Monday, 17 October 2016
HEEDAYAH!
1⃣2⃣
written by miemiebee👄
Yau ma kamar kullum nanny ta shirya heedayah sch, tare suka iso da baby suka wuce class nasu heedayah take tambayar heedayah ya jikin dady'nta? Heedayah ta amsa "da sauki" amman kwata kwata kamar ba heedayah me surutun da baby tasani ba, she's so quiet nd calm ynxu don moha na isowa shima yawuce class nasu heedayan suka gaisa se 8:00AM suka bar class nasu heedayah. Auntinsu ma tayi noticing, heedayah bata concentrating sosai a class a koda yaushe cikin tunani take bata masan me ake koya musu ba, hakan kuwa ba karamin ta mata da hankali yake ba, during break ta kira heedayah tata gaya mata kalamu masu dadi masu kwantar da hankali kan kar ta damu her dad is gonna be fine, heedayah tadanji dadi, ahaka har aka tashy heedayah bata wani yi surutun kirki ba, mal idi yazo ya dauketa a mota ma se surutu yake mata ita kuwa amsarta daga "eh" se "a'a" ahaka har suka isa gda ta wuce dakin dady kamar jiya tabasa peck a goshi tayi hugging mumy sannan ta wuce dakinta ta canza kaya ta sauka kasa taci abinci takuma haurawa sama dakinta dan yin home work nata, tana cikin yi mumy tayi knockin sannan ta shigo ta zauna kan kujera tace "my princess zomuyi wata mgn" heedayah ta taso ta zauna kan cinyar mummy, mummy tace "kinsan daddy baida lafya ko?" Heedayah ta gyada mata kai, mumy ta cigaba "nida daddy zamui tafiya saturday ko sunday zamu kai daddy asibiti dr ya dubashi" heedayah tace "that means baraku zo min open day na on monday ba knan mummy?" tagama maganar idanta cike da hawaye mummy tace "don't cry sweetie, in muka dawo zamu miki nd kinga babansu muhammad ma ai ze iya miki ko heedayah ta?" Ta sa hannu ta goge mata yar hawayenta, heedayah tace "ni banason babansu muhammad yamin, na hakura baran je sch ba ranan, in kun dawo zakumin ba? Promise?" Baki na rawa mumy tace "promise" heedayah tadanyi murmushi tace "ina zakuje nd yaushe zaku dawo mumy?" Mumy tace "kinsan washington DC dake united states?" Heedayah ta girgiza kai da alaman a'a mumy tayi murmushi tace "but am sure auntinku ta gaya muku inda white house yake ko?" Heedayah tace "laaaa se ynxu na tuna white house gdan mr president is situated in washington DC in america" mumy tace "excellent my princess to can zamuje da daddy dr yaduba shi, me kkeson in siyo miki?" Heedayah tace "ni toys nakeso dayawa da manya manyan teddy bears wanda suka yini a girma" mumy tayi dariya sannan tace "in shaa Allah zan siyo wa princess dina. One thing, my heedayah baraki koma islamiya ba? Kinga fa rabuwan ki da islamiya tun primary 2, yi hakuri kifara zuwa kinga se kiyi wa daddy addu'a ya warke da wuri ya je miki open day ko?" A lokaci daya mood na heedayah ya canza dan in akoi abinda ta tsana ynxu befi islamiya ba dalilin kuwa shine kan dukan dawani malami yataba mata wai dan ta taho da babyn wasa aji tun daga ranan heedayah tace barata sake zuwa islamiya ba duda dady yaci mutuncin malamin dan har police station sanda sukaje but still heedayah tace ita barata sake zuwa islamiya ba, shi kuwa daddy yace abarta tadan huta kunji dalilin rashin zuwa islamiyar heedayah knan. Heedayah tace "ni mumy baranje islamiyan nan ba malaman islamiya are wicked suna dukan mutum kinga auntinmu na sch bata dukan mu, ni baran je ba zanyi wa daddy addu'a a gda" mummy tace "heedayah kin taba ganin wanda bai zuwa islamiya? Naji bakison zuwa islamiya zan nemo miki malami yana zuwa yana miki a gda aikinga that way bare miki duka bako?" Heedayah ta gyada kai mummy tace "sekiyi concentrating kinji mumy's princess? Now finish ur assignmnt" tamata peck a goshi sannan ta fice**
Subscribe to:
Post Comments (Atom)
No comments:
Post a Comment