida ya fito da wuri tare da sa mata kira. Chak ta tsaya jin muryan Adeel kafin tace zata bud'e k'ofa ta gudu ciki kuma har ya sha gabanta. Hannunta yaja seda ta fad'a jikinsa. Sa'an su d'aya ba mutanen dake wucewa sosai, shuresa ta shiga yi, "Adeel let me go ka sakeni meh haka?" Sake matse ta yayi a jikinsa "Zeezee please stop fighting it and just listen to my heartbeat, just listen to how much it's beating for you. Wallahi I can't do without you, hit me all you can, slap me but please karki ce bazaki dawo gida na ba. I'm truly sorry for maltreating you, I shouldn't have done that kiyi hak'uri please ki dawo I love you so much."
Kukan itama ta rushe dashi jin yadda shima yakeyi, bar kai masa bugin tayi. Tana kuka yana yi, there's no denying tasan tana son Adeel but that is still not enough reason for her to go back to him, she have to be strong for herself. Sun d'au tsawon lokaci ahaka sannan da k'yar ta samu ya saketa tare da d'ago face nata yana goge mata dangling tears nata. "I love you Zainab, I love you so much wallahi."
"What do you want Adeel?" Ta furta tana sauk'e hannayensa daga kan fuskartan.
"I want you back Zeezee, I really do."
"Why?" ta sake tambayarsa.
"Because I miss you, I miss being with my lady."
"Mami bata sanar dakai decision d'ina bane?"
"Uncle did, but ban yarda ba Zeezee, I know bazaki min haka ba cause you love me just as much as I do love you, we are meant to be Zeezee please don't say no and come back to me. In gidanki kikeso in canza miki so be it, I just want to make you happy one last time."
"You know what will make me happy once more?" Kai ya kad'a "idan kadena bothering d'ina ka fita daga harkata gabad'aya."
"Zeezee thats not possible because I love you, I can't."
"Just stick it to your head and mind that am gone forever and not coming back to you Adeel." Kai ya shiga kad'awa continuously. "Please don't say that, I really do want you back, Zeezee wallahi nayi nadaman aikata duka abubuwan da na miki, if only 'I'm sorry' can bring us back the way we use to be, give me one last chance please to prove my love to you."
"No Adeel please stop making this hard on ourselves. Idan har abinda ya kawo ka nan don kaji daga bakina final decision d'ina ne so be it, bana sonka anymore Adeel, bana buk'atarka a rayuwa na anymore, koda kai ne autan maza na yafe ka, da in koma gidanka na gommaci mutuwa na, I don't love you okay?" Kuka take sosai take wannan magana saboda how difficult it is for her to admit that bata son Adeel.
"I've once loved you but not anymore, they say first love never dies and na yarda da hakan saboda har yanzu kana da gurbi a zuciya na Adeel, na maka son da ban ta6a yima wani mahaluk'i a duniyan nan ba, na fifita ka akan iyaye na, I could die for you but not anymore, I'm hoping that one day Allah ze had'a ni da true love da ze ya burying first love da nake maka. Inhar kana sona, zaka so yimin abinda nake so by simply staying away from me" Hanky yasa ya share hawayensa sannan a hankali yace "me kikeso Zeezee? Tell me and zan miki shi saboda ina son kisan just how much I love you."
"I want you out of my life Adeel, bana son sake ganinka, I want you to forget that you've ever had Zeezee in your life and move on."
"Shikenan Zeezee, I'll try as much to get out of your life dukda nasan hakan abu ne mai wuya but tunda abinda kikeso kenan zan miki. I just want you to know that no matter how distant you are away from me, your heart is always here with me." yayi nuni da zuciyanshi. "Kuma I want you to know that I'll die loving you. Farewell Zainab, I pray Allah ya had'aki da farin cikinki kema, nikuma ya bani ikon iya jure rashin ki, I love you so much and thank you for once loving me." Mugun uncontrollable kuka ne yafi k'arfinta da irin heart melting words d'innan. Kaman kayan wanki tayi tsaye wajen tana aikin kuka, the next abinda tayi noticing is how Adeel yajata da hannu tare da shigar da ita cikin gidan nasu, before tayi comprehending wani abu taji lips nasa akan nata. Kissing nata yake hungrily yet passionately, k'in basa access tayi se hawaye kawai take tana beating against his chest da duk wani k'arfin ta. Shiko ya kasa hak'ura abubuwa da dama yayita mata har seda tayi gasping anan yayi using opportunity'n yayi owning lips nata fully, tun tana k'in basa had'in kai daga baya daya gama kashe mata jiki lik'is ta soma moving in sync with his move. Sun d'au tsawon lokaci suna abu d'aya sannan a hankali ya saketa, lasan swollen lips nata tayi tare da miyar dasu ciki tana me cigaba da kukan.
"I will forever love you Zainab" yace da ita yana kallonta. Gudu kawai tasa ta shige ciki se d'akinta ta nufa tasa lock tare da wurgi da kanta bisa gado tana kukan cire rai, hanneyenta rik'e da kanta se juyi akan gadon take. Shima Adeel tsaye yayi wajen yana tsiyayar da hawaye sannan daga bisani ya fita ya koma cikin motarsa guiwa ba k'wari. Kuka sosai ya shigayi cikin motar, ba Zeezee rayuwarsa bata da wata ma'ana again. What else does he have to live for? His advice to all mankind is to appreciate what they HAVE before life makes them appreciate what they HAD verily nothing last forever, after all the life itself is temporary.
****
"Zeezee! Ki bud'e k'ofar mana sekin sa min hawan jini ne tukuna?" Har anan se sautin kukan Zeezee kawai takeji. "Zeezee please upon up."
"Mama am sorry please go away I need to be alone, kiyi hak'uri don Allah."
"Zeezee bazan iya barinki haka ba ki tashi ki bud'emin ko sena yi kuka tukuna."
"No Mama I beg of you dan Allah kiyi hak'urri ki tafi." Ta k'are maganan tana jan hanci. K'in tafiya Mama tayi har seda Zeezee ta taso ta bud'e mata don dolenta. Fad'awa jikin Mama tayi tana kuka me tsuma zuciya. A sannu a sannu Mama ta k'arisa da ita cikin d'akin tare da zaunar da ita bisa kan gado.
"I'm here for you, I've gotchu." Kuka tayita yi Mama na bata hak'uri tana soothing nata. Se chan ta tsagaita kukan. "Can you tell me what happened?" Kai zallah take kad'awa nufin no, "remember am here for you kinji? Tell me meya faru? Keda Mallamin islamiyyan ku ne?" Kai kawai ta kad'a mata. "Then who?"
"Adeel Mama."
"Again? Meya faru kuma? Kina son ki koma mishi ne?"
"Mama he left just now, Adeel ya tuba kuma yana son in koma mishi he kept on crying like a baby yana gayamin how much he wants me back. Yadda yake kuka nima ya sani Mama."
"Shhh! all shall be well kinji? Bar kukan haka."
"Mama I love Adeel also."
"I know Zeezee kiyi hak'uri ki danne zuciyarki ki koma mishi nasan yayi nadama tunda abinda zuciyarki keso kenan."
"I can't Mama, d'akin Ya Al'ameen nakeso-" katse ta Mama tayi "Zeezee bamu san ko Al'ameen ya sake aure ba or not we don't even know either Mamanshi zata bari ki koma masa."
"I still don't care Mama shi nakeso gareshi kuma zan koma."
"Allah sa hakan yafi alkhairi toh."
"Ameen Mama nagode."
"Ki huta kinji? Kukan ya isa."
*MIEMIEBEE. Team #YGC!๐*
Beeenovels.blogspot.com
๐๐๐๐๐๐
5 comments:
Sannu da kokari sis, Allah ya kara basira.
thanks alot dear
Gracious sis waiting frm my birthday gift
MIEMIEBEE pls we r waiting
Sannu Da Kakari Amma Gaskya Ki Gyara Novels Dinki Dan Yarda Adeel Yata Kiss Din Xeexee Gskya Bakyau A Muslinci Sbd Wasu Masu Karanta Wa Baxa Sudauka Wai Jst Novel Ne Ba,xasu Rinka Amfani Da Shi Wajan Lalata Ma Yan Mata Rayuwa Suma Mata Xasu Dauka Koh San Gaskya Namiji Yake Musu Koda Kuwa Yaudarace,plz A Gyara ALLAH (swt) Yasa Mudace Duniya Da Lahira Yasa Mufi Karfin Xurciyaq Mu Ameen
Post a Comment