Monday, 17 October 2016

HEEDAYAH!


                    8⃣
   written by miemiebee👄

      ***yau kamar kullum nanny ta shirya heedayah sch mumy tayi dropping nata, tun daga ranan basu kuma samin misunderstanding da baby ba sometimes ma tare da don moha suke zuwa class na heedayah suyi spendn break tare, acikin kankanin lokaci baby ta shaku da heedayah har class nasu sumtimes heedayah ma na zuwa in su basu samu zuwa mata ba, hakan ba karamin dadi yakeyi wa don moha ba.
     A gda kuwa alhj s.u na zaune a garden shi kadai dake mumy ta tafi asibiti alhj lawal ya shigo ya tashy yayi welcoming nasa suka koma garden yasa aka kawo masa snacks da drinks suka gaggaisa se tattaunawa suke akan rayuwa. Alhj lawal yace "dan uwa naji wai ka bude gun saida mota dakuma wata company a abuja, toh a gaskia ina mai tayaka farinciki Allah yakaro arziki me albarka" alhj s.u yaji dadi sosai ya amsa da "ameen" sekuma alhj lawal yayi shiru hakan yasa alhj s.u tambayarsa ko lafya yace "ahh ba komai kawai mutuwa na tuna, alhj s.u in a yau zan fadi in mutu ka kula min da iyali da sana'a sbda kai kadai nayi trusting a duniyannan nd no one else not even my blood brothers" alhj s.u yace "haba! Dan uwa kabar zancen mutuwa in shaa Allah ma baraka mutu ynxu ba" alhj lawal yayi murmushi sannan yace "ai ba wanda yasan ran mutuwan sa balle na wani, tsab zan iya fadi in mutu a yau nide abu daya nike bukata a gun ka, kawai ka rike min amanar company na da iyali na, kamin haka toh ka gama min komi. Ni na manta nema da na taho da files na company na inyi signing maka in case..." Kafin ya karasa alhj s.u yayi interrupting nasa by saying "alhj lawal dan Allah kabar maganannan, bara fa ka mutu ba inshaa Allah muna nan har auran yaran mu" alhj lawal yace "toh shknan dan uwa naga kamar bakason rike min amana ne, nide a iyaka zama na dakai na so ka tsakani da Allah koda ayau ace kafadi ka mutu wlh zan kula maka da du abinda katafi kabary, why is it hard for you to say zaka min haka nima" alhj s.u ya taso ya dafa sa sannan yace "ko kadan dan uwa kamar yadda kace zaman tsakani da Allah kakeyi dani nd ure willing to take care of my family nd all koda bayan rai na to wlh nima haka ne, zan rike maka amanan duk abinda kabary kawai de kabar fadin zaka mutu dinnan kana sani feeling uncomfortable, u have my words" yagama maganan da murmushi alhj lawal yace "naji dadin maganan nan naka dan uwa allah bar mu tare" alhj s.u yace "ameen" haka de suka ta hiran rayuwar mu na yau da kullum se dawowan heedayah alhj lawal ya ce ze tafi alhj s.u ya rakasa. Yana isa gda ya wuce dakinsa wata dariyan mugunta ya saki, "Hahahahahah alhj s.u knan my plans have just begun arzikin ka seya dawo hannu na mark my words" ya dage gira daya***
    Heedayah na zaune akan study table nata tana assignmnt nata nanny ta shigo da telephone tace "gashy don moha nason miki mgn" ba tare da bata lokaci ba heedayah ta amsa tasa akunne "hello" don moha yace "my baby ya kke?" Ta amsa da "lfya" a takaice dake nanny na tsaye a kanta don moha yace "what are you doing now?" Tace "assignmnt bah, I got to go" "don moha yace wait pls" ina heedayah ta riga tayi cutting off call din a hankali yace "I love you my heedayah" sannan ya ajiye wayar. Nanny ta tsaya kallonta, heedayah tace "any prob?" Nanny tace "walakanci ko?" Heedayah ta yakune fuska sannan tace "nikam nanny dan Allah kibarni inyi assignment dina, am giving him all i can, remember am just 8 yeara old, bansan me love ba, i dont know how it feels amman baki appreciating dina, am angry at you" nanny ta karaso inda take ta kwantar da heedayah a jikinta tana shafa gashin kanta "nanny is sorry my heedayah, ure right ure still young nikuma ina saki yin abinda be dace kiyi ba starting today zan ma don moha magna yadena takura miki u need some space" heedayah ta dago kanta tace "ko kadan nanny tho bansan me love ba but i want to be with don moha" nanny tace "i love you my heedayah yi ki gaka assignmnt naki kiyi sallah in miki wanka ki kwanta ko?" Heedayah ta gyada kai sannan tce "amman ni zanyi da kaina kinga fa a class namu yawanci su sukeyi ma kansu wanka" nanny tace "kar mu ma fara kinsan mumy tace sekin kai 9 zaki fara wanka da kanki" cikin shakwaba heedayah tace "ni o'o ni zanyi da kaina" nanny tace "shknan tunda kince haka ina wayata in kira don moha in gaya masa har ynxu ana miki wanka" ta kama hanyan fita da saurin gaske heedayah ta sha gabanta "o'o kar ki fada masa Allah zemin dariya nayarda ke zakimin wankan" nanny tayi murmushi sannan tace "yawwa jeki gama homework naki toh" ta fice heedayah takoma kan study table nata ta cigaba da assignment nata tanagamawa tayi sallah nanny tamata wanka ta sauka dining taje taci abinci ta wuce dakinsu mumy ta dale gado sukata hira da mumy da daddy har bacci yayi awon gaba da ita

No comments: