Monday, 17 October 2016

HEEDAYAH!


                  1⃣0⃣
   written by miemiebee👄

   Ta rungumeshi tana kuka, mummy bata san sanda ta fara kukan ba itama tayi hugging nasu all tace "daddy'nki bare mutu ba kinji heedayah ciwon kai ne kawai ke damunsa yasha magani yana bacci anjima kadan ze tashy so worry not, okay?" Heedayah ta gyada mata kai mumy tace "yawwa my princess..." wayar mumy ce tayi kara tana dubawa taga new number jikinta yabata dr dinda dr yusuf keson hadasu ne nd bata san picking call din a gaban heedayah seta wayince tace "jeki kwanta ki huta kinji?" Heedayah batayi gardama ba ta tashy ta fice ta jawo kofa amman seta ki tafiya ta labe tana sauraran mumy ta daga wayan "hello" meshi yace "dr ahmad speaking" suka gaisa da mumy yake gayamata test din kawai ze iya yi ya tabbatar musu ko daddy nada ALS disease ko baida amman bare iya treating nasa ba dole suje abroad abasa immediate care, mumy ta share kwallan dake kokarin fito mata sannan tace "dr pls is the disease a deadly one? Ba a iya surviving nasa?" Dr yace "it depends amman gaskia its rare" mumy tace "toh thank you yaushe zamuzo?" Dr ya gayamata suzo gbe kamar war haka tayi godiya sannan ta katse wayar. Heedayah ta ruga upstairs da gudu tana isa dakinta ta fada kan gado kuka takeyi sosai har nanny tashigo bata sani ba, nanny tayi kanta "mumy's princess why are you crying?" Heedayah ta dago jajayen idanunta tace "daddy bai da lfya nanny, naji mumy na waya da wani dr tana tambayansa ko ciwon is deadly, pls ki fada mun gaskia whats going on? Daddy na ze mutu ne? Pls nanny" ta kuma fashewa dawani erin kuka nanny ta jawota jiki tana jijikata "shh daddy'nki bare mutu ba in shaa Allah heedayah just kisa sa cikin addu'a kinji?" Heedayah ta gyada mata kai nanny tace "yawwa yanxu kwanta kiyi bacci" tayi mata kiss a goshi ta jawo bargo ta rufeta dashy sannan ta fice. Tana sauka suka ci karo da mummy, nanny tace "ya jikin daddyn heedayah?" Mumy tace "yana bacci, ina heedayah? Tana dakinta ne?" Nanny tace "eh ynxu na kwantar da ita se kuka takeyi wai daddynta ze mutu that ta jiki a waya kina fada" mummy ta ma rasa na cewa hawaye ne kawai suka fara bin fuskarta "nanny tell me pls me zanyi? Wannan wace irin rashin lfya ne nanny? Just yestarday he was fine yaukuma ya tashy da rashin lfya" ta goge hawayenta "innalillahi!" Nanny ta rungumota tana bata hkuri "addu'a kawai zamu sa sa in shaa Allah ze sami sauki".***
     Kafin ace meh rashin lafyan alhj s.u ya zagaya ko ina, alhj lawal na ji ya gode wa Allah now is the right time to make my move ya dau wayarsa ya kira alhj ismail suka gaisa yake gaya masa "ai shi ynxu ma zasa gdan yaje ya duba dan uwansa" alhj lawal yace "nima zanje amman se anjima, dama in tuna maka ne game da zancen dana maka ranan now is the right time to make our move" alhj ismail ya daka masa tsawa "dakata! Ina nan akan bakata,Allah shryeka amman nikam de baran taba cin amanan dan uwana ba" ya katse wayar yana mamakin wannan dan uwan nasa, alhj lawal ya buga hannunsa kan table "i'll do what ever it takes in karkato da 'yar kwakwalluwarka ka amince da wannan shawarata" nan ya dauko wayarsa ya kira wani mutum da gani erin malaman nan ne wanda ake kira da boka "hello malam, magani nikeso ka bani" karar wata erin mahaukaciyar dariya na jiyo sannan yace "lawal! Wani erin magani?" Alhj lawal yamasa bayanin komi at last malamin yace "toh ai wannan aiki ce me sauki, kana sa masa maganin nan acikin ruwa sau 3 yasha shknan kai zakana commanding nasa" alhj lawal yace "toh toh nagode" malamin yace "ba godiya ba tukun! Kudi na zaka bani N100,000" alhj lawal yace "ba matsala so zan shigo anjima" ya katse wayar, murmushin mugunta yake sakar wa shi kadai acikin dakin***
    Around 4:10PM daddy ya tashy mumy tayi assisting nasa yayi sallan azahar da la'asar duka sannan yaci abinci, heedayah yafara tambaya, mumy tace "tana bacci" karan door bell suka jiyo nanny taje ta bude alhj ismail da family'nsa ne mumy tayi welcoming nasu, duk suka gaishe da daddy da jiki, don moha yake tambayar mumy "ina heedayah?" mumy tace "tana bacci" haka har suka tafi heedayah bata tashy ba. Can to 6 ta tashy tayi brushing tayi sallan azahar da la'asar itan da bata san yin sallah amman yau harda biyan bashi tayi wa dady'nta addu'a sosai sannan ta sauka kasa taci abinci ta wuce dakinsu daddy dagudu ta karasa gunsa tayi hugging nasa yashafa kanta "my princess" tadago kanta tace "daddy lafyarka kalau ko?" Daddy yamata murmushi "i am fine my baby" itama tamasa murmushin ai yau auntinmu tace "ingaishe mata ku, next week open day, zakuzo min both of you ko daddy?" Daddy yace "sure my princess, nida mummy zamuje miki" haka sukata hira mumy taga heedayah is not ready to keep quiet da wayo ta korata dakinta, karan door bell suka jiyo heedayah ta karasa ta bude alhj lawal ne shima da family'nsa ta koma daki takira mumy, mumy ta musu sannu dazuwa ta shiga dasu daki dake daddy ya kwanta suka gaishe sa da jiki aka dan taba hira alhj lawal yace zasu tafi amman gobe in shaa Allah ze dawo mumy tayi godiya ta yi musu rakiya. Tana dawowa ta shirya bacci can around 12:00AM na dare mumy ta farka tafito parlour se zuba kuka takeyi hannu kawai taji a bayanta a rikice ta juya taga heedayah "mumy mesa kke kuka?" Mummy ta sharre hawayenta "ba kuka nakeyi ba my princess abu ne yashiga min ido" heedayah tayi hugging mummy***Alhj lawal na tsaye a parlourn gdansa se safa da marwa yakeyi tunanin ya zeyi yayi gaining trust na alhj s.u yake can wata dabara tazo masa ya tafe hannu tare da fadin "Allah kaimu gobe" ni miemie nace ko me wannan mugun mutumin ke shirin yi gobe oho

No comments: