👮👮👩👩💥💥💥💥💥
HEEDAYAH!
💥💥💥💥💥👩👩👮👮
2⃣8⃣
written by miemie👄
2 days later, baban alhj s.u wato alhj umar kakan heedayah knan ya kira mummy ta daga ta gaishesa cikin girmamawa kamar yadda ta saba, yake cemata kwana biyu shiru, lafya daiko? Mummy bata boye wa sirkinta komi ba ta bayyana masa everything alhj umar yasha mamakin rashin hankalin da dansa wato alhj s.u daddy'n heedayah yyi na signing wa bare files na companies da properties nasa yaba ma mummy hkr yace itama da nata laifin mesa bata kirasa ta gayamasa halin da ake ciki ba yana raye, ta nuna shi ba kowanta bane knan, Mummy tabasa hkr yatambayi lafiyar heedayah, mummy "tace tana lafya" alhj umar yace to ta kwantar da hankalinta ze turo mata maqudan kudi ta kula da heedayah da kanta, ta kuma gaishe da daddy da jiki, yaso shigo musu amman shima baida lfya sosai haka hjy hadiza ma (maman alhj s.u knan), mummy tamasa godiya sosai sannan ya katse wayar.
Haka rayuwa ta cigaba da kasancewa su mummy acikin small home nasu, kakan heedayah yaturo wa mummy kudade sosai wanda taqi nuna min nima wai dan gulma ta tayi yawa. Dashy ta bude 'yar business nata cikin ikon Allah sana'arta ta sayar dasu provisions, kayan sawa, accesories, bedsheets, kayan kitchen yake ta bunqasa, dubai take zuwa ta siyo su wani sa'in harda heedayah ma take zuwa in suna hutu, daddy kuwa alhmdllh rashin lfyrsa na sauki sosai mummy sun kuma komawa washington DC dr daya taba duba daddy da abaya shi ya kuma dubasa yakuma tabbatar wa mummy cewa ALS disease na daddy ya kusa sauqowa to stage 2 ya rubuta mata sabin magunguna ahaka suka dawo 9ja. Matayen alhj lawal da alhj ismail kuwa basu fasa kaiwa mummy visit ba duda ita bata taba kaimusu ba wani sa'in umman mustapha harda shi mijinta alhj lawal suke zuwa gaishe da mummy yamusu shopping sosai kuwa, alhj ismail kuwa betaba zuwa ba dake alhj lawal ya hanasa. Don moha da heedayah kuwa abun nasu worse yake ta zama dan a sati befi tamasa mgn sau biyu ba, mummy ta nemo wa heedayah malamin islamiya har gda yake zuwa yana karantar da ita nd tana picking sosai. Shekaru da dama sunja, akowace rana kuwa heedayah tashi take da sabor tsanan alhj ismail...
**!9 YEARS LATER!**
Wata kyakkyawar budurwa na hango acikin jifatu store dake jihar KANO. Se diban kaya takeyi kamar hauka takusan cika trolley'n da take ja, tana sanyaye ne dawata jar lace da kwalyarsa green ba qarya tasha dinki me tsada ga kayar daidanta kamar a jikinta aka dinka, riga da skirt ce fitted sosai yafito da dirin wannan budurwa sosai tadau green gyale ta yafa a kai ta nannade sa a wuya da shoe nd bag nata red, se leqe nake inga wace wannan budurwa dan ba qarya tabani class! But nakasa dake ta toshe fuskarta dawata dark sunglasses nide miemie ina biye da ita ina sana'ata ta gulma ahaka tagama diban abinda yamata tajeta gun biya tayi joining layi, bata jima da tsayuwa ba wani hadadden guy ya iso layin shima ya tsaya a bayan mu nide se kallonsa nake nakasa gane ko dan nigeria ne ko erin kyawawa 'yan sudan dinnan masu golden skin ne, layi na xuwa kan wannan budurwa ta miqa kayanta akafara totaling, bayan da aka gama aka gaya mata kudinta N65,760 ta dago side bag nata dake rataye a kafadarta ta ciro bundle din N500 guda ta ajiye a gefe sannan ta ciro ta N100 shima ta ajiye a gefe making N60,000 kenan sauran N5,760 tashiga irga su kamin ta gama wannan guy dake bayan mun ya ajiye wasu kudade masu yawa kamar wanda budurwannan ta ajiye amman sede nasa yadan fi yawa da kadan yace ma wanda ake biya kudin "count this" nan yashiga irgawa, budurwan kuwa ta sake baki wangalan tana kallonsa takasa fadin komi sanda cashier din yagama irgawa yace "sun cika alhj harda chengi ma" ya miqo masa change guy din yace "hold it kasha drinks dashy" cashier se washe baki yake yana masa godiya, nan da nan aka dura kayakin wannan budurwa cikin manya manyan ledoji guy din yakira wasu da su bita su kaimata motarta. Nan ne bakin wannan budurwa ya budu tace excuse me! Tare da ciro dark sunglasses dake fuskarta kyanta yasake bayyana.(ni miemie na bude baki harda digan miyau nike da kyar na rufe nace "wa nake gani kamar 'yar little 8 year old heedayah da na sani shekaru 9 da suka wuce?" Daga sama naji ance min ""ai heedayan ce" na tabe baki nace "gaskia Allah yayi hallita a nan Masha Allah". Heedayah tacigaba da mgna wa guy dinnan...
No comments:
Post a Comment