Monday, 17 October 2016
HEEDAYAH!
1⃣5⃣
written by miemiebee👄
Mummy ta kira dr tamasa bayani ya tausaya wa daddy matuqa cuz kafin drugs dinsa su iso jikinsa ze yi tsanani cuz shi ALS disease immediate treatment yake nema sosai, hankalin mumy ya kuma tashy daga karshe de dr ya kwantar mata da hankali in shaa Allah within one week drugs din zasu iso. Acikin wannan sati daya kuwa daddy har ya fita daga kamanninsa ciwon yayi worse sosai da kyar yake magana, tafiya dasuransu duk sanda heedayah taga daddy'nta setaga kamar itace silar tata kuka haka mummy ma. Ana jibi maganin daddy ze iso, daddy yakega kamar he can't make it gani yake kamar ze mutu, alhj lawal da ismail yasa mummy ta kira dake yau wednesday heedayah na sch mumy kuma an bukace ta a asibiti as emergency so dan dolenta ta fita tabar care din daddy a gun nanny. Bayan fitanta da like 20mins su alhj lawal suka iso nanny tamusu sannu dazuwa sannan taje ta gaya wa dady kan yayi baqi yace "ta shigo dasu daki" hakan akayi suka gaishe sa da jiki da kyar ya amsa dake ba karamar wahala magana ke masa ba yafara da cewa "alhj lawal?" alhj lawal ya amsa da "eh alhaji" daddy ya dawo da kallonsa kan alhj ismail sannan yace "alhj ismail?" Shima ya amsa, daddy ya cigaba "kunga de yadda nake ynxu rai a hanun...A..l.lah" ya tsaya yayi tari sosai sannan ya cigaba "ba dan komi na kiraku ba face dan in baku amanar business dina dan gani nake kamar i cant make it" alhj lawal yayi interrupting daddy "ko kadan alhj in shaa Allah zaka samu sauki ka cigaba da kula da business naka da iyalen ka duka" daddy yace "i hope so amman ynxu inaga kamar I cant make it sesa tun kafin in mutu nakeson nabaku amanan business dina cuz ku kadai nakeda wanda zan iya trusting, ko blood brothers dina baran iya trusting nasu as yadda nayi trusting naku ba, so pls ku riqe min amana" yasa hannu a karkashin pillown sa yakasa ciro papers din sanda alhj lawal ya taya sa "yace bani biro" alhj ismail ya miqa masa, ahj lawal harda hawayen munafinci "alhj s.u me kake kokarinyi? Pls karkayi signing papers dinnan zaka yi surviving wannan jarababbiyar ciwon in shaa Allah" alhj s.u yace "dan uwa kai fa kafada mun da abaya zaka kula min da business da iyali ko bayan raina amman is like baraka iya ba ynxu" (duk wannan magana da tari alhj s.u ke yinsu.) Alhj lawal ya goge yar kwallar munfincinsa sannan yace "ko kadan dan uwa koda last breathe dina ne zanyi sacrifising dan naga na rike maka amana" alhj s.u ya sa hannu kan papers din alhj lawal yace "kasa sunan dan uwa na alhj ismail" alhj s.u be kuma cewa komi ba yayi signing akan sunan alhj ismail ya miqa wa alhj lawal ya amsa seya barke dawata dariyan mugunta a lokaci daya. A daidai lokacin heedayah ta dawo frm sch as usual seta wuce dakin daddy sannan ta wuce nata, ta kai kofar dakin daddy knan taji dariyan muguntan da alhj lawal keyi dan yadda ta rude seta kasa gane ko alhj lawal dinne ko alhj ismail amman de tasan acikin dayansu ne, ta bude kofar kuma kwata kwata takasa, idea din bude kofar ma bata zo mata ba can se me dariyan ya fara magana "alhamdulillah finally ranan ya iso, rananda nakeson na mallaki dukiyar ka alhj s.u. I have waited for years, trusting dina dakayi is the biggest mistake dazakayi a rayuwarka, ba kula da family'nka da zanyi, business naka kuwa zan kula dashy sede ba dan in amfanar da family'nka ba a'a dan nawa family'n ne" bakin alhj s.u rawa yake yana magana cikin kuka "a.a.alhj la.w .al me kake fadi? Ashe dama ba sona kake tsakani da Allah ba? Aduk zama na dakai tsakani da Allah na rike ka bansan mena taba maka ba da zaka min wannan abu a rayuwa. Naji ka dauki arziki na kab nabar maka amman dan Allah ka kula min da iyali, 'yata heedayah pls alhj lawal yaja wata tsuka. Daddy ya dawo da kallonsa kan alhj ismail yace "harda kai alhj..." seya hau tari ya kasa karisawa kuka kawai ya hauyi sharkaf sharkaf da hannunsa rike a zuciyarsa. Irin dariyan daxu alhj lawal ya kuma yi sannan ya dau pillow ya danne wa alhj s.u sanda yaga bayya motsi. Yace wa dan uwan nasa "mu tafi" suna fitowa sukaci karo da heedayah a bakin kofa ta hada kai da guiwa se kuka take rapkawa kamar zata cire ranta atake jikin alhj ismail ya dau rawa dake shi ke rike da files din nd daga gani heedayah ta jiyo abnda suka kulla a cikin dakin baki na rawa yace...
Subscribe to:
Post Comments (Atom)
2 comments:
Hmmm a koi aiki sanu da kokari
Wayooo... waitn dear
Post a Comment